← Book details Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 115

Sashe 10

Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

"Oga Aliyu" yaji an kirawo sunansa gabaki ɗayansu basuji sallamarta ba bare suji buɗewar ƙofarta illa ganin ta dasukai akansu.
Wani irin wawan tsaki yaja tare da mayar da kansa ga aikin gabansa, Usman ne ya dubeta tare da cewa, "A,a lina har kun tashi kenan haka da wuri hope dai babu wani matsala?" matsowa tayi gaban table ɗin daya sada kansa tana aika masa da wani irin shu'umin kallo tamkar zata lashe shi tunda take bata taɓa ganin haɗaɗɗan namiji kamar *HAIDARA* ba tana kwaɗayinsa tana buƙatar sa ajikinta tana son taji ta rabu acikin faffaɗan kirjinsa wanda take ayya irin raɓar dazata kwasa a wajan sedai kash ta makaro domin shi ko kallo bai yarda ya haɗasu ba.
"O.g.a.A.l.i.y.u" ta kuma faÉ—i a rarrabe batare data baiwa usman amsar tambayar dayake mata ba, É—ago idanunsa yayi a karo na biyu tun bayan shigowarta tare da zaro mata manyan idanunsa waÉ—anda suka kuma firfitowa fuskarsa babu alamun sassauci bare taga waje.
"Ke! stay out from my office"! yafaɗa yana watsa mata wani banzan kallo, ganin tana binsa da idanunta yasa ya kuma ɗagowa "I say get out!"yafaɗa tare da dukan table ɗin da ɗan ƙarfi kaɗan yanajin zuciyarsa tana bugawa da ƙarfi kamar wanda yay gudu.
Jiki na rawa ta raɓe fitt ta fice a office ɗin cikin jin haushi.
Tana fita yaja ajiyar zuciyar tare da lumshe idanunsa ya mayar da kansa jikin kujerar yana jin kansa yana sara masa wannan wani irin masiface agida ba,a barka ba a office ma haka yarasa me mata ke gani a tare dashi suke liƙe masa.
"Tuzurun ammi yakamata ka dai naiwa lina hakafa sabida kaga ba musulma bace kada taga kamar kana jin ƙyamar addininta ne".
Yaji muryar usman cikin dodon kunnensa.
ÆŠago idanunsa yay tare da zubawa usman batare daya ce masa komai ba amman tabbas! bada ban usman É—an uwanshi bane daseya gaya mashi magana mai zafi.
"Wannan tsarin naka bai ba, shin waikai bakada feeling ne kamar sauran mutane?".
Still usman ya kuma jefa masa wannan tambayar.
"Eh bani da dutse ne ni, ko angaya maka kowa sarkin kwashe, kwashe ne kamar kai?, Ok ba matsala xaka iya ƙarama zainab ay da wannan ɗin".
Yafaɗa tare da mayar da kansa ƙasa.
Wata shegiyar dariya usman ya saki tare da cewa.
"Aikam kaima kasan gaf nake danni senai huɗu ciff waya gaya maka kowa irinka ne ai wallahi senasa ammi ta ɗauko maka mai roƙiya kai ace baka da abinki se wadda tace tana sonka, yanxu dai ai abba ya gama komai nan da ƴan kwanaki kaɗan kazama na khadija".
YafaÉ—a yana dariya........
"Ni wallahi dama ni aka haÉ—a da ita dase nai tsalle amman kai ka samu kana yanga".
Wata harara ya zabga masa tare da miƙewa cikin wannan ɗan room ɗin ya shige yabar usman a tsaye sake da baki.
Mintuna kamar biyar ya fito hannun rigarsa a tattare kansa jiƙe da ruwa da alamun alwala yayo.
Batare daya kula usman ba yabar masa office É—in.
Fita yay daga section É—in nasu baki É—aya É—ayan section É—in ya shiga inda anan ma'aikatan kamfanin ke da office kuma sannan anan ake fidda komai a shigo da komai, haka zalika masallacinsu shima duk anan yake kasancewar section É—in yanada mahaukacin girma.
Tunda ya fito suke masa barka da fitowa harya ƙarasa cikin babban masallacin abin mamaki yawanci ma'aikan duk suna zaune aciki yana zuwa suka miƙe gabansu ya shiga yaja musu jam'i cikin daddaɗar muryarsa cike da nutsuwa yake jansu har suka iddar da sallar, bayan anyi addu,a an shafa ya gaggaisa da jama'ar masallacin kana yabaro nan ya taho wajan daya kasance muhallinsa anan ma'aikatar.
Baiga usman ba dan haka ya ƙara gudun AC'n cikin office ɗin yacigaba da aikin gabansa.
Ƙarfe huɗu ya kuma kowama cikin masallacin sukai sallah sannan ya dawo office aiki yake da ƙarfinsa da lafiyar da Allah ya bashi.
Ƙarfe biyar da kwata usman ya shigo tare da azalzalarshi akan yazo su tafi gida shi yana da wadda take waiting ɗinsa..
Murmushi kawai yay bayan yagama jin tabakin usmanÉ—in wanda murmushin yay mugun yimasa kyau batare dayace komai ba, yaÉ—auki laptop É—inshi daya bari jiya tare da wayoyinshi.
Gaba yay yabar usman batare daya kulashiba da nura sakatare sukaci karo wanda yake ƙoƙarin amsar laptop ɗin cikin kulawa ya dubi nura.
"No barshi jeka kulle office akwai key a saman table and pls kaje gareji ka amsomin motana ka kawomin gida pls".
"Angama mai gida".
Nura ya faɗa cikin kulawa sannan shikuma Aliyun ya wuce da ƙyar usman ya cim masa acan farfajiyar kamfanin sabida Aliyu yana da zafi shiyasa komai nasa yake da zafi zafi baya sanya namijine na gasken gaske.
"Kai dallah ina can sake da baki ashe kayo gaba ka barni".
Usman ya faɗa cikin ƙufula bai kula shiba illah gaban daya kumayi cikin sauri.
Gaban wata ash corolla, suka nufa usman ya zauna a driver seat shikuma ya zauna a front seat batare da ɓata lokaciba security's suka buɗe masu gate ɗin tare da ɗaga musu hannu.
Usman kaɗai ya maida musu shikam ƙasa yay da kansa yana danna wayarsa.
"Amman yakamata ka fito kaiwa su abba bayani sabida gudun matsala".
Cewar usman wanda hankalinsa ke kan titi, wanda kai tsaye titin yahaya gusau ya É—auka.
Ɗage girarshi yay ta ƙasa alamun bai gane ba tare da kumayin ƙasa da kansa.
"Ina nufin kacewa abba baka da lafiya a nema maka magani, gudun kada ka cutar mana da ƙanwa".
Usman ya faÉ—i yana guntse dariyarsa.
Hannunsa yasaka yaÉ—an shafo gemunsa kaÉ—an yana sakin wani irin killer smile wanda na kasa gane na komaye batare kuma daya tankawa usman ba........

*INA MASOYANA MASU BIBIYAR LITTATTAFAINA YAUMA TAFE NAKE DAWANI ALBISHIR GAREKU KO SHIN KUNSAN NA SAKI ZAFAFAN LITTATTAFAINA GUDA BIYAR AKAN FARASHI NAIRA DUBU ÆŠAYA? WAÆŠANDA SUKE HAÆŠE COMPLT A DOCUMENT ÆŠINSU DA KIN SIYA SE KARATU*
*ÆŠAN MAJALISSA*
*KOBA SO*
*HASKE*
*RABON WANI*
*DA IZZATA*
*DUKKANSU AKAN FARASHIN NAIRA DUBU ÆŠAYA COMPLT GAMAI SO YA KARANTA SEYAY MIN MAGANA TA WATSAPP NUMBERTA KAMAR HAKA 08142105218*
11/14/21, 3:06 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
{ _HOT LOVE_ }

NA
*AUTAR MANYA*

_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._

*12*
Chapter 10 · 0% Book details