Sashe 51
Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*IDAN NAGA RUWAN COMMENT*
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
{ _HOT LOVE_ }
NA
*AUTAR MANYA*
_Bakina yagaza furta irin godiyata agareku masoyana sedai naita binku da ɗinbin addu,a tare da fatan alkairi a kullum ina kuma gaya muku inhar kukaga banyi update ba, to kufara min uzuri kafin komai mussamman yanzu da lafiya tai ƙaranci anata fama da zazzaɓin maleria, tare da mura nima jiya nayi zazzaɓi amman yanzu kam Alhamdulillahi naɗan ji dama-dama, shine nace to bara na baku koba yawa, Godiya mai tarin yawa ga ƴan COMMENTS BOX ɗina inajin daɗin yadda kuke nuna goyon bayanku akan wannan littafi, Godiya mai tarin yawa ga masu tayani SHARE zuwa sauran wasu group's ɗin tabbas na shaida soyyyarku gareni Nagode! nagode!! Allah ya saka da alkairi amin ONE LOVE_
_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._
*59*
Tana faman kuka! kamar wadda ranta ze fita.
Yajima yana tsaye batare daya ƙarasa gab da itaba kuma bai mata magana ba domin yana tunanin ma bata ji takun ƙarasowar shiba.
Kallonta yake tundaga sama har ƙasa tacikin hasken farin watan daya haska masa ita.
Gyaran! Murya yay kaÉ—an yana naÉ—e hannayenshi a saman kirjinshi tare da kafeta da idanunshi masu mugun dafin hukunta marar jin magana.
Cike da zallar tsoro firgici Bebi ta juyo sanin hatsarin lungun domin bama abinshi da daddare sabida ƙwacen da akeyi acikinshi baya da haka har shaye shaye maza ke zama suyi acikinsa itama yau gudun khaleepha ne yasa ta gwammace ta shigo cikin layin akan tabar shi yacimma burinshi akanta.
Sedai kuma duk da hakan akwai É—unbin tsoro da firgici mai yawa acikin ranta wanda ya bawa jikinta damar rawa kota ina kamar mazari.
Jada baya ta somayi kaɗan-kaɗan duk tunaninta khaleephane sabida duhun datake ciki bai bata damar ganin kowaye ba, Sedai ga yadda taga tsayin na gaban nata yakuma firgita ta domin ko kusa khaleepha bai kai wannan na gaban nata ba, Jin ƙamshin sassanyen turarenshi datayi ya kuma bata tabbacin bashi bane kuma ba, ƴan shaye-shayen da suke zama bane.
Ɗaga idanunta tai still taga har yanzu bai matsaba kuma bai ƙaraso inda take ba.
Tsugunnawa tai awajan tare da cusa kanta a tsakankanin cinyoyinta tana ambatar sunan ubangijinta, Kukan ma yatsaya mata cak! sabida tsoro domin batai tunanin bil adam bane sabida tsananin ruÉ—in data shiga.
Ganin zata ɓata mishi lokacine yasa yaja ƙafarshi da ƙyar sabida ƙyamar kwatami, agabanta ya tsaya tare da ɗan rage tsayinshi kaɗan ya rissuna yana binta da idanunshi.
Jin mayen ƙamshin takumayi yana tunkarota kafin ta ɗaga kanta daga cikin cinyoyinta ta zuba idanunta akanshi yana rissune gabanta yaɗan ranƙwafo da kanshi gareta kaɗan.
Bushashshen miyau ta haÉ—iye mai zafin gaske tanajin wani mugun fitsarin tsoro ya taho mata.
Sam bata gane fuskarshi ba sabida duhu atunaninta wani ɓata garin ne yabiyo ta yay mata illah!.
Cikin dauriya take jada bayan a yadda take,Gam! taji anriƙe mata tsintsiyar hannunta,Wanda hakan yabawa fitsarin datake maƙo damar zubowa babu shiri baki ta ɓare mai zata zunduma ihu! yay saurin saka tattausan hannunshi ya danne matashi cakk, ya ɗagata yabar wajan da ita.
Wutsil wutsil take tana ƙoƙarin ƙwace kanta amman bai direta ba se a bakin layinsu alokacinne hasken farin wata yabata damar kallonshi a tsorace, take tasoma jada baya tana mamakin tayaya yazo nan?.
Babu mai bata amsa se mayun kaifafan idanunshi dasuke mata yawo akaf ilahirin jikinta.
Cak ta tsaya ta kasa jan ƙafafunta ta tafi sabida yadda sukai mata nauyin ja.
"Malama tafi kiban wuri konai ƙwallo dake kowama yaganki a wannan shigar ai baze gaza yin lalata dake ba"!
Kallon kanta tai se lokacin ta tuna da shigar datai a ɗazun har hassana tana mata magana akan tazo ta saka hijabi taƙi.
Jitai ta muzanta da wannan kalamin nashi.
"Nace ki wuce kibani wuri, ai wancan wawan ne dai-dai dake tunda baki da kamun kai yarinya kamarki kin fito da wannan tsakar daren".
Ya kuma faÉ—i adake.
Yana É—an jan tsaki! sabida yaga har tara ta gota ga usman shuru.
Tura baki tai gaba tana tuna rashin kirkin daya karta mata kwanakin baya shine yanzun ma yakeson karta matashi, gashi tanajin tsoron karta tanka mishi ya duketa a banza.
"Nifa ba wani wuri naje ba Ehe! dan kar aje aimin kallon ƴar iska daga gidan iya nake kuma idan ƙarya nake kaje ka tambayi mama! bakuma wani abunne yasa na gaya maka hakan ba sedan kar wataran ka ganni kaimin wani irin kallo".
TafaÉ—i maganar da sauri sabida tsoron karya masgeta.
Tunda ta soma magana yakafe bakinta da ido yana kallo first in history mace tagaya mishi magana a dake batare datai shayi ba, ko manyan mata suna rissuna mai bare wannan dayake zaton inda yay auren wuri dafa tuni ya haifi kamarta.
"Shigar jikin kifa itama mamar tasani tabarki?".
Shikanshi bai san yay wannan katoɓarar ba seda yay maganar sannan ya tuna yay taɓargaza, amman Bebi dayake akwai ƙuriciya yasa bata wani fahimta ba.
"To ina ruwan......., Baiji abinda zatace ba ya kwaɓe bakinta da bayan hannunshi yana mamakin tsiwar yarinyar.
Dira ƙafafunta ta soma a wajan tana dafe bakinta da hannunta.
"Nifa marainiyace kuma bani da lafiya É—azu har asibiti aka kaini amman shine zakazo kana duka na, kai kullum na haÉ—u dakai sekaimin mugunta jiyafa haka kaitamin masifa ka É—aukoni a motarka yayan babana yaga nafito daga motar ya biyoni yana cemin karuwa harya zagi mama, daga nan kuma yakawon wannan na É—azun yace se anÉ—aura mana aure, kuma Allah ze sakamin tunda ni marainiyace.......".
*NAKASA WALLAHI ZAZZAÆI WALLAHI ALLAH BANA JIN DAÆŠI KUYI HAƘURI SE GOBE*
_Albishirinku masu son littattafaina Document da page toga dama ta samu gareku ga duk mai son karanta books É—ina page ko documment kamarsu *ÆŠAN MAJALISSA* *RABON WANI* *KOBA SO* *HASKE* *DA IZZATA* duka akan farashi mai rahusa guda 5 É—in a naira 1000, in kuma É—aya kakeso a naira 300, maiso seya neman ta wannan number 08142105218 sena jiku masoya suma dukansu akwai daÉ—i da ratsa zuciya_
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
{ _HOT LOVE_ }
NA
*AUTAR MANYA*
_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._
*60*
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
{ _HOT LOVE_ }
NA
*AUTAR MANYA*
_Bakina yagaza furta irin godiyata agareku masoyana sedai naita binku da ɗinbin addu,a tare da fatan alkairi a kullum ina kuma gaya muku inhar kukaga banyi update ba, to kufara min uzuri kafin komai mussamman yanzu da lafiya tai ƙaranci anata fama da zazzaɓin maleria, tare da mura nima jiya nayi zazzaɓi amman yanzu kam Alhamdulillahi naɗan ji dama-dama, shine nace to bara na baku koba yawa, Godiya mai tarin yawa ga ƴan COMMENTS BOX ɗina inajin daɗin yadda kuke nuna goyon bayanku akan wannan littafi, Godiya mai tarin yawa ga masu tayani SHARE zuwa sauran wasu group's ɗin tabbas na shaida soyyyarku gareni Nagode! nagode!! Allah ya saka da alkairi amin ONE LOVE_
_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._
*59*
Tana faman kuka! kamar wadda ranta ze fita.
Yajima yana tsaye batare daya ƙarasa gab da itaba kuma bai mata magana ba domin yana tunanin ma bata ji takun ƙarasowar shiba.
Kallonta yake tundaga sama har ƙasa tacikin hasken farin watan daya haska masa ita.
Gyaran! Murya yay kaÉ—an yana naÉ—e hannayenshi a saman kirjinshi tare da kafeta da idanunshi masu mugun dafin hukunta marar jin magana.
Cike da zallar tsoro firgici Bebi ta juyo sanin hatsarin lungun domin bama abinshi da daddare sabida ƙwacen da akeyi acikinshi baya da haka har shaye shaye maza ke zama suyi acikinsa itama yau gudun khaleepha ne yasa ta gwammace ta shigo cikin layin akan tabar shi yacimma burinshi akanta.
Sedai kuma duk da hakan akwai É—unbin tsoro da firgici mai yawa acikin ranta wanda ya bawa jikinta damar rawa kota ina kamar mazari.
Jada baya ta somayi kaɗan-kaɗan duk tunaninta khaleephane sabida duhun datake ciki bai bata damar ganin kowaye ba, Sedai ga yadda taga tsayin na gaban nata yakuma firgita ta domin ko kusa khaleepha bai kai wannan na gaban nata ba, Jin ƙamshin sassanyen turarenshi datayi ya kuma bata tabbacin bashi bane kuma ba, ƴan shaye-shayen da suke zama bane.
Ɗaga idanunta tai still taga har yanzu bai matsaba kuma bai ƙaraso inda take ba.
Tsugunnawa tai awajan tare da cusa kanta a tsakankanin cinyoyinta tana ambatar sunan ubangijinta, Kukan ma yatsaya mata cak! sabida tsoro domin batai tunanin bil adam bane sabida tsananin ruÉ—in data shiga.
Ganin zata ɓata mishi lokacine yasa yaja ƙafarshi da ƙyar sabida ƙyamar kwatami, agabanta ya tsaya tare da ɗan rage tsayinshi kaɗan ya rissuna yana binta da idanunshi.
Jin mayen ƙamshin takumayi yana tunkarota kafin ta ɗaga kanta daga cikin cinyoyinta ta zuba idanunta akanshi yana rissune gabanta yaɗan ranƙwafo da kanshi gareta kaɗan.
Bushashshen miyau ta haÉ—iye mai zafin gaske tanajin wani mugun fitsarin tsoro ya taho mata.
Sam bata gane fuskarshi ba sabida duhu atunaninta wani ɓata garin ne yabiyo ta yay mata illah!.
Cikin dauriya take jada bayan a yadda take,Gam! taji anriƙe mata tsintsiyar hannunta,Wanda hakan yabawa fitsarin datake maƙo damar zubowa babu shiri baki ta ɓare mai zata zunduma ihu! yay saurin saka tattausan hannunshi ya danne matashi cakk, ya ɗagata yabar wajan da ita.
Wutsil wutsil take tana ƙoƙarin ƙwace kanta amman bai direta ba se a bakin layinsu alokacinne hasken farin wata yabata damar kallonshi a tsorace, take tasoma jada baya tana mamakin tayaya yazo nan?.
Babu mai bata amsa se mayun kaifafan idanunshi dasuke mata yawo akaf ilahirin jikinta.
Cak ta tsaya ta kasa jan ƙafafunta ta tafi sabida yadda sukai mata nauyin ja.
"Malama tafi kiban wuri konai ƙwallo dake kowama yaganki a wannan shigar ai baze gaza yin lalata dake ba"!
Kallon kanta tai se lokacin ta tuna da shigar datai a ɗazun har hassana tana mata magana akan tazo ta saka hijabi taƙi.
Jitai ta muzanta da wannan kalamin nashi.
"Nace ki wuce kibani wuri, ai wancan wawan ne dai-dai dake tunda baki da kamun kai yarinya kamarki kin fito da wannan tsakar daren".
Ya kuma faÉ—i adake.
Yana É—an jan tsaki! sabida yaga har tara ta gota ga usman shuru.
Tura baki tai gaba tana tuna rashin kirkin daya karta mata kwanakin baya shine yanzun ma yakeson karta matashi, gashi tanajin tsoron karta tanka mishi ya duketa a banza.
"Nifa ba wani wuri naje ba Ehe! dan kar aje aimin kallon ƴar iska daga gidan iya nake kuma idan ƙarya nake kaje ka tambayi mama! bakuma wani abunne yasa na gaya maka hakan ba sedan kar wataran ka ganni kaimin wani irin kallo".
TafaÉ—i maganar da sauri sabida tsoron karya masgeta.
Tunda ta soma magana yakafe bakinta da ido yana kallo first in history mace tagaya mishi magana a dake batare datai shayi ba, ko manyan mata suna rissuna mai bare wannan dayake zaton inda yay auren wuri dafa tuni ya haifi kamarta.
"Shigar jikin kifa itama mamar tasani tabarki?".
Shikanshi bai san yay wannan katoɓarar ba seda yay maganar sannan ya tuna yay taɓargaza, amman Bebi dayake akwai ƙuriciya yasa bata wani fahimta ba.
"To ina ruwan......., Baiji abinda zatace ba ya kwaɓe bakinta da bayan hannunshi yana mamakin tsiwar yarinyar.
Dira ƙafafunta ta soma a wajan tana dafe bakinta da hannunta.
"Nifa marainiyace kuma bani da lafiya É—azu har asibiti aka kaini amman shine zakazo kana duka na, kai kullum na haÉ—u dakai sekaimin mugunta jiyafa haka kaitamin masifa ka É—aukoni a motarka yayan babana yaga nafito daga motar ya biyoni yana cemin karuwa harya zagi mama, daga nan kuma yakawon wannan na É—azun yace se anÉ—aura mana aure, kuma Allah ze sakamin tunda ni marainiyace.......".
*NAKASA WALLAHI ZAZZAÆI WALLAHI ALLAH BANA JIN DAÆŠI KUYI HAƘURI SE GOBE*
_Albishirinku masu son littattafaina Document da page toga dama ta samu gareku ga duk mai son karanta books É—ina page ko documment kamarsu *ÆŠAN MAJALISSA* *RABON WANI* *KOBA SO* *HASKE* *DA IZZATA* duka akan farashi mai rahusa guda 5 É—in a naira 1000, in kuma É—aya kakeso a naira 300, maiso seya neman ta wannan number 08142105218 sena jiku masoya suma dukansu akwai daÉ—i da ratsa zuciya_
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
{ _HOT LOVE_ }
NA
*AUTAR MANYA*
_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._
*60*