Sashe 76
Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Ƙafafunta ta ɗora akan wani lallausan carpet wanda ke maka wellcome a bakin bedroom ɗin ammi wanda ya sami damar isa har cikin bedroom ɗin tsananin laushinsa yasa Bebi shagala batare datayi yunƙurin ɗaga ƙafafunta ba.
Har ammi ta ƙarasa cikin room ɗin kafin Bebi tayi ta maza ta kuma saka ɗayan ƙafar ta cigaba da tafiya cike da tsananin mamaki wato su masu kuɗi komai nasu yana da matuƙar bam-banci danamu.
Acikin katafaren bedroom ɗin ammi Bebi ta yada zango wanda ko iya nan ammi ta karrama Bebi kuma tabbas ita kanta ta yarda da gaske Aliyu ɗan gatane na gasken gaske a wajan mahaifiyar tasa duba da yadda ammin take nan-nan da ita tare da tattali da lallashinta kamar ƙwai daga ƙarshema take kiranta da *Autar ta* a tsakiyar room ɗin ta dakata tana kare masa kallo babban ɗakine sosai wanda ya sami damar lamushe ƙaton royal bed mai uban girma tare da babbar wadrov duka masu kalar golden se ƙaton dressing mirrow tare da wata kujera doguwa daga gefe se sallaya tare da hijabi na sallah a nannaɗe daga can ƙuryar ɗakin se wata golden ɗin kofa wadda take a rufe daga hannun hagu.
A saman wannan sopa É—in ammi ta zauna sannan ta kalli Bebi a tsanake.
"Buɗe wannan ƙofar ki shiga zakiga tawul a saman ƙofar ciki kar ki shiga ta farkon ki shiga ta biyu akwai ruwan wanka na haɗa miki sekiyi wanka in kingama ga kayanan a gefen gado ki saka".
Ta faɗa mata cikin bada umarni kana ta mike ta nufi wata ƙofar daban ba wadda suka shigoba wadda se lokacin Bebi ta lura da ashe kofofin ukune a cikin ɗakin kenan ba iya wannan bane kaɗai akwai wasu aciki lallai inta nutsu seta leƙa tagani.
Gaban madubin ta nufa tafara tube kayanta tana kallon kanta amadubin tana É—an xaro idanu kaÉ—an kamar wata yarinya.
Tana gama tube kayan ta ɗauki hijabinta ta ɗaura a ƙugunta tare da ɗaure kanta da ɗan kwali kana ta nufi cikin kofar ta murɗa ta shige abinta.
Yadda ammin tace da ita hakan ta aiwatar wani farin tawul ta ɗaura wanda daga ganima sabone kuma babu laifi ya rufe mata cinyoyinta, tana shiga cikin bathroom ɗin ta tarar an haɗa mata ruwa a tap na wanka wanda tunda ta shiga taji mugun ƙamshin turaren wanka ya cika mata hancinta.
Cire tawul ɗin tayi tare da farayin wankan cikin tsananin jin daɗin ruwan duba da yadda yake bin fatarta yana wani irin sulɓi yana gudu, ga kuma sabulun wanka na ruwa wanda taita makashi a sumar kanta tana wankewa domin ita ta ɗauka shampo ne na wanke kai daman ƴar kalabace hassana tai mata wadda tuni ta tuje amman dayake Bebi batada wani gashin kirki yasa bata dameta ba.
Bebi wadda ko a gida bata haura mintuna biyar a bayi amman yau bebi kusan awarta guda tana cuÉ—e jikinta abinka da farar fata tuni fatar ta kuma haske takuma yin kyau gwanin sha'awa domin har É—aukar idanu takeyi.
Tashi tayi tsaye bayan ta gama wankan É—an kallon kirjinta tayi sosai suka bata tsoro sabida yadda sukai wani irin cukowa kamar da gayya sunyi wani irin kyau,Tura bakinta tayi gaba kamar agaban wani tare da É—aura tawul É—in kana tace.
"Ni wannan nonon kafa ishen kullum kaita cukowa kamar wata uwar garke".
TafaÉ—i hakan tana goge kanta da hijabin data cire kana ta fito waje É—auke da Æ´an kayanta a hannu.
Abakin ƙofar ta dakata seda ta ɗaura ɗankwalin a saman jikinta ta kare kanta yadda ba mai ganin kirjinta sannan ta fita zuwa cikin ɗakin.
Kamar kwa tana da masaniya domin da ammi taci karo a zaune gabanta wani irin kaskone wanda aka haÉ—a masa gaushi yana ta faman ci se wata jarka dake gefenta.
"Yauwa autata kin kammala wankan to maza zona haɗaki kafin ya ƙaraso zoki tsugunna akan kaskon nan amman kafin nan zona fara baki zuma kisha wallahi ta nusaiba ce ma ta manceta Allah yayi rabonki ce zuma ce mai kyau sabida tana gyara kuma akwai sinadaren maganin sanyi acikinta".
Ita dai bebi bata fahimci abinda ammi take nufi ba sabida ƙarancin shekaru wadda ita kuma ammi ta faɗa mata hakanne domin yanzu ta shiga sahun manya bayan haka kuma ta ƙara gogewa wajan gyara jikinta.
Gaban ammi ta ƙarasa bayan ta aje hijabinta a gefen kayanta data cire lokacin dazata shiga wanka ɗazu.
Cikin sauri ammi ta saka hannu ta ɗauko pillow daga saman sopa ta aje mata a ƙasan ta zauna sannan ta miƙa mata jarkar.
"Amsa maza shanye".
Karɓa tayi tana bisimillah! tare da kaiwa cikin bakinta.
Jin wani irin ɗan bauri da garɗi da dabino da kwakwa da tarkacen kayayyakin zaƙi yasa Bebi iyayen ƙwaɗayi aka gyara zama har tana lumshe idanunta seda ta shanye tas duk yawan zumar kana ta mikawa ammi jarkar.
"Yawwa autata nagode to zo matso da jikinki kinajina ko ki ware ƙafafunki sosai yadda hayaƙin ze shiga jikinki maza amshi ki zuba ina zuwa".
Ta miƙa mata wani ɗan ƙullin turare ɗan mitsil, tare da turo mata gaushin gabanta wanda tuni cinyar Bebi ta ɗauki zafin azaba.
Amman tsabar ganin girman ammi wadda ta cika idanunta yasa ta ware kafar sosai sabida lokacin ammi ta miƙe tabar wajan.
Sosai ta buɗe cinyoyin ta saka kaskon a tsakiyarsu sannan ta kunce turaren dake cikin wani irin leda mai ƙyalli ta zuba ciki aikwa nan da nan ƙamshi na azaba ya cika hancinta.
Daɗa turawa tayi cikin cinyar tata hayaƙin na shiga jikinta har wani zufa ya haɗa sabida azaba, amman haka Bebi ke ƙara ƙaƙaba turaren wanda har fatar cinyarta ta soma ɗaukar zafi alamun zata ƙone( kai bebi wauta zata saka Ali jinya)
Cikin sauri Aliyu ya haura samansa bayan ya shiga part É—inshi lokacin wajan karfe takwass na safiya, falon sama babu kowa alamun matar gidan bata rigada ta tashi daga bacci ba, Bedroom É—inshi ya buÉ—e ya shiga domin yay wanka...............
#Autar Manya.
*Afuwan* !
*Afuwan* !!
*Afuwan* !!!
*Wallahi bani da caji awayata nima banso na tsaya anan ba amman Allah ya kaimu next*
11/14/21, 3:13 PM - Allah Akbar: *82*
*wannan na gobe ne insha Allah sabida gobe bazan samu damar yi muku typing ba sabida haka ga shinan a taɓa babu yawa nagode*
Har ammi ta ƙarasa cikin room ɗin kafin Bebi tayi ta maza ta kuma saka ɗayan ƙafar ta cigaba da tafiya cike da tsananin mamaki wato su masu kuɗi komai nasu yana da matuƙar bam-banci danamu.
Acikin katafaren bedroom ɗin ammi Bebi ta yada zango wanda ko iya nan ammi ta karrama Bebi kuma tabbas ita kanta ta yarda da gaske Aliyu ɗan gatane na gasken gaske a wajan mahaifiyar tasa duba da yadda ammin take nan-nan da ita tare da tattali da lallashinta kamar ƙwai daga ƙarshema take kiranta da *Autar ta* a tsakiyar room ɗin ta dakata tana kare masa kallo babban ɗakine sosai wanda ya sami damar lamushe ƙaton royal bed mai uban girma tare da babbar wadrov duka masu kalar golden se ƙaton dressing mirrow tare da wata kujera doguwa daga gefe se sallaya tare da hijabi na sallah a nannaɗe daga can ƙuryar ɗakin se wata golden ɗin kofa wadda take a rufe daga hannun hagu.
A saman wannan sopa É—in ammi ta zauna sannan ta kalli Bebi a tsanake.
"Buɗe wannan ƙofar ki shiga zakiga tawul a saman ƙofar ciki kar ki shiga ta farkon ki shiga ta biyu akwai ruwan wanka na haɗa miki sekiyi wanka in kingama ga kayanan a gefen gado ki saka".
Ta faɗa mata cikin bada umarni kana ta mike ta nufi wata ƙofar daban ba wadda suka shigoba wadda se lokacin Bebi ta lura da ashe kofofin ukune a cikin ɗakin kenan ba iya wannan bane kaɗai akwai wasu aciki lallai inta nutsu seta leƙa tagani.
Gaban madubin ta nufa tafara tube kayanta tana kallon kanta amadubin tana É—an xaro idanu kaÉ—an kamar wata yarinya.
Tana gama tube kayan ta ɗauki hijabinta ta ɗaura a ƙugunta tare da ɗaure kanta da ɗan kwali kana ta nufi cikin kofar ta murɗa ta shige abinta.
Yadda ammin tace da ita hakan ta aiwatar wani farin tawul ta ɗaura wanda daga ganima sabone kuma babu laifi ya rufe mata cinyoyinta, tana shiga cikin bathroom ɗin ta tarar an haɗa mata ruwa a tap na wanka wanda tunda ta shiga taji mugun ƙamshin turaren wanka ya cika mata hancinta.
Cire tawul ɗin tayi tare da farayin wankan cikin tsananin jin daɗin ruwan duba da yadda yake bin fatarta yana wani irin sulɓi yana gudu, ga kuma sabulun wanka na ruwa wanda taita makashi a sumar kanta tana wankewa domin ita ta ɗauka shampo ne na wanke kai daman ƴar kalabace hassana tai mata wadda tuni ta tuje amman dayake Bebi batada wani gashin kirki yasa bata dameta ba.
Bebi wadda ko a gida bata haura mintuna biyar a bayi amman yau bebi kusan awarta guda tana cuÉ—e jikinta abinka da farar fata tuni fatar ta kuma haske takuma yin kyau gwanin sha'awa domin har É—aukar idanu takeyi.
Tashi tayi tsaye bayan ta gama wankan É—an kallon kirjinta tayi sosai suka bata tsoro sabida yadda sukai wani irin cukowa kamar da gayya sunyi wani irin kyau,Tura bakinta tayi gaba kamar agaban wani tare da É—aura tawul É—in kana tace.
"Ni wannan nonon kafa ishen kullum kaita cukowa kamar wata uwar garke".
TafaÉ—i hakan tana goge kanta da hijabin data cire kana ta fito waje É—auke da Æ´an kayanta a hannu.
Abakin ƙofar ta dakata seda ta ɗaura ɗankwalin a saman jikinta ta kare kanta yadda ba mai ganin kirjinta sannan ta fita zuwa cikin ɗakin.
Kamar kwa tana da masaniya domin da ammi taci karo a zaune gabanta wani irin kaskone wanda aka haÉ—a masa gaushi yana ta faman ci se wata jarka dake gefenta.
"Yauwa autata kin kammala wankan to maza zona haɗaki kafin ya ƙaraso zoki tsugunna akan kaskon nan amman kafin nan zona fara baki zuma kisha wallahi ta nusaiba ce ma ta manceta Allah yayi rabonki ce zuma ce mai kyau sabida tana gyara kuma akwai sinadaren maganin sanyi acikinta".
Ita dai bebi bata fahimci abinda ammi take nufi ba sabida ƙarancin shekaru wadda ita kuma ammi ta faɗa mata hakanne domin yanzu ta shiga sahun manya bayan haka kuma ta ƙara gogewa wajan gyara jikinta.
Gaban ammi ta ƙarasa bayan ta aje hijabinta a gefen kayanta data cire lokacin dazata shiga wanka ɗazu.
Cikin sauri ammi ta saka hannu ta ɗauko pillow daga saman sopa ta aje mata a ƙasan ta zauna sannan ta miƙa mata jarkar.
"Amsa maza shanye".
Karɓa tayi tana bisimillah! tare da kaiwa cikin bakinta.
Jin wani irin ɗan bauri da garɗi da dabino da kwakwa da tarkacen kayayyakin zaƙi yasa Bebi iyayen ƙwaɗayi aka gyara zama har tana lumshe idanunta seda ta shanye tas duk yawan zumar kana ta mikawa ammi jarkar.
"Yawwa autata nagode to zo matso da jikinki kinajina ko ki ware ƙafafunki sosai yadda hayaƙin ze shiga jikinki maza amshi ki zuba ina zuwa".
Ta miƙa mata wani ɗan ƙullin turare ɗan mitsil, tare da turo mata gaushin gabanta wanda tuni cinyar Bebi ta ɗauki zafin azaba.
Amman tsabar ganin girman ammi wadda ta cika idanunta yasa ta ware kafar sosai sabida lokacin ammi ta miƙe tabar wajan.
Sosai ta buɗe cinyoyin ta saka kaskon a tsakiyarsu sannan ta kunce turaren dake cikin wani irin leda mai ƙyalli ta zuba ciki aikwa nan da nan ƙamshi na azaba ya cika hancinta.
Daɗa turawa tayi cikin cinyar tata hayaƙin na shiga jikinta har wani zufa ya haɗa sabida azaba, amman haka Bebi ke ƙara ƙaƙaba turaren wanda har fatar cinyarta ta soma ɗaukar zafi alamun zata ƙone( kai bebi wauta zata saka Ali jinya)
Cikin sauri Aliyu ya haura samansa bayan ya shiga part É—inshi lokacin wajan karfe takwass na safiya, falon sama babu kowa alamun matar gidan bata rigada ta tashi daga bacci ba, Bedroom É—inshi ya buÉ—e ya shiga domin yay wanka...............
#Autar Manya.
*Afuwan* !
*Afuwan* !!
*Afuwan* !!!
*Wallahi bani da caji awayata nima banso na tsaya anan ba amman Allah ya kaimu next*
11/14/21, 3:13 PM - Allah Akbar: *82*
*wannan na gobe ne insha Allah sabida gobe bazan samu damar yi muku typing ba sabida haka ga shinan a taɓa babu yawa nagode*