Sashe 38
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suma aka kirawo su aka fara interrogating dinsu. Daga karshe dai wancen fado sunan wannan, Kaza ya kamo sunan kaza haka aka tara dinbin mutane dake aiki a karkashin shu. Kusan dukkanin ma'aikatan sashen estate din suna masa aiki
Aka kwashe su duka bayan an gama komai aka hada da Kawu Adamun...Da sauran likitocin da duk ma wanda suka bada gudunmuwa. Don sake tsaurara bincike da rage iri. Daga nan kuma zaa yanke masa hukunci dede dashi da shari'a ta zartar.
Sarki junaid a wajen yace ya saki hajia hadiza da hajia Ruwaida. Zaman sa da su ya kare. Sai da Hajiya Maryam ta tausashe shi tukun sannan ya amince zai ci gaba da zama da su amman kowacce ta tafi gidan su har sai lokacin da zai neme su da kan sa..,
Yaran kuma ya tsawatar musu sosai yaja kunnen su da su hade kan su duk sanda ya sake jin wata baaraka ta taso daga garesu to su kuka da kansu kuma kowacce zata bi bayan mahaifiyar ta.
Sai da dare yaja sosai tukun sanan sika watse. Kowanne ya nufi sashen sa bayan an su Bappah maheer sun sake sulhunta/gargadi tsakanin zuriyar Alhaji Muhammad musanman bappah jalaludden da sarki Junaid. Aka yafu juna sannan sika yiwa juna sai da safe
======
Haka kwanaki sukai ta shudewa...... Amaal ta koma makaranta bayan hutun da tayi na wata daya bata zuwa.
Ta fara Instagram chat tana chatting da mutane na can sosai musanman Arc. Nurayn sabon abokin da ke bata kulawa kamar saurayin ta. Gashi soyayyar su tayi nisa dik kuwa da taki amincewa yazo su gaysa.
Gefe daya ga Hisham daya amince zata aure shi.,..... Yana son ta amman baya bata kulawar datake bukata. Don haka rannan yazo suna gaysawa yake ce mata,
"Idan mukayi aure zaki quitting chats gaba daya.. ki bar WhatsApp kadai....shima sai kin canza number din ki..."
"Saboda me fa?"
"Saboda nasan maza suna rushing dinki... And I won't allow that, Matata wani yana ganin ko da dp dinta ko da bake bache akai"
Amaal tayi murmushin yake ta dan dube shi tache
"Maganar ka kenan kullum yaya Hisham, To ya ya bazan chatting da wasu samarin ba bayan ba daurin aure akai na? Beside baka bani kulawa gaba daya... Ni bansan meyasa kake cewa zaka aureni bama kwata kwata baka nuna mun yadda zan gane kana so ma din....I want time, I want attention, I want connection, I want relationship..Yaya Hisham It feels like I’m dating my self like a sinking ship.. Gaskia I don't understand this relationship of ours...
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/20, 5:52 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 37_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Hisham* yayi shiru yana duban ta sosai yache,
"Babe... Kinsan me kike faada kuwa?"
Ta dube shi tana mai jinjina kanta cikin tabbatarwa tace,
"Maganar gaskia kenan Yaya Hisham..."
"To zan gyara"
"Haka kake fada ko da yaushe kuma baka gyarawar..."
"Amman dai kinsan soyayya ba itace aure ba ko?"
"Yaya hisham idan ba soyayyar a tsakani taya zamu fuskanci juna?"
Hisham ya zare idanu yana duban ta yace,
"Haba babe... Ki ma dena wadannan maganganun please...kinji? I promise to be an excellent lover "
"Shikenan...."Ta amsa shi a sanyaye.
Ya sake daga wayar da ke hannun sa yana dannawa... ta dube shi ta girgiza kai kawai
"Kafi bawa wayarka muhummanci akai na...."
Yayi sauri ya jefa wayar a aljihun gaban rigar sa.
"I'm sorry...."
Murmushi tayi masa tana kada kai kawai,
"Kin hakura?"
"Uhm..."
"Baki hakura ba kenan"
"Meyasa kache haka?"
"Please na dena... Ki yafe mun"
"To kayi hakuri.. Nima ka yafe mun"
"Baki mun komai ba babe..."ya kalli agogon da ke hannun sa ya sake cewa,
"Zan tafi.... Bye"
"Tohm Yaya hisham... Ka gayda su baba "
Ya mike daga zuanen da yake...Daman a parlor suke zancen. Karamin parlorn sashen Hajiya jamila.
"Zasu ji inshaa Allahu"
Ya mike tsaye yana mai gyara zaman rigar jikin sa.. mikewa tayi ita ma tayi shiga cikin riga da mayafi wadatacce,
Har bakin motar sa ta raka shi... Ya sbiga ciki yana daga mata hannu tana daga masa . Ya futa daga estate din..
Sashen Hajiya Maryam ta tafi... Daman duk ranar bataje ta gayshe ta ba tamkar yadda suka saba a koda yaushe..
Tana shiga bakinta dauke da sallama. Idanuwan ta suka sauka akan su Aaayan da Al-mustapha da ke buga game din whot.
Sai Fatima Yusra da ke gaban hajia a tsugunne tana yanke mata farce.. Duka suka amsa sallamar da tayi din.
Ta shiga kanta a kasa. Ta dan matsa wajen Hajiyan ta gayshe ta. Sannan ta hada gaisuwar tayi musu su uku...
Aayan da Yusraa ne kawai suka amsa mata gaisuwar da tayi.... Al-mustapha ya dan saci kallon ta..
Hajia maryam dake kan kujera ana yanke mata farce tace,
"Takwara surukin nawa ne yazo?"
Amaal kanta a kasa ta kasa cewa komai saboda kunya tace,
"Eh..."
"Ko da naji.. to ya yake hashimun ?"
Namma ta kasa cewa komai tayi murmushi cike da kunya. Yusra nata tsokanar ta... Aayan ma haka yana cewa 'an kasa shi'
Al-mustapha ya mike tsaye ya fuce...
"Pickup 2... General market.. check" Aayaan ya fada yana tsokanar sa ya sake cewa
"Ka zauna mu cigaba ma na."
Wata harara Al-mustapha ya dankara masa ya fuce dai yabar parlorn. Yana fita amaal ta sauke zuciya... Don babu wata alaka ta yan uwantaka da ke shiga tsakanin su
"Danyaye an koma daki"
Yusra tayi murmushi tache,
"Hajiya ke kika sangarta shi ai...abu kadan zai ce shi waye waye"
Aayan charaf yace
"Ai musty fresh arrogant ne na karshe... Ku kalla fa kawai ya tashi yabarni da cards din whot a hannu..
Ita dai Amaal kawai jinsu take .. ta tabbatar Al-mustapha tsananin kiyayyar ta da yake mata ne ne yasa dazun tana shigowa ya fita...
Yana shiga cikin dakin nasa ya wuce gaban wata drawer ya janyo wasi takardu da hotuna aciki ya koma kan gado da su ya zazzage...
Hotunan ta ne tun tana jaririya da wanda tafara girma har ya zuwa lokacin da suka koma kasar waje da zama da wanda yayi saving idan an sassaka a kafafen sadarwa ya wanko su..
Ya kwantar da kansa akan pillow ya dauki hotunan yana duban su tamkar zai shiga ciki... Ya yinda hannun sa ke zagaye katin hotunan hannun nasa...
Ya kwantar da hotan akan kirjin sa yana lumshe idanun... Ya sake bude wayar sa ya shiga wata folder da yake saving duk wasu hotunan nata yana kala daya bayan daya.. irin kallon nan da matsananciyar kaunar da ake yiwa abunda ake wa kallon..
Cikin yanayin da yake ciki kanwar sa yusra ta tura kofar dakin ta same shi bakinta dauke da sallama...
Har ta shiga bai san an shigo ba. Yayi nisa ainun.... Ta lekar da kanta tana kallon hotunan Amaal da ke zube akan gadon. Ga kuma na cikin wayar sa daya tsurawa idanu yana kallo.
"hamma....." Ta kira shi tana girgiza kanta.
Sai asannan ya farga... Da sauri ya yi zunbur ya mike ya tattara hotunan ya mayar cikin drawer ya zura wayar a a aljihu ya dubeta yana yamutsa fuska,
"Meyasa zaki shigo mun daki ba tare da nabaki izini ba? Wato saboda kin renani ko?" Ya shiga fada yana mai nuna ta da yatsa...
"Hamma Al-mustapha kayi hakuri... Amma nayi sallama sau uku. Na kuma kwankwasa ma shiru. Na bude na shigo na ganka. Amma ba haka kawai na shigo maka daki ba... Mami ce ma tace na kira ka..."
Ya saka hannu a kasan keyar sa ya sosa yana furzar da iskar bakin sa.. ta dube shi kanta a kasa tace
"Meyasa ba zaka gaya mata ba?"
Wani kallo ya watsa mata yace
"Meyasa ba zan gaya wa wa ba? Me zan fada?"
"Hamaa.... Kana kaunar Amaal tun taleetale amman ka kasa fada. Tun tana zabin goyo kake kaunar ta hamma. Amma kana nunawa ko a gabanta ka tsaneta baka kaunar ta baka ma san ta ba. Meyasa kake illatar da kan ka? Meyasa ba zaka sanar mata abunda kake ji game da ita ba a zuciyar ka ba? Hammaa meyasa kake azabtar da kan ka?.."
Ya bude baki zai daka mata tsawa sai kuma ya fasa. Ya saka tafukan hannuwan sa duka biyu ya rufe fuskar sa,
"Hammaa.... " Ta kira shi muryar ta na rawa...
Hawayen da yake ta kokarin kar su zubo ne suka yaudare shi suka zuba a fuskar sa,
"Hamma kuka? No please.... Bari naje na gaya mata ni"
Aka kwashe su duka bayan an gama komai aka hada da Kawu Adamun...Da sauran likitocin da duk ma wanda suka bada gudunmuwa. Don sake tsaurara bincike da rage iri. Daga nan kuma zaa yanke masa hukunci dede dashi da shari'a ta zartar.
Sarki junaid a wajen yace ya saki hajia hadiza da hajia Ruwaida. Zaman sa da su ya kare. Sai da Hajiya Maryam ta tausashe shi tukun sannan ya amince zai ci gaba da zama da su amman kowacce ta tafi gidan su har sai lokacin da zai neme su da kan sa..,
Yaran kuma ya tsawatar musu sosai yaja kunnen su da su hade kan su duk sanda ya sake jin wata baaraka ta taso daga garesu to su kuka da kansu kuma kowacce zata bi bayan mahaifiyar ta.
Sai da dare yaja sosai tukun sanan sika watse. Kowanne ya nufi sashen sa bayan an su Bappah maheer sun sake sulhunta/gargadi tsakanin zuriyar Alhaji Muhammad musanman bappah jalaludden da sarki Junaid. Aka yafu juna sannan sika yiwa juna sai da safe
======
Haka kwanaki sukai ta shudewa...... Amaal ta koma makaranta bayan hutun da tayi na wata daya bata zuwa.
Ta fara Instagram chat tana chatting da mutane na can sosai musanman Arc. Nurayn sabon abokin da ke bata kulawa kamar saurayin ta. Gashi soyayyar su tayi nisa dik kuwa da taki amincewa yazo su gaysa.
Gefe daya ga Hisham daya amince zata aure shi.,..... Yana son ta amman baya bata kulawar datake bukata. Don haka rannan yazo suna gaysawa yake ce mata,
"Idan mukayi aure zaki quitting chats gaba daya.. ki bar WhatsApp kadai....shima sai kin canza number din ki..."
"Saboda me fa?"
"Saboda nasan maza suna rushing dinki... And I won't allow that, Matata wani yana ganin ko da dp dinta ko da bake bache akai"
Amaal tayi murmushin yake ta dan dube shi tache
"Maganar ka kenan kullum yaya Hisham, To ya ya bazan chatting da wasu samarin ba bayan ba daurin aure akai na? Beside baka bani kulawa gaba daya... Ni bansan meyasa kake cewa zaka aureni bama kwata kwata baka nuna mun yadda zan gane kana so ma din....I want time, I want attention, I want connection, I want relationship..Yaya Hisham It feels like I’m dating my self like a sinking ship.. Gaskia I don't understand this relationship of ours...
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/20, 5:52 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 37_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Hisham* yayi shiru yana duban ta sosai yache,
"Babe... Kinsan me kike faada kuwa?"
Ta dube shi tana mai jinjina kanta cikin tabbatarwa tace,
"Maganar gaskia kenan Yaya Hisham..."
"To zan gyara"
"Haka kake fada ko da yaushe kuma baka gyarawar..."
"Amman dai kinsan soyayya ba itace aure ba ko?"
"Yaya hisham idan ba soyayyar a tsakani taya zamu fuskanci juna?"
Hisham ya zare idanu yana duban ta yace,
"Haba babe... Ki ma dena wadannan maganganun please...kinji? I promise to be an excellent lover "
"Shikenan...."Ta amsa shi a sanyaye.
Ya sake daga wayar da ke hannun sa yana dannawa... ta dube shi ta girgiza kai kawai
"Kafi bawa wayarka muhummanci akai na...."
Yayi sauri ya jefa wayar a aljihun gaban rigar sa.
"I'm sorry...."
Murmushi tayi masa tana kada kai kawai,
"Kin hakura?"
"Uhm..."
"Baki hakura ba kenan"
"Meyasa kache haka?"
"Please na dena... Ki yafe mun"
"To kayi hakuri.. Nima ka yafe mun"
"Baki mun komai ba babe..."ya kalli agogon da ke hannun sa ya sake cewa,
"Zan tafi.... Bye"
"Tohm Yaya hisham... Ka gayda su baba "
Ya mike daga zuanen da yake...Daman a parlor suke zancen. Karamin parlorn sashen Hajiya jamila.
"Zasu ji inshaa Allahu"
Ya mike tsaye yana mai gyara zaman rigar jikin sa.. mikewa tayi ita ma tayi shiga cikin riga da mayafi wadatacce,
Har bakin motar sa ta raka shi... Ya sbiga ciki yana daga mata hannu tana daga masa . Ya futa daga estate din..
Sashen Hajiya Maryam ta tafi... Daman duk ranar bataje ta gayshe ta ba tamkar yadda suka saba a koda yaushe..
Tana shiga bakinta dauke da sallama. Idanuwan ta suka sauka akan su Aaayan da Al-mustapha da ke buga game din whot.
Sai Fatima Yusra da ke gaban hajia a tsugunne tana yanke mata farce.. Duka suka amsa sallamar da tayi din.
Ta shiga kanta a kasa. Ta dan matsa wajen Hajiyan ta gayshe ta. Sannan ta hada gaisuwar tayi musu su uku...
Aayan da Yusraa ne kawai suka amsa mata gaisuwar da tayi.... Al-mustapha ya dan saci kallon ta..
Hajia maryam dake kan kujera ana yanke mata farce tace,
"Takwara surukin nawa ne yazo?"
Amaal kanta a kasa ta kasa cewa komai saboda kunya tace,
"Eh..."
"Ko da naji.. to ya yake hashimun ?"
Namma ta kasa cewa komai tayi murmushi cike da kunya. Yusra nata tsokanar ta... Aayan ma haka yana cewa 'an kasa shi'
Al-mustapha ya mike tsaye ya fuce...
"Pickup 2... General market.. check" Aayaan ya fada yana tsokanar sa ya sake cewa
"Ka zauna mu cigaba ma na."
Wata harara Al-mustapha ya dankara masa ya fuce dai yabar parlorn. Yana fita amaal ta sauke zuciya... Don babu wata alaka ta yan uwantaka da ke shiga tsakanin su
"Danyaye an koma daki"
Yusra tayi murmushi tache,
"Hajiya ke kika sangarta shi ai...abu kadan zai ce shi waye waye"
Aayan charaf yace
"Ai musty fresh arrogant ne na karshe... Ku kalla fa kawai ya tashi yabarni da cards din whot a hannu..
Ita dai Amaal kawai jinsu take .. ta tabbatar Al-mustapha tsananin kiyayyar ta da yake mata ne ne yasa dazun tana shigowa ya fita...
Yana shiga cikin dakin nasa ya wuce gaban wata drawer ya janyo wasi takardu da hotuna aciki ya koma kan gado da su ya zazzage...
Hotunan ta ne tun tana jaririya da wanda tafara girma har ya zuwa lokacin da suka koma kasar waje da zama da wanda yayi saving idan an sassaka a kafafen sadarwa ya wanko su..
Ya kwantar da kansa akan pillow ya dauki hotunan yana duban su tamkar zai shiga ciki... Ya yinda hannun sa ke zagaye katin hotunan hannun nasa...
Ya kwantar da hotan akan kirjin sa yana lumshe idanun... Ya sake bude wayar sa ya shiga wata folder da yake saving duk wasu hotunan nata yana kala daya bayan daya.. irin kallon nan da matsananciyar kaunar da ake yiwa abunda ake wa kallon..
Cikin yanayin da yake ciki kanwar sa yusra ta tura kofar dakin ta same shi bakinta dauke da sallama...
Har ta shiga bai san an shigo ba. Yayi nisa ainun.... Ta lekar da kanta tana kallon hotunan Amaal da ke zube akan gadon. Ga kuma na cikin wayar sa daya tsurawa idanu yana kallo.
"hamma....." Ta kira shi tana girgiza kanta.
Sai asannan ya farga... Da sauri ya yi zunbur ya mike ya tattara hotunan ya mayar cikin drawer ya zura wayar a a aljihu ya dubeta yana yamutsa fuska,
"Meyasa zaki shigo mun daki ba tare da nabaki izini ba? Wato saboda kin renani ko?" Ya shiga fada yana mai nuna ta da yatsa...
"Hamma Al-mustapha kayi hakuri... Amma nayi sallama sau uku. Na kuma kwankwasa ma shiru. Na bude na shigo na ganka. Amma ba haka kawai na shigo maka daki ba... Mami ce ma tace na kira ka..."
Ya saka hannu a kasan keyar sa ya sosa yana furzar da iskar bakin sa.. ta dube shi kanta a kasa tace
"Meyasa ba zaka gaya mata ba?"
Wani kallo ya watsa mata yace
"Meyasa ba zan gaya wa wa ba? Me zan fada?"
"Hamaa.... Kana kaunar Amaal tun taleetale amman ka kasa fada. Tun tana zabin goyo kake kaunar ta hamma. Amma kana nunawa ko a gabanta ka tsaneta baka kaunar ta baka ma san ta ba. Meyasa kake illatar da kan ka? Meyasa ba zaka sanar mata abunda kake ji game da ita ba a zuciyar ka ba? Hammaa meyasa kake azabtar da kan ka?.."
Ya bude baki zai daka mata tsawa sai kuma ya fasa. Ya saka tafukan hannuwan sa duka biyu ya rufe fuskar sa,
"Hammaa.... " Ta kira shi muryar ta na rawa...
Hawayen da yake ta kokarin kar su zubo ne suka yaudare shi suka zuba a fuskar sa,
"Hamma kuka? No please.... Bari naje na gaya mata ni"