← Book details Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 49 OF 60

Sashe 49

Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070

VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k

_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

*THANKS FOR CHOOSING US*🥰

Zafafa🫶🔥
[9/29, 6:58 PM] Hafsaat💞: _PG:_
_4_
_5_

_ADVERT👇_

_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_

_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._

_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._

_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_

_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_

_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_

_________

***Ya sake goga gashin kansa akan gefen wuyan ta da kan kirjin ta... Wanda ya sata sake fashewa da wani irin kuka mai tsuma zuciyar duk wanda ya saurara...

Gaba daya abubuwan da yake mata tun dazu sun ishe ta... Gangar jikin ta, tunanin ta kai dama ji da ganin ta sun kasa daukar sabon karatun da yake kokarin sai ta dauki darussan su a dole...

Nema yake yayi loosing control gaba daya... Ga wani kamshi na seductive khumrah data shafa na kamfanin turarukan yerwa incense and more..Da ya sake fuzgar hankalin sa.

Ya sake birkito ta sosai ta dawo kan kijrin sa... Tana kokarin kwacewa yayi azamar saka hannuwan sa duka biyu ya riko ta kugun ta da ruwan cikin ta... Ya yinda kirjin ta da fuskar ta ke kansa.

Ya tsura mata manyan idanun sa... Ta rufe nata idanun ruf hawaye daya na bin daya..

Murmushi ya saki kafin ya saka tongue yana kokarin goge su... Cikin muryar kosawa mai tattare da gajiya tace,

"Sai kace maye? Wayyo Allah na Hayateey" da alamun tabbas maganar zuci ce ta fito mata fili...

Al-mustapha ya saki tattausan murmushi.. anan ta gano baranbaramar da tayi. Hannun sa ya saka yana janye jelar gashin ta dake kokarin shiga mata baki...

A hankali cikin wata iriyar murya irin ta masoyi dake rarrashin masoyiyar sa yace,

"Maryaam... Ni mayen ki ne ai....Na zauce akan ki Maryam... Ji nake kamar a mafarki wallahi... Wai yau kece amatsayin matata... Muna kwance akan gadon mu na sunnah. Kina kan ruwan cikina ina......

Da sauri ta saka hannunta duka biyu ta rufe masa baki saboda taga alamar kunyar sa ragaggiya ce... Tun dazu yake 'barin zance,

"Shikenan ba dirty talk? Ke fa matata ce Maryam... Bari ma kiga yau ni ne malamin ki... Zan fara koyar da ke wasu darussa." Magana yake yana kokarin balle botiran gaban rigar baccin jikin ta,

"Wayyo Allah na... Dan Allah kayi hakuri"

Idan tace 'wayyo Allah na dan Allah kayi hakurin' nan dariya take bashi... Ya sake saka hannuwan sa ya matso ta sosai yayi mata wani riko..

Batai aune ba taji bakin sa akan kunnen ta... Cikin muryar rada rada yake cewa da ita,

"Taya ina da kamar ki a tare da ni zan iya hakura wai? Lafiyayye da ni ke ma lafiyayyar ce kuma... Maryaam bazan taba iya hakuri ba.. Ki bar ni please... I promised to be an excellent lover... " Ya karasa fada yana kamo kasan leben ta..

Duk yadda ta so ta kwache ta kasa... Saboda rikon da yayi mata bana wasa bane kuma ai karfin ba daya bane....

"Yaya Al-mustapha dan Allah..." Ta fada tana kuka sosai.

Murmushi yayi.. ya sanya bakin sa kan karan hancin ta ya sakar mata sumba..

Ya gyara mata kwanciya sosai akan pillow suna fuskantar juna dik da dai ita ta runtse idanun ta.

Ya saka hannun sa daya ya sakalo bayan ta..

"Maryaam..."

"Uhm..."

"Bude idanun ki..... Kinji? Idan ba haka ba na cigaba" ya karasa fada yana kokarin cusa hannun sa cikin rigar ta.

Ta rike hannun nasa da sauri tana girgiza masa kai hawaye na zuba kaman an bude ruwan famfo..

"Kayi hakuri"

"To bude"

Budewa tayi ahankali ta sauke ganin ta akan sa...

"Yauwa wifey... Ko ke fa?"

Ita dai sai raba idanu take... Ta kasa cewa komai.... Ya sanya yatsan sa daya yana zagaye fuskar ta da shi...

"Ka che ka dena idan na bude fuska ta fa" Ta fada cikin muryar ta a shagwaban ce.

Dariya ce ta taho masa ya kanne... Yace,

"To ba kince ba zaki yafe mun ba? Inata rokon ki nace kaunar ki ce sanadi sai wani bani tough time ki ke"

Batace dashi komai ba ta juya daya gefen da sauri. Ya sake saka hannun sa ya juyo da ita ya dora kafar sa daya akanta, Ya Kuma cigaba da tafiyar tsutsar da yake mata afuska da yatsan sa daya... Cikin wani irin salo mai rikirkita tunanin wanda ake wa,

"Maryaam... Komai naki abun kauna ne... Idanun ki mashaa Allah... I'm lost in them.. ga hancin ki ma shaa Allah kamar ke kika zana abun ki... Ji girar ki .. And lips dinki... Yadda kike da kyau haka suke da kyau haka kuma suke da dadin tso....

Bai karasa ba ta saka hannunta ta toshe masa bakin sa..

"Meye faru? Ya zare hannun nata yana sumbatar saman hannun..

"Lefi ne dan miji ya yabi halittun matar sa?"

Bata amsa shi ba nan ma tayi shiru... Idanun ta a kasa. Ya daga hannun nata ya saka yatsunsa ya hade su waje daya ya runtse yana jujjuya su.. dayan hannun kuma ya saka akan gashin ta yana shafawa ahankali..

"Yaya Al-mustapha...."
Ya jiyo ta kira sunan sa muryar ta adaskare,

Ya daga kai ya dube ta sosai, yana ware idanu. Cike da dimbin mamaki yace,

"Na'am lover... My beautiful wife.... My dream come true💕... Ya akai?"

Cikin rau rau da idanu tace,

"Dan Allah..."

"Me? Na cigaba da baki darussan ko?"

Tayi saurin girgiza kai cike da fargaba tace,

"A'a dan Allah... Wallahi bacci nake ji kuma Ina da test gobe."

"Test? Maryaam test yafu darussan da mijin ki ke koya miki?"

Ita dariya ma ya bata da takaici ta sake cewa,

"Dan Allah"

"Ya za'ai daren auren mu ki mun maganar wata test... Ke kinma dena zuwa makarantar daga yau.."

Da iya karfin ta ta kwace rikon sa ta tashi tana kallon sa shima ya zauna yana duban ta,

"Me kace?"

"Nace kin ma dena na zuwa school din.... Kinsan dai ko su Bappah basuda Iko akan ki yanzu sai ni ko? "

Hawayen datake makalewa ne sika shiga zuba daga idanun ta. Gashi bayason bacin ranta daga wasa. Yayi saurin janyota jikin sa ya rungume yana bubbuga bayan ta alamun ban hakuri...

"Wasa fa nake... Ya zaai na hanaki zuwa makaranta? Karfe nawa ne test din?"

"Goma ne..."

"Tohm. Zamu kwanta yanzu amma please ki mun alkwari zaki fuskanci magana ta yanzu da zan miki ki mata duba na tsanaki ki aunata a mizanin hankali da idanun basira Maryam... Ki amince..kinji?"

"Tohm"

Riko hannun ta yayi suka sauka daga kan gadon gaba daya.. ya janyo kujerar gaban mudubi ya dorata akai. Ya zube akasa kaman mai neman gafara ya saka hannuwan sa duka biyun ya riko nata. Gwiwoyon sa a zube akan kasa yace,

"Maryaam... Wallahi tun kina zanin goyo nake kaunar ki.....Maryam ban fahimci meye so ba ma sai akan ki... Maryam akan ki na tabbatar da duk kaunar da Allah ya sanyawa dan Adam a zuciya to fa wallahi bata yankewa..Maryam idan nace ga adadin yadda nake jin ki a zuciyata nayi karya... Ina jin labarin soyayya ne a da, tamkar tatsuniya, amma da lokaci yaja bayan na kasa cire ki a rai na, na gaskata soyayya wata aba ce wadda ke da tasirin sanya farin ciki a cikin zuciya. Ina fatan zaki kasance tare da ni, domin zama maganin damuwata na tsawon rayuwa? Ina kaunar ki Maryaam...

"Nasan abubuwan dana aikata miki a baya idan kinshigo waje na fita... Ko na dinga bata rai. Ko ana magana idan kinsa baki nayi shiru wallahi duk kaunar ki ce ke dawainiya da ni. Ta mun illar da wallahi bana samun nutsuwa...Ke ce kaddarar da na jima ina tsimayin tarar da ita a rayuwata, zan kasance a duk inda kike, zan tsaya a duk inda kika tsayar da ni. Ina son ki, adadin son da kalmomi ba zasu iya siffantawa ba Maryaam...." Ya karasa fada yana dora labban sa akan hannun ta daya rike a nasa tafukan hannayen...

Ya daga kansa da suka ciku taf da hawaye ya dora akanta ya cigaba da cewa,

"Kin zamo cikin thoughts dina na kullum Maryaam.. Tunani na komai naki ne maryam... dake nake kwana a rai na tashi..da ke zuciyata ke zantawa a kullum, wadanda a dukkan lokacin da tunanin ki ya ta so , na kan ji dukkan damuwata na gushewa. Wani irin so nake miki.. kai babu ko shakka matsananciyar kaunar ki ta shiga zuciyata... Ko ranar dana ce ke karbu mukulli ki share daki ki gyara ko'ina ki wanke mun bathroom wallahi kishine ya taso... kinyi kyau cikin red Caribbean rigar nan.. naga mazan family kowa idanun sa akan ki... na kasa nutsuwa Maryaam... shine fa wai dik dan karkiji na fadi haka... Allah beba kuma kikaje din..Ni Kuma naki zuwa saboda I can't take it...kinsan yadda nake son ki kuwa?...."

Ya karasa fada yana rankwafar da fuskar sa saitin inda ta sunkuyar da tata.. Hawayen idanun sa suka shiga diga a tafukan hannuwan ta yace,

"Zakiji hajia na cewa Aaayan nace lalle a kira ku dawo muna aiki da shi.duka fada ta ne kawai so nake ki dawo ga dare yaja...Maryam ki amince wallahi duk abubuwan baya kaunar ki ce sanadin aikata su.. akan kaunar da nake miki na zama gaula, Wawa, kuma kurma...Ina son ki ina kuma fatan zaki amince da ni a matsayin masoyi kuma miji na hakika?..."
Chapter 49 · 0% Book details