Sashe 44
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Hayateey kiyi hakuri ki gafarce ni.. "
Hajia Jamila ta saka hannu ta goge mata hawayen da ke zuba a fuskar ta tace,
"Allah ya miki albarka Amaal... Allah ya sanya alkhairi da dimbin albarka a rayuwar auren ku gaba daya. Allah ya kauda duk wata fitna yasa gidajen zaman kune. Yadda kuka yiwa iyayen ku biyayya kukw amince Allah ubangiji ya shi muku albarka ya biya muku dukkanin bukatun ku"
"Aameen Hayateey"
"Aameen Aunty"
Hajia Jamila ta fuce da sauri bayan ta dafa kafadar yusra. Ko da ta fita jingina tayi a bakin kofa hawaye na fita daga idanun ta irama... Hakika tasan ba a yiwa Amaal zabon tumin dare ba. Sannan tasan Al-mustapha zai riketa da alkhairi da yardar Allah. Kawai dai tana tausayin tilon yar tata ne. Batada taba bijirewa na daga abunda su iyayen ta suka zartar akanta ba.. kowane irin hukunci ne haka ta ke karba tun tana karama... Duba da cewa ita kadai ce awajen mahaifiyar ta ta bata sangarta ta ba. Tanada tsananin biyayyar da kauda kai a abu sosai tamkar wata mai manyan shekaru.
"Ki tashi ki wanka ki saka kayan muje ko?"
"Tohm"
Mikewa tayi ta shjge bandaki bayan tayi addu'a. Wanka tayo hadi da dauro alwala. Ta saka kayan nata. Kalar ja ba kadan ba tayi kyau .
"Bari a kira me makeup din ko?"
"Da an barta banaso"
"Banda musu"
"Tohm"
Yusra ta kira me makeup din a waya nan da nan tazo tayi mata makeup din wmma light. Ta daura mata dankwali ba kadan ba Amaal tayi kyau.
Itama ta zuba uban su gold daya gaji da haduwa ya kuma sha kudi masu tarin yawa .
Yusra ta dakko wayarta ta dunga daukar hotunan amaal din saboda tayi kyau sosai,
"Mashaa Allah... A beaute..."
"Nagode Yaya yusra"
"Muje ko?"
"Tohm"
Sauka sukayi suka nufi mota suka shiga direba ya jaa su sashen Hajiya Maryam dake cike da Yan uwa. Nan da nan aka fara daukar su hotuna kala kala .
Kafin daga bisani aka nufi wajen walima akayi wa'azi akaci aka aha aka kuma dauki hotuna hadi da raba gudunmuwa.
Hisham yazo akaita daukar hotuna da shi da amayar sa.
"Ina wuni Yaya Hisham" Amaal ta gayshe shi
"Lafiya lau kanwar mu. Ko ince yayar mu " ya fada yana kallon yusra. Sukayi daria baki daya harda Amaal din..
Yusra ta dauke su hotuna duka su ukun ta kuma dauke su su biyu itada Hisham sannan ta dauki Hisham da Amaal.
Data tashi saka hotunan a status sai wanda Amaal take da Hisham taje ta saka only view by Al-mustapha wato iya shi kadai ze ganshi. So take ya kulu sosai saboda bashida masaniyar daurin auren Amaal da shi kansa, ance kar a gaya masa tukun.
Haka dai aka karasa shagulgulan biki...aka Kai amarya yusra gidan ta.. Amaal kuma tana sashen Hayateey dinta tukunna.
Yan uwa da abokan arzuka duk suka tattafi. Kandem estate ta zama sai wadanda ke cikin ta kawai..
*ENGLAND*
(MANCHESTER)
Yana daga kwance akan gadon sa.... Ya juya ya hararo wayar sa daya kashe ta gaba daya ..
Ya sauke ajiyar zuciya ya kunna yana dan bubbuga kasanta. Tana karasa kunnuwa ya budata da face id ya shiga ciki bayan ya kunna wifi
Sakonni ne sukai ta shigowa wayar sa... Na sauran kafafen social media dana text messages. Messages dinsa ya shiga rututu gasunan na su Habibi Talba, Aayan, Yusra, da Bappah Nuraddeen har sau uku ma ya turo masa.
Na Bappan ya shiga jikin sa na bari. Inda bappan ke sheda masa da lallai lallai ya tatttaro kayan sa ya dawo gidah ba tare da ya dau lokaci ba.
Kuma ya karbi kaddarar sa da hannu biyu, sakamakon lefin da yayi an hukunta shi ta hanyar aura masa wata yarinya tare da sauran yan uwan sa da aka daurawa aure a ranar wato su Amaal.
Yana karasa karantawa ya bude baki cike da mamaki. Messages din Aaayan ya shiga yanata ce masa ango kasha kamshi.
Mutane anata masa maraba. Gashi baisan ma wacce yarinyar aka aura masa ba.
"Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun..." Ya fada da karfi yana bude idanu sosai tabbatarwa da wallahi an daura amsa aure dagaske..
Wata zuciyar ta tabbatar tare da hasaso masa tabbas da labiba aka daura masa aure yar kanwar mahaifiyar su. Saboda yarinyar na tsananin kaunar sa. Kusan kowa ya sani.
WhatsApp ya shiga da sauri. Status din yusra kanwar sa ya fara cin karo ta saka na Hisham da Amaal da ta dauke su..
Ya saka hannu yana zooming fuskar amaal din tayi murmushi tamkar ya zura hannu ya wayar ya sace ta.
"Tayi aure fa Al-mustapha dan Allah ka hakura matar wani ce" wata zuciyar ta tunasar da shi
Yayi saurin futa daga WhatsApp din gaba daya ya ajiye wayar bayan ya kashe wifi dinma.
Hakan bai masa ba ya sake dakko wayar ya goge WhatsApp application din gaba daya yana sakin siririn tsaki.
Wayar sa ce tayi kara alamar kira na shigowa. Dauka yayi da sauri ganin mahafin sa ne,
"Assalamu alaikum Bappah"
"Waalaykm Salam... Barkan ka dai ranka ya dade uban masu gidah" Alhaji jalaludden ya kira shi cike da bacin rai
Tamkar yana gaban mahaifin nasa ya tsugunna yana shafo keyar sa,
"Tuba nake Bappah... Barka da yam.. safe.. au Rana"
"Barka ishasshe.. Ranka ya dade yayi karqo"
"Tuba nake Bappah"
"Wato ka sallamamu kayi gamon kan ka ko?"
"Bappah! Dan Allah ku gafarce ni"
"Ache wai kai zakayi tafiya wata kasar ba Wanda ka fadawa ko mahaifiyar ka sai ji mukayi wai baka kasar ka tafi."
"Bappah ku yafemun doron zuciya ce ta debe ni"
"Rufamin baki mutumin banza.. Na baka nan da sati daya ka tattaro ko aina kake ka waiwayo gidah kaji na gaya maka"
"Inshaa Allahu Bappah.. ayi hakuri"
"Ni da na sallama ka ma bappanin ku ne sika rika a kyale ka. Kai ma Allah ya temaka maka anhada da Kai acikin Yan uwan ka an daura muku aure."
Al-mustapha ji yayi tamkar ya fashe da kuka. Wai kamar shi ace an daura masa auren dole. Be San wacece amayar ba, haka kawai sama ta ka sai ji yayi an masa aure kamar wasan yara,
"Ina magana kayi shiru"
"Tuba nake Bappah.. labiba ce ko?"
"Koma wacece Ina ruwan ka? Ko kuwa hakan be maka ba ne ?"
"A'a bappah ayi hakuri nagode"
"Yauwa ka waiwayo ka dawo. Karka bar yar mutane da igiyar auren ka akanta"
"Tohm... A huta lafiya"
Yana katse kiran ya dauki pillow ya danne kansa dashi. Wani tuququn bakin ciki yaji yana masa yawo tin daga tafun kafar sa.....
Wasu hawaye daya tabbatar na bakin ciki ne sika shiga kwarara a idanun sa. Wayar sa ya janyo ya shiga processing komawar sa gidah Nigeria. Har ga Allah bai so hakan ba. Yaso ya dade sosai kafin ya waiwaya gidah. Har sai tunanin Amaal da kaunar ta sun gudu daga cikin zuciyar sa.
Hotan fuskar ta ta sake zuwar masa a zuciyar sa.. ya ja tsaki a zahiri yace,
"Al-mustapha matar wani ce ta. Dan Allah ka dena tunanin ta....
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/25, 6:15 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 42_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
Lefe na gani na fada yan gaske eanda suka girgiza dangi cikin sa da kewayan sa Bappah Jalaludden yasa aka yiwa amarya Amaal.
Sannan nan da nan ya cigaba da karasa ginin da Al-mustapha ya zanawa kansa yana yi na kansa wanda zai zauna idan yayi aure ..
Gata ne Amaal take samu ta ko'ina... Domin mota sabuwa dal Alhaji Muhammad yasa aka bata ta kaita makaranta saboda biyayyar da tayi na auren Al-mustapha.
Ga kudin pocket money da ake bata na kashewa kullum ne ba fashi. Hajia Jidda mahaifiyar Al-mustapha safe da dare take aikawa Amaal hadaddeen abinci. Haka kuma kullum sai taje ta ganta a asashen hajjya Jamila mahaifiyar amaal din.
Wani lokacin harda Bappah Jalaludden suke zuwa wajen nata. Ga yusra da ke kiranta ta video call suna gaisawa. Wata iriyar shakuwa da so suke nuna mata da ita kanta lamarin har tsoro yake bata..
Kowa haba haba yake yi da ita a zuriyar ardo kandemi. Tsananin hankalin ta da dimbin biyayyar da take da ita yasa kowa yake dada kaunar ta domin Amaal batada abokin fada ko gaba... Kowa nata ne.
Hajia Jamila ta saka hannu ta goge mata hawayen da ke zuba a fuskar ta tace,
"Allah ya miki albarka Amaal... Allah ya sanya alkhairi da dimbin albarka a rayuwar auren ku gaba daya. Allah ya kauda duk wata fitna yasa gidajen zaman kune. Yadda kuka yiwa iyayen ku biyayya kukw amince Allah ubangiji ya shi muku albarka ya biya muku dukkanin bukatun ku"
"Aameen Hayateey"
"Aameen Aunty"
Hajia Jamila ta fuce da sauri bayan ta dafa kafadar yusra. Ko da ta fita jingina tayi a bakin kofa hawaye na fita daga idanun ta irama... Hakika tasan ba a yiwa Amaal zabon tumin dare ba. Sannan tasan Al-mustapha zai riketa da alkhairi da yardar Allah. Kawai dai tana tausayin tilon yar tata ne. Batada taba bijirewa na daga abunda su iyayen ta suka zartar akanta ba.. kowane irin hukunci ne haka ta ke karba tun tana karama... Duba da cewa ita kadai ce awajen mahaifiyar ta ta bata sangarta ta ba. Tanada tsananin biyayyar da kauda kai a abu sosai tamkar wata mai manyan shekaru.
"Ki tashi ki wanka ki saka kayan muje ko?"
"Tohm"
Mikewa tayi ta shjge bandaki bayan tayi addu'a. Wanka tayo hadi da dauro alwala. Ta saka kayan nata. Kalar ja ba kadan ba tayi kyau .
"Bari a kira me makeup din ko?"
"Da an barta banaso"
"Banda musu"
"Tohm"
Yusra ta kira me makeup din a waya nan da nan tazo tayi mata makeup din wmma light. Ta daura mata dankwali ba kadan ba Amaal tayi kyau.
Itama ta zuba uban su gold daya gaji da haduwa ya kuma sha kudi masu tarin yawa .
Yusra ta dakko wayarta ta dunga daukar hotunan amaal din saboda tayi kyau sosai,
"Mashaa Allah... A beaute..."
"Nagode Yaya yusra"
"Muje ko?"
"Tohm"
Sauka sukayi suka nufi mota suka shiga direba ya jaa su sashen Hajiya Maryam dake cike da Yan uwa. Nan da nan aka fara daukar su hotuna kala kala .
Kafin daga bisani aka nufi wajen walima akayi wa'azi akaci aka aha aka kuma dauki hotuna hadi da raba gudunmuwa.
Hisham yazo akaita daukar hotuna da shi da amayar sa.
"Ina wuni Yaya Hisham" Amaal ta gayshe shi
"Lafiya lau kanwar mu. Ko ince yayar mu " ya fada yana kallon yusra. Sukayi daria baki daya harda Amaal din..
Yusra ta dauke su hotuna duka su ukun ta kuma dauke su su biyu itada Hisham sannan ta dauki Hisham da Amaal.
Data tashi saka hotunan a status sai wanda Amaal take da Hisham taje ta saka only view by Al-mustapha wato iya shi kadai ze ganshi. So take ya kulu sosai saboda bashida masaniyar daurin auren Amaal da shi kansa, ance kar a gaya masa tukun.
Haka dai aka karasa shagulgulan biki...aka Kai amarya yusra gidan ta.. Amaal kuma tana sashen Hayateey dinta tukunna.
Yan uwa da abokan arzuka duk suka tattafi. Kandem estate ta zama sai wadanda ke cikin ta kawai..
*ENGLAND*
(MANCHESTER)
Yana daga kwance akan gadon sa.... Ya juya ya hararo wayar sa daya kashe ta gaba daya ..
Ya sauke ajiyar zuciya ya kunna yana dan bubbuga kasanta. Tana karasa kunnuwa ya budata da face id ya shiga ciki bayan ya kunna wifi
Sakonni ne sukai ta shigowa wayar sa... Na sauran kafafen social media dana text messages. Messages dinsa ya shiga rututu gasunan na su Habibi Talba, Aayan, Yusra, da Bappah Nuraddeen har sau uku ma ya turo masa.
Na Bappan ya shiga jikin sa na bari. Inda bappan ke sheda masa da lallai lallai ya tatttaro kayan sa ya dawo gidah ba tare da ya dau lokaci ba.
Kuma ya karbi kaddarar sa da hannu biyu, sakamakon lefin da yayi an hukunta shi ta hanyar aura masa wata yarinya tare da sauran yan uwan sa da aka daurawa aure a ranar wato su Amaal.
Yana karasa karantawa ya bude baki cike da mamaki. Messages din Aaayan ya shiga yanata ce masa ango kasha kamshi.
Mutane anata masa maraba. Gashi baisan ma wacce yarinyar aka aura masa ba.
"Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun..." Ya fada da karfi yana bude idanu sosai tabbatarwa da wallahi an daura amsa aure dagaske..
Wata zuciyar ta tabbatar tare da hasaso masa tabbas da labiba aka daura masa aure yar kanwar mahaifiyar su. Saboda yarinyar na tsananin kaunar sa. Kusan kowa ya sani.
WhatsApp ya shiga da sauri. Status din yusra kanwar sa ya fara cin karo ta saka na Hisham da Amaal da ta dauke su..
Ya saka hannu yana zooming fuskar amaal din tayi murmushi tamkar ya zura hannu ya wayar ya sace ta.
"Tayi aure fa Al-mustapha dan Allah ka hakura matar wani ce" wata zuciyar ta tunasar da shi
Yayi saurin futa daga WhatsApp din gaba daya ya ajiye wayar bayan ya kashe wifi dinma.
Hakan bai masa ba ya sake dakko wayar ya goge WhatsApp application din gaba daya yana sakin siririn tsaki.
Wayar sa ce tayi kara alamar kira na shigowa. Dauka yayi da sauri ganin mahafin sa ne,
"Assalamu alaikum Bappah"
"Waalaykm Salam... Barkan ka dai ranka ya dade uban masu gidah" Alhaji jalaludden ya kira shi cike da bacin rai
Tamkar yana gaban mahaifin nasa ya tsugunna yana shafo keyar sa,
"Tuba nake Bappah... Barka da yam.. safe.. au Rana"
"Barka ishasshe.. Ranka ya dade yayi karqo"
"Tuba nake Bappah"
"Wato ka sallamamu kayi gamon kan ka ko?"
"Bappah! Dan Allah ku gafarce ni"
"Ache wai kai zakayi tafiya wata kasar ba Wanda ka fadawa ko mahaifiyar ka sai ji mukayi wai baka kasar ka tafi."
"Bappah ku yafemun doron zuciya ce ta debe ni"
"Rufamin baki mutumin banza.. Na baka nan da sati daya ka tattaro ko aina kake ka waiwayo gidah kaji na gaya maka"
"Inshaa Allahu Bappah.. ayi hakuri"
"Ni da na sallama ka ma bappanin ku ne sika rika a kyale ka. Kai ma Allah ya temaka maka anhada da Kai acikin Yan uwan ka an daura muku aure."
Al-mustapha ji yayi tamkar ya fashe da kuka. Wai kamar shi ace an daura masa auren dole. Be San wacece amayar ba, haka kawai sama ta ka sai ji yayi an masa aure kamar wasan yara,
"Ina magana kayi shiru"
"Tuba nake Bappah.. labiba ce ko?"
"Koma wacece Ina ruwan ka? Ko kuwa hakan be maka ba ne ?"
"A'a bappah ayi hakuri nagode"
"Yauwa ka waiwayo ka dawo. Karka bar yar mutane da igiyar auren ka akanta"
"Tohm... A huta lafiya"
Yana katse kiran ya dauki pillow ya danne kansa dashi. Wani tuququn bakin ciki yaji yana masa yawo tin daga tafun kafar sa.....
Wasu hawaye daya tabbatar na bakin ciki ne sika shiga kwarara a idanun sa. Wayar sa ya janyo ya shiga processing komawar sa gidah Nigeria. Har ga Allah bai so hakan ba. Yaso ya dade sosai kafin ya waiwaya gidah. Har sai tunanin Amaal da kaunar ta sun gudu daga cikin zuciyar sa.
Hotan fuskar ta ta sake zuwar masa a zuciyar sa.. ya ja tsaki a zahiri yace,
"Al-mustapha matar wani ce ta. Dan Allah ka dena tunanin ta....
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/25, 6:15 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 42_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
Lefe na gani na fada yan gaske eanda suka girgiza dangi cikin sa da kewayan sa Bappah Jalaludden yasa aka yiwa amarya Amaal.
Sannan nan da nan ya cigaba da karasa ginin da Al-mustapha ya zanawa kansa yana yi na kansa wanda zai zauna idan yayi aure ..
Gata ne Amaal take samu ta ko'ina... Domin mota sabuwa dal Alhaji Muhammad yasa aka bata ta kaita makaranta saboda biyayyar da tayi na auren Al-mustapha.
Ga kudin pocket money da ake bata na kashewa kullum ne ba fashi. Hajia Jidda mahaifiyar Al-mustapha safe da dare take aikawa Amaal hadaddeen abinci. Haka kuma kullum sai taje ta ganta a asashen hajjya Jamila mahaifiyar amaal din.
Wani lokacin harda Bappah Jalaludden suke zuwa wajen nata. Ga yusra da ke kiranta ta video call suna gaisawa. Wata iriyar shakuwa da so suke nuna mata da ita kanta lamarin har tsoro yake bata..
Kowa haba haba yake yi da ita a zuriyar ardo kandemi. Tsananin hankalin ta da dimbin biyayyar da take da ita yasa kowa yake dada kaunar ta domin Amaal batada abokin fada ko gaba... Kowa nata ne.