← Book details Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 115

Sashe 29

Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Shiko Aliyu tundaga step É—in bene yake rage kayan jikinshi sabida matukar gajiyar dayay, wadda bayajin zata barshima ya iya tsayawa cin abinci yafi bukatar ya soma gasa jikinshi da ruwan É—umi tukunna kafin komai ya gudana.
Bakinshi dauke da sallama ya nufi cikin babban falon nashi wanda yaci gyara mai kyau har wani turare aka zuba irin na Æ´an maiduguri babu abinda ke tashi cikin falon nashi se tsabar kamshi mai kashe jiki.
Mamaki yay gani ƙwan falon a kunne amman seya basar sabida, yana tunanin sister ɗinshi amina wadda take gyara mishi wajanshi ko ita ce data kammala gyaran ta manta bata kashe ƙwan falon ba, sabida amina kaɗai ya yarjewa tashigo tai masa gyara amman ƴan biyu ya hutashshesu ganinsu yake kamar babu wata uwar dazasu mashi se tsabar shirme da shiririta.
Shirt ɗin jikinshi ya ɓalle ya ajeta saman seater falon sannan ya zame trouxer ɗinshi tunda daman yabar jacket ɗin daya ɗorota samansu acan motar usman.
Dagashi se single and boxer ya nufi hanyar bedroom ɗinshi yana ɗan miƙa kaɗan sabida mugun gajiyar dayaci karfinshi.
Hohoho! Umma ta iya ɗura, sabida ta afka khadija cikin uku bala'i!!! sabida tunda ta soma ɗura mata maganin mata masu ƙarfi tare da gyara na mussaman kasancewar gabatowar bikinsu yasa takejinta acikin wani irin feeling condition wanda kusan kullum setayi zazzaɓi mai zafi tare da ciwon mara mai ɗan karen azaba wanda bai barinta tai katabus dan hatta schoolma ta daina zuwa, kana ganinta kasan tana samun gyara mai kyau domin taɗan ciko ta goge ta murje tai fresh babu abinda yanzu khadija ke bukata kamar namiji cikin dare har kuka! take idan jarabarta ta mikarta sedai inda zata godewa Allah dayasa ita ɗin bata fito cikin jerin mata mabiya mazaba, hasalima yawan tara maza baya cikin tsarinta tun tasowarta ita dai barta da ɗaukar kai da iyayi da yanga tare da ɗan banzan kishin tsiya mussaman akan gwarzon nata Aliyu wanda tun wajan sallar isha'i tagama hadewa cikin tsadaddun kayan kanti masu matse jiki tai ɓarin manyan turarurruka masu kama jiki, wanda ummanta ta bata abinci da abinsha ta kawo masa amatsayin nata na tarbarsa wanda cikin dabarar da umman tai mata tafaki idanun ammi harta samu damar hayewa saman nashi, wanda ita kanta tasan a tsananin dokar ammi bazata barta ta keɓance dashi a part ɗinshi ba, shiyasa ta faki idon kowa tayo nan ɗin, tunda ta shigo taji kamshin turarensa wanda yake kame cikin kujerun falon shiya haifar mata da kasala mai zafi tare dajin wani mugun feeling!.
Tun shigowarshi idanunta yake kafe akansa wadda itan take kwance saman Threeseater tai ringine hannunta dafe da mararta ganin surar jikinshi bakaramin firgitata yayba wanda har wani zullo zuciyarta ke mata wajan angizata zuwa gareshi, lumshe idanuwanta tai tare da dirowa gadan gadan ta nufi wajanshi.
Cikin zalama ta É—ora hannunta a tsakiyar west É—inshi take kuma tasoma murza wajan kaÉ—an kaÉ—an tana lumshe idanunta tana furzar da huci, kamar wata mahaukaciya ta É—ora kanta agadon bayanshi tana shakar kamshinsa.
Yana kokarin murÉ—a handle É—in kofar yaji É—umin hannu a kwankwasonsa cike da dakiya ya cigaba da bude kofar batare daya juyoba.
Tsananin mamakine ya kamashi lokacin dayaji kwanciyar kan mutum agadon bayanshi bai jiyoba ya zira jikinshi zuwa cikin katafaren É—akin nashi.
Mamakine ya kasheshi lokacin dayaji anjawoshi da ƙarfi zuwa gaban kofar amman dayake namijin duniya ne ko gezau sema jin datai kamar tajawo dutse!
Kuka take a wannan karon tana murza kanta gadon bayanshi.
"Plsssss yayahhhhhhh dan Allah ka jiyoooooooo ina bukata yayaaaaaaaa"
Takai maganar da wani irin rawar murya.
"Kutumar uba! yaja wata ashar wadda bata saba fita a bakinshi ba, cike da zallar mugunta ya juyo da ita yana kare mata kallo idanunta lumshe suke ruff kamar ƴar maye, cike da mugunta ya tureta yana watsa mata wani firgitaccen kallo amman dayake hanakalin nata yay nisa batajin kira yasa take kara ƙoƙarin kai kanta gareshi.
"Idan kika yarda wannan ƙazamin jikin naki ya kuma raɓar jikina wallahi!".
Bai karasaba sedai yaja ƙwafa! tare da matse yatsunshi.
"Shasha sakarar banza".
YafaÉ—a yana bude kofar bathroom É—inshi ya faÉ—a.
Sosai ya shiga wani irin firgici wannan wani irin masiface yarinya zatai masa fyaÉ—e har cikin É—akinshi lalllai tarbiyar yanxu ta kama uban É—akinta, to wannanma fa agidansu take inaga Æ´an waje kuma se abinda hali yay.
Tabbas yanajin ze kara saka idanu akan kannenshi fiye da'da dukda yasan su basu isa sunyi ba se Allah.
Acikin matukar tashin hankali yay wanka yana aiyana rashin kamun kai na khadija, wanda lokacin daya fito bai ganta aÉ—akin nashi ba.
Babu yadda zeyi da mahaifanshi amman bada ban hakaba da bayajin ze iya auran khadija sabida baisan maza nawa tabi a waje ba, wata sassanyar tsanartace yaji ta ƙara tabin jikinsa da zuciyarshi baki ɗaya.
Dan haka bai sami sukunin cin abinci ba ruwa kawai yaketa É—aÉ—akawa cikinsa haryay nafila ya haye saman bed yana faman serching cikin ransa.

Itako khadija wannan tsawar daya daka mata ita ta dawo da ita hayyacinta aguje ta sauka ƙasa inda Allah ya sota babu kowa a falon farko dan haka kanta tsaye part ɗinsu ta wuce, aguje umma tana mata magana amman ina kuka kawai take bathroom ta wuce taita sakarwa kanta ruwa har komai ya lafa mata sannan ta haye kan gado tai lamo kamar wata marar lafiya.

Da tsananin damuwa ya kwana har zuwa wayewar gari rannan nashi a haɗe yake tamau kamar an aiko mishi da saƙon rasuwa.................

Tunda asubar farko Bebi ta mike kanta tsaye bandaki ta nufa domin ta gyara jikinta kamar yadda mama ta koyar da ita.............

*ƘARAMARSU* ✊
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
    {  _HOT LOVE_  }
           

         NA
*AUTAR MANYA*

_Albishirinku iyayen yara dama yaran baki ɗaya, shin ko kinsan shararriyar tashar nan ta youtube mai suna *Abdur-rahman* ta shirya tsaf domin baku gudunmawa wajan tayaku bitar karatun ƴaƴanku cikin sauƙi?, Kai dai/ kedai maza garzaya wannan shararriyar channel ɗin domin ki dannawa yaranki dansu karu da zazzaƙar ƙira'ar da *Abdur-rahma* ke gudanarwa wajan bitar karatun alkur'ani mai girma acikinta daman sauran littattafan addinin islama kada ki manta da danna *SUBSCRIBE* tare  da ƙararrawar sanarwa mungode_
https://youtu.be/PFTnz8JGFfQ

_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._
                         

                       *41&42*

Sosai ta gyara jikinta tas ta wanke ko ina sannan ta fito waje tai alwala ta shiga cikin É—aki lokacin duk su mama suma sun tayar da sallah kasancewar ita batayi tana fashi yasa ta bude sif É—insu ta kaya ta dauki wanda zata saka tare da pant da tsummanta taÉ—an ja gefe ta shirya kanta, suna idarwa su mama suka fita waje domin haÉ—a sanwar dambu ita ko kwanciyarta tai tana karatun azkar É—inta na asubahi wanda ta haddace shi daka.
Chapter 29 · 0% Book details