Sashe 87
Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Iya ke tambayarshi hakan.
ÆŠago kansa yayi.
"Lafiyanta kalau ai bama gidane ita tacan É—ayan anguwar da gidana ke can insha Allah inna sami time senazo na kaisu can É—in".
YafaÉ—a yana kallon umma wadda take kauda kai gefe.
Shi dariya abin fa ya bashi ammi ko kaÉ—an bata kunyar surukanta wadda a haifema ta kusan haifar kamar maman amman ita jiba tama kasa kallonshi lallai yau yana ganin ikon Allah.
"To madallah Allah ya tayaka riko mungode sosai dan Allah kadinga hakuri da ita fa wallahi Bebi yarinya ce duka yanzu take ata sha bakwai se hakuri".
Murmushi yayi.
"Babu komai insha Allah, umma ni zan koma bakida saƙo?"
ÆŠagowa tayi sannan tace.
"Kace ina gaisar da ita kuma ta kula sosai, amman bara na zubo mata dambu akai mata".
Sauya yanayin fuskarshi yayi wadda ta nuna alamun rashin jin daÉ—i nan take.
"Umma har yau suna fita tallen ne?"
"A,a basa xuwa É—azu dai na saka akayi na dare"
Mayar da ajiyar zuciya yayi sannan yace
"Umma dan girman Allah kada su ƙara fita talle dan Allah umma, koda ban aureta ba tabbas inna sanku xan iya hana su fita talle to bare kuma yanzu da aure ya haɗani daku,insha Allahu da anjima zan aiko yarona yazo ya kawo muku saƙo sannan zan saka ai ma mai wannan gidan na gefenku magana naga ba mutane cikinshi se a haɗa a rushe da wannan a gyara muku pls umma karkimin fassara ta daban koda ba auratayya zan iya tallafar marayun Allah dan Allah karki musamin nagode"
YafaÉ—a yana mai kafeta da idanu yana hango tsantsar kamanninta da Æ´arta sedai ita mama akwai hakuri.
Kasa masa magana tayi seta miƙe tayi cikin kicin ta zubo mai dambun a ƙaton fulas ta kawo gabansa anan ta tarar da iya tana faman mai.godiya kamar zata ari baki.
Jin godiyar ike har ranshi dan haka da sauri ya mike tare da daukar fulas yana zira hannunshi cikin aljihunsa.
"Umma na tafi a turomin shahid ina waje".
Ya faÉ—i hakan sabida jin yadda bebi take ambatar sunan shahid shine yasa kai tsaye ya gane yaron
"Mun gode Allah ya tsareka Allah ya ƙara buɗi Allah ya rabaka da iyaye lafiya".
Mama ta faÉ—a tare da shiga É—aki sannan ta tura mai shahid É—in.
Fita yay ransa sanyi kalau sabida addu'ar da sukai mai yaji daÉ—inta ba kaÉ—an ba.
"Masha Allah maman Æ´an biyu arzikin ya soma sallama lallai É—an mutum mai rana komai tsiya haifi ka yar yara ku fito yau alkawairin Allah ya cika bilkisu ta haifu domin yau dai ga arzikinta ya fara doko sallama a gidan nan".
Muryar iya kenan wadda take faman zuba buɗa kamar zata zuƙo hancinta.............
AFUWAN NA YAU BA EDITINTG
11/14/21, 3:13 PM - Allah Akbar: *90*
Da sauri su hassana suka fito tsakar gidan kusan atare suka furta.
"Iya meya faru?"
Kafin kuma su nemi guri kusa da iyan suka zauna suna sauraronta.
"Hmm Æ´aÆ´an nan ba dole kuji ina buÉ—a ba wannan yaro anyi yaron arziki lallai Aishatu kinci wuyar Bebi a yarintarta ashe ga ranar daÉ—inta nan kowa zeji".
Anan ta fayyace musu dukkan abinda Aliyu ya cewa mama wanda kusan atare suka soma kabbara da hamdala ga sarki Allah.
Sumi-sumi mama ta fito daga cikin É—aki tana share hawayen farin cikin dake saukar mata zama tayi a gefen iya tana mai cewa.
"Ashe dai iya nima zan É—anÉ—ani daÉ—in hutu aduniya?".
Da sauri iya ta dubeta.
"Haba maman ƴan biyu sekace keba musulmaba? kintaɓa jin inda bawa yake yanke rahama a rayuwarsa? yoko Aljanna bawa baya fitar da rai da samunta bare kuma duniya, sabida haka ki ƙaddara daman can Allah ya tsara ta jikin ƴarki zaki sami jin daɗi da hutu ƴar takinma wadda kika fi cin wuyarta todai kinga yadda Allah ke juya lamuransa ko?".
Share hawayenta tayi tare da cewa.......
"Hakane iya amman wallahi nidai shekarun baya da suka wuce naci wuya kinsan girman Allah wani zubinfa abincin namu baya isarmu ni zan sha ruwa na hakura na basu sukuma waɗannan su hakura subaiwa ƙannan amman fa Bebi sabida jarabarta bafa zata bar ma kowa ba yadda arfa zata lamushe itama hakan takeyi wallahi iya saukinmu fa ɗaya lokacin da muka soma yin dambun nan ashema acikinsa silar firarmu daga wannan matsatsin take".
TafaÉ—a tana murmushin jin sanyi acikin ranta.
"Hakane daman Allah ya tabbatar mana da alkairinsa amin amman daman ai bayan wuya se daÉ—i insha Allahu shekara mai zuwa sekinje hajji a dalilin haihuwa".
Dariya suka kwashe da ita gabaki É—ayansu.
Nan da nan kuma hira ta kuma ɓarkewa cike dajin daɗi.
ÆŠago kansa yayi.
"Lafiyanta kalau ai bama gidane ita tacan É—ayan anguwar da gidana ke can insha Allah inna sami time senazo na kaisu can É—in".
YafaÉ—a yana kallon umma wadda take kauda kai gefe.
Shi dariya abin fa ya bashi ammi ko kaÉ—an bata kunyar surukanta wadda a haifema ta kusan haifar kamar maman amman ita jiba tama kasa kallonshi lallai yau yana ganin ikon Allah.
"To madallah Allah ya tayaka riko mungode sosai dan Allah kadinga hakuri da ita fa wallahi Bebi yarinya ce duka yanzu take ata sha bakwai se hakuri".
Murmushi yayi.
"Babu komai insha Allah, umma ni zan koma bakida saƙo?"
ÆŠagowa tayi sannan tace.
"Kace ina gaisar da ita kuma ta kula sosai, amman bara na zubo mata dambu akai mata".
Sauya yanayin fuskarshi yayi wadda ta nuna alamun rashin jin daÉ—i nan take.
"Umma har yau suna fita tallen ne?"
"A,a basa xuwa É—azu dai na saka akayi na dare"
Mayar da ajiyar zuciya yayi sannan yace
"Umma dan girman Allah kada su ƙara fita talle dan Allah umma, koda ban aureta ba tabbas inna sanku xan iya hana su fita talle to bare kuma yanzu da aure ya haɗani daku,insha Allahu da anjima zan aiko yarona yazo ya kawo muku saƙo sannan zan saka ai ma mai wannan gidan na gefenku magana naga ba mutane cikinshi se a haɗa a rushe da wannan a gyara muku pls umma karkimin fassara ta daban koda ba auratayya zan iya tallafar marayun Allah dan Allah karki musamin nagode"
YafaÉ—a yana mai kafeta da idanu yana hango tsantsar kamanninta da Æ´arta sedai ita mama akwai hakuri.
Kasa masa magana tayi seta miƙe tayi cikin kicin ta zubo mai dambun a ƙaton fulas ta kawo gabansa anan ta tarar da iya tana faman mai.godiya kamar zata ari baki.
Jin godiyar ike har ranshi dan haka da sauri ya mike tare da daukar fulas yana zira hannunshi cikin aljihunsa.
"Umma na tafi a turomin shahid ina waje".
Ya faÉ—i hakan sabida jin yadda bebi take ambatar sunan shahid shine yasa kai tsaye ya gane yaron
"Mun gode Allah ya tsareka Allah ya ƙara buɗi Allah ya rabaka da iyaye lafiya".
Mama ta faÉ—a tare da shiga É—aki sannan ta tura mai shahid É—in.
Fita yay ransa sanyi kalau sabida addu'ar da sukai mai yaji daÉ—inta ba kaÉ—an ba.
"Masha Allah maman Æ´an biyu arzikin ya soma sallama lallai É—an mutum mai rana komai tsiya haifi ka yar yara ku fito yau alkawairin Allah ya cika bilkisu ta haifu domin yau dai ga arzikinta ya fara doko sallama a gidan nan".
Muryar iya kenan wadda take faman zuba buɗa kamar zata zuƙo hancinta.............
AFUWAN NA YAU BA EDITINTG
11/14/21, 3:13 PM - Allah Akbar: *90*
Da sauri su hassana suka fito tsakar gidan kusan atare suka furta.
"Iya meya faru?"
Kafin kuma su nemi guri kusa da iyan suka zauna suna sauraronta.
"Hmm Æ´aÆ´an nan ba dole kuji ina buÉ—a ba wannan yaro anyi yaron arziki lallai Aishatu kinci wuyar Bebi a yarintarta ashe ga ranar daÉ—inta nan kowa zeji".
Anan ta fayyace musu dukkan abinda Aliyu ya cewa mama wanda kusan atare suka soma kabbara da hamdala ga sarki Allah.
Sumi-sumi mama ta fito daga cikin É—aki tana share hawayen farin cikin dake saukar mata zama tayi a gefen iya tana mai cewa.
"Ashe dai iya nima zan É—anÉ—ani daÉ—in hutu aduniya?".
Da sauri iya ta dubeta.
"Haba maman ƴan biyu sekace keba musulmaba? kintaɓa jin inda bawa yake yanke rahama a rayuwarsa? yoko Aljanna bawa baya fitar da rai da samunta bare kuma duniya, sabida haka ki ƙaddara daman can Allah ya tsara ta jikin ƴarki zaki sami jin daɗi da hutu ƴar takinma wadda kika fi cin wuyarta todai kinga yadda Allah ke juya lamuransa ko?".
Share hawayenta tayi tare da cewa.......
"Hakane iya amman wallahi nidai shekarun baya da suka wuce naci wuya kinsan girman Allah wani zubinfa abincin namu baya isarmu ni zan sha ruwa na hakura na basu sukuma waɗannan su hakura subaiwa ƙannan amman fa Bebi sabida jarabarta bafa zata bar ma kowa ba yadda arfa zata lamushe itama hakan takeyi wallahi iya saukinmu fa ɗaya lokacin da muka soma yin dambun nan ashema acikinsa silar firarmu daga wannan matsatsin take".
TafaÉ—a tana murmushin jin sanyi acikin ranta.
"Hakane daman Allah ya tabbatar mana da alkairinsa amin amman daman ai bayan wuya se daÉ—i insha Allahu shekara mai zuwa sekinje hajji a dalilin haihuwa".
Dariya suka kwashe da ita gabaki É—ayansu.
Nan da nan kuma hira ta kuma ɓarkewa cike dajin daɗi.