Sashe 104
Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Mama ta mikawa hassana wayar wadda ta amsa tana murna.
Nanfa hira ta barke har hassanar ta bawa sauran suka gaisa sannan suka katse wayar kamar kada su rabu.
"Oh ni aishatu yaran yanzu babu kunya wai mijin bebi ne kecemin batada lafiya tana da ciki"
Dariya babar ladi tai da inna suwaiba kanwarsu abban bebi kana sukace.
"To ai zamanin ne se a hankali yaran yanzu kamar jira suke daga an haÉ—u se ciki, Allah ya raba lafiya wannan aure ashe rabone yasa akayishi cikin gaggawa".
Nanfa hirar lissafin cikin ta barke.
"Aini tun yanzuma zan soma haÉ—a kayan yajina kafin barkono ya tashi"
Cewar inna suwaiba kanwar abbansu bebin.
Dariya hussaina tai.
"mama zata goya jika Allah mai iko"
Mako mata hannu mama tai.
"Babu É—an dazan goya kowacce cikinku tai goyon abinta"
Sosai suka sake suna hirarsu har lokacin da suka tashi tafiya sukai sallama suka tafi, koda suka koma gida mama kamar tai tsalle dan murna lallai Allah ne abin godiya a koyaushe tana godiya ga Allah daya axurtata da Æ´aÆ´a mata nutsatstsu waÉ—anda ta raina ta basu tarbiya ingantacciya har Allah yasa yanzu zata soma amsar jika daga gurinsu.
********
Ita ko bebi tana gama waya da mama ta koma jikinshi ta kwanta tana lumshe idanunta.
Kamata yay suka koma falo tea ya haɗo mata data sha tasha magani taɗanci apple ɗin dayazo da ita, Anan sukai sallar isha'i ta koma kan cinyarshi ta kwanta hannunta ta saka tana ɗan jan gemunshi kamar yadda umman mufida ke mata lecture akan yawan wasa da sassan jikin mijinki amman inda yafi ɗaukar hankalinshi alokacin da kuke keɓance da juna,
"Kasan É—azu banji dadin wanki dakai ba"
Yaji maganarta.
"Saboda me?"
"Sabida Allah"
Murmushi yayi amatse yake da ita amman baison ya nuna mata hakan kodan lalurar jikinta, shiyasa ma shurun tasa tai yawa.
Hamma tayi tare da mikewa ajikinshi ta bankaro mai kirjinta tare da cewa.
"Bacci nikeji wallahi"
HaÉ—iyar miyau yay kana yace.
"Okey" ararrabe muryarshi can kasa alamun ya soma hawa network.
ÆŠaukarta yayi zuwa bedroom sauya kaya sukai ita ta saka wata half gown ta bacci shikuma ya bar only boxer'n jikinshi batare daya saka komai ba kwanciya sukai bayan ya shafe musu jikinsu da addu'ar tsari.
RuÉ—a mata jiki ya somayi da salonshi tare da haÉ—e bakinsu waje É—aya hannunshi zube a kirjinta yana sarrafa mata su,cikin kankanin lokaci komai yagama sauyawa soyayya mai tsayawa arai yake gwada mata sosai suka kasance tare har lokaci mai tsayi kafin ya zare jikinshi anata ya sunkuceta sukai bayi wanka sukai suka koma baccinsu.
Da asubahi ma da ƙyar ya barta yana dawowa suka koma ruwa wanda ranar ko office baije ba seda usman yay masa waya yace jinya yake, yinin ranar sallah cin abinci kaɗai ke tadasu sabida cikin bebi mai jarabar nacin mijine shiyasa baya gajiya itama kuma bata gajiya nan da nan aman ma ya tsaya hakannan zafin jikin nata ya dena kobai nemeta ba ita zata saka masa kuka ala dole seya kara abin har mama yake bashi, seda yay mata kwana biyu kamar na dija sannan ya soma kokarin komawa gida wannan karonma seda tai kuka sannan tabarshi ya tafi, koda ya koma gida shima a sukuku yake baya wani samun sukuni ga shige da ficen karar su khalipha wadda yau sauran kwana ɗaya ashiga kotu wanda ranar ta kama zagayowar girkin bebi.
Babu laifi yana bawa dija kulawa itama irin ta auratayya, ranar daze koma gidan bebi cewa dija yay zeje legos, ze kwana biyu haka ya shirya ya nufi kotu wadda yau É—in za,a soma gabatar da karar da karfe goman safiya gaba É—aya kotun ta cika khalifa kaÉ—ai ake jira domin hatta ladi ma ta sami zuwa kotun wan aka É—aukota daga asibitin
Karfe goma saura alkali ya shigo wanda suma su kalifan suka shigo kotun shida ubansa da yan gidansu da lawyansu hakannan Ya nura tare da sauran lauyoyin da Ali ya É—auko suma sun hallara dan haka alkali ya soma magana kamar haka.............
*ZUMA A BAKI...!*🌹
{ Painful love Story }
_Shine sabon littafina da ze soma zuwa da zarar na kammale wannan kedai/kaidai maza ka hanzarta ka biya naka domin tun kafin na soma posting ɗinshi zan soma karɓar kuɗin masu son karantawa kai dagajin sunan kasan akwai rikita rikita wadda bazan ce komai ba amman rubutuna ze bayyana muku *Zuma A Baki* comming soon da izinin Allah ƙofa a buɗe take masu soma payment_
*ÆŠAN ÆŠANO*!
_Wannan karon tafiya nai mai mugun nisa har naje na zaƙulo muku ƙayataccen labarin masoya Biyu *Umar Muhammadu Sarkin-Gida* wanda jama'ar unguwa da abokai ke masa laƙani da ( *Cika Daji* ) Eh cika dajin ne mana sabida duk umar ba,a rago to hakance ta kasance ga shalelen inna kuma autanta wanda ya tsunduma a dafkin kogon soyayya da *Aishatul humaira* ɗiyar anty Har soyayyar tasu ta zamewa kowannen su *ZUMA A BAKI* Tabbas tunda nake rubutuna bantaɓa katari da labarin daya kwantamin ya tsayamin kamar ZUMA A BAKI ba! tabbas kodaga jin sunan kasan akwai rikita rikita kuda kawai kubiyoni nasan insha Allah bazan baku kunya ba_
*Hohoho! my fans nace muku painful wallahi da gaske wannan soyayyar mai zafice mai raÉ—aÉ—i ce duk wani masoyi yaci katari da wannan labarin nawa seya dara seya koka seya warwasa labarin ze Æ™ayatar ze tsaya arai ze nishaÉ—antar ze wa'azantar ze ilimantar kudai kubiyoni kawai*💃💃💃💃ðŸ¤ðŸ»
_kai ƙoƙarin ganin kayi payment domin zan soma sakin sane da zarar na kammale wagga_
~N~ *300*# *ta wannan account numbern 0078174806 starling bank show me your evidance of payment ta wagga numbern 08142105218 love you my Æ´an amana my Æ´an iya wuyata*
11/14/21, 3:20 PM - Allah Akbar: *98*
Nanfa hira ta barke har hassanar ta bawa sauran suka gaisa sannan suka katse wayar kamar kada su rabu.
"Oh ni aishatu yaran yanzu babu kunya wai mijin bebi ne kecemin batada lafiya tana da ciki"
Dariya babar ladi tai da inna suwaiba kanwarsu abban bebi kana sukace.
"To ai zamanin ne se a hankali yaran yanzu kamar jira suke daga an haÉ—u se ciki, Allah ya raba lafiya wannan aure ashe rabone yasa akayishi cikin gaggawa".
Nanfa hirar lissafin cikin ta barke.
"Aini tun yanzuma zan soma haÉ—a kayan yajina kafin barkono ya tashi"
Cewar inna suwaiba kanwar abbansu bebin.
Dariya hussaina tai.
"mama zata goya jika Allah mai iko"
Mako mata hannu mama tai.
"Babu É—an dazan goya kowacce cikinku tai goyon abinta"
Sosai suka sake suna hirarsu har lokacin da suka tashi tafiya sukai sallama suka tafi, koda suka koma gida mama kamar tai tsalle dan murna lallai Allah ne abin godiya a koyaushe tana godiya ga Allah daya axurtata da Æ´aÆ´a mata nutsatstsu waÉ—anda ta raina ta basu tarbiya ingantacciya har Allah yasa yanzu zata soma amsar jika daga gurinsu.
********
Ita ko bebi tana gama waya da mama ta koma jikinshi ta kwanta tana lumshe idanunta.
Kamata yay suka koma falo tea ya haɗo mata data sha tasha magani taɗanci apple ɗin dayazo da ita, Anan sukai sallar isha'i ta koma kan cinyarshi ta kwanta hannunta ta saka tana ɗan jan gemunshi kamar yadda umman mufida ke mata lecture akan yawan wasa da sassan jikin mijinki amman inda yafi ɗaukar hankalinshi alokacin da kuke keɓance da juna,
"Kasan É—azu banji dadin wanki dakai ba"
Yaji maganarta.
"Saboda me?"
"Sabida Allah"
Murmushi yayi amatse yake da ita amman baison ya nuna mata hakan kodan lalurar jikinta, shiyasa ma shurun tasa tai yawa.
Hamma tayi tare da mikewa ajikinshi ta bankaro mai kirjinta tare da cewa.
"Bacci nikeji wallahi"
HaÉ—iyar miyau yay kana yace.
"Okey" ararrabe muryarshi can kasa alamun ya soma hawa network.
ÆŠaukarta yayi zuwa bedroom sauya kaya sukai ita ta saka wata half gown ta bacci shikuma ya bar only boxer'n jikinshi batare daya saka komai ba kwanciya sukai bayan ya shafe musu jikinsu da addu'ar tsari.
RuÉ—a mata jiki ya somayi da salonshi tare da haÉ—e bakinsu waje É—aya hannunshi zube a kirjinta yana sarrafa mata su,cikin kankanin lokaci komai yagama sauyawa soyayya mai tsayawa arai yake gwada mata sosai suka kasance tare har lokaci mai tsayi kafin ya zare jikinshi anata ya sunkuceta sukai bayi wanka sukai suka koma baccinsu.
Da asubahi ma da ƙyar ya barta yana dawowa suka koma ruwa wanda ranar ko office baije ba seda usman yay masa waya yace jinya yake, yinin ranar sallah cin abinci kaɗai ke tadasu sabida cikin bebi mai jarabar nacin mijine shiyasa baya gajiya itama kuma bata gajiya nan da nan aman ma ya tsaya hakannan zafin jikin nata ya dena kobai nemeta ba ita zata saka masa kuka ala dole seya kara abin har mama yake bashi, seda yay mata kwana biyu kamar na dija sannan ya soma kokarin komawa gida wannan karonma seda tai kuka sannan tabarshi ya tafi, koda ya koma gida shima a sukuku yake baya wani samun sukuni ga shige da ficen karar su khalipha wadda yau sauran kwana ɗaya ashiga kotu wanda ranar ta kama zagayowar girkin bebi.
Babu laifi yana bawa dija kulawa itama irin ta auratayya, ranar daze koma gidan bebi cewa dija yay zeje legos, ze kwana biyu haka ya shirya ya nufi kotu wadda yau É—in za,a soma gabatar da karar da karfe goman safiya gaba É—aya kotun ta cika khalifa kaÉ—ai ake jira domin hatta ladi ma ta sami zuwa kotun wan aka É—aukota daga asibitin
Karfe goma saura alkali ya shigo wanda suma su kalifan suka shigo kotun shida ubansa da yan gidansu da lawyansu hakannan Ya nura tare da sauran lauyoyin da Ali ya É—auko suma sun hallara dan haka alkali ya soma magana kamar haka.............
*ZUMA A BAKI...!*🌹
{ Painful love Story }
_Shine sabon littafina da ze soma zuwa da zarar na kammale wannan kedai/kaidai maza ka hanzarta ka biya naka domin tun kafin na soma posting ɗinshi zan soma karɓar kuɗin masu son karantawa kai dagajin sunan kasan akwai rikita rikita wadda bazan ce komai ba amman rubutuna ze bayyana muku *Zuma A Baki* comming soon da izinin Allah ƙofa a buɗe take masu soma payment_
*ÆŠAN ÆŠANO*!
_Wannan karon tafiya nai mai mugun nisa har naje na zaƙulo muku ƙayataccen labarin masoya Biyu *Umar Muhammadu Sarkin-Gida* wanda jama'ar unguwa da abokai ke masa laƙani da ( *Cika Daji* ) Eh cika dajin ne mana sabida duk umar ba,a rago to hakance ta kasance ga shalelen inna kuma autanta wanda ya tsunduma a dafkin kogon soyayya da *Aishatul humaira* ɗiyar anty Har soyayyar tasu ta zamewa kowannen su *ZUMA A BAKI* Tabbas tunda nake rubutuna bantaɓa katari da labarin daya kwantamin ya tsayamin kamar ZUMA A BAKI ba! tabbas kodaga jin sunan kasan akwai rikita rikita kuda kawai kubiyoni nasan insha Allah bazan baku kunya ba_
*Hohoho! my fans nace muku painful wallahi da gaske wannan soyayyar mai zafice mai raÉ—aÉ—i ce duk wani masoyi yaci katari da wannan labarin nawa seya dara seya koka seya warwasa labarin ze Æ™ayatar ze tsaya arai ze nishaÉ—antar ze wa'azantar ze ilimantar kudai kubiyoni kawai*💃💃💃💃ðŸ¤ðŸ»
_kai ƙoƙarin ganin kayi payment domin zan soma sakin sane da zarar na kammale wagga_
~N~ *300*# *ta wannan account numbern 0078174806 starling bank show me your evidance of payment ta wagga numbern 08142105218 love you my Æ´an amana my Æ´an iya wuyata*
11/14/21, 3:20 PM - Allah Akbar: *98*