Sashe 66
Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Da baya taja ta zauna a gefen gadon tana dafe saitin kanta wani irin sihirtaccen tsorone yake ratsa ilahirin jikinta tunda take arayuwarta ta duniya bata taɓa jin makamancin tsoro kamar na wannan datake cikin kaɗaici haka.
Ta taso tare da mahaifiyarta da ƴan uwanta tunda suke basu taɓa raba makwanciba a iya wayonta, ko anguwar kwana mama bata zuwa kullum suna tare haka zalika suma bata barin suyi nisan anguwar da zasu kwana, to inama suke zuwa bayan dangin mahaifinsu sun juya musu baya duk irin yawansu, dangin mama kuma ƙalilan ne waɗanda suke zaune anan anguwar ƴan kusan suma kuma bawai shine dasu ba wannan dalilin yasa haɗuwarma take wahala amman duk da haka mama takan sakasu agaba da sallah takaisu suga danginta duk da batada uwa bata da uba kuma iyayenta ita ɗaya suka haifa sedai akwai ƴaƴan ƴan uwanta wannan yasa take ziyartarsu lokaci zuwa lokaci batare datayi gigin bita cikin gida ba ma'ana gidansu kawu tasi'u wanda in bazata manta ba kwanakin baya da babarsu kawu tasi'un ta rasu da mama taje gaisuwa da ɓacin rai ta dawo shiyasa ma yanzu dataji ɗayar tana ciwon ɓarin jiki koda wasa bata je dubiya ba.
Yau gata a ƙaton gida ƙaton ɗaki wanda ya cika da kayan alatun more rayuwa amman babu kowa nata tsananin kaɗaici tare da tsoro da zulumin kewar ƴan gidansu ita ta kuma kamata.
Zamewa tayi daga kan gadon ta zauna a ƙasan tiles sanyinshi na ratsata, hawayene masu zafi da raɗaɗi suke sauka daga kuncinta.
Babu tunanin datake face na ahalinta yanzu tasan Æ´an biyu sun can tare da mama suna baccinsu ita ko tsananin kaÉ—aici ya dameta.
Sam tunanin Aliyu ko nawani sharetan dayay bai dameta ba sabida batada wannan hangen a ranta auren ma bata kawoshi a wannan lokacin ba amman cikin hukuncin ubangiji segashi yazo mata itafa abinda ke damunta É—ayane tsananin kewar gida tare da tsoro.
Wani mugun fitsarine ya kamata amman yadda takejin tsoron É—akin yahanata nufar bathroom tayi bitsarib duk da taganshi acikin É—akin amman bata tunanin iya tashi daga inda take.
Ahaka bacci ɓarawo ya saceta batare data hau saman gadon ba bare kuma ta sami zarafin fitsari kowani abu.
Cikin tunani zee ta ƙarasa cikin ɗaki zama tayi abakin gado tana jiran usman wanda ke cikin bathroom yana wanka, mintuna kusan goma ya ɗiba kafin ya fito yana tsane jikinshi, seda ta bari ya kammmala komai cikin tsanaki sannan ta dubeshi a yayin dayake zama a gefenta.
"Yaya nidai inada magana dakai fatan zaka bani amsa mai kyau".
Mirginawa yay saman pilown dake gefenta sannan ya dubeta.
"Ina jinki amman son samu ki barni wallahi nagaji baccine akaina".
Murmushi tayi tare da shafo saman kanshi da hannunta.
"Yaya dan ALLAH da gaske waccen bakuwar ALIYU ce? naga sam batai wayewar business ba bare ace abokiyar kasuwancin sace pls dan girman Allah kaimin bayanin dazan gamsu".
TafaÉ—a cikin kwantar da murya.
Janyota yayi zuwa saman ruwan cikinshi.
"Yes my zee baƙuwar Aliyu ce da gaske amman wannan bakuwar bata tafiya bace ta xamace domin tuni ya aureta".
Zumbur! Zeee ta mike tare da furta.
"What! kana nufin waccan yarinyar matar Aliyu ce da gaske?".
Da kallon mamaki usman yabita sannan yace.
"Eh mana matarshi ce ta sunnan ko kina mamakine?".
YafaÉ—a yana janyota zuwa jikinshi tare da kai hannunshi saman ruwan cikinta.
"Haba yaya zaki saka nai asarar bebina kina wannan mikewa haka ai seki taromin aiki".
Zamewa tayi tare da kallonshi.
"Tayaya ya aureta bayan yasan zuri'armu ba'a AUREN BARE! gaskiya abin da mamaki ace kwananshi huÉ—u da aure yaje ya auro wata daban wadda bana tunanin su ammi ma sunada masaniya akan auren".
HaÉ—e ranshi yayi tamau kamar ba usman ba sannan ya mike ya zauna yana kallonta.
"Zee tuhumar auren sunna kike koko wata manuface aranki ina ruwanki da auren sa?".
Yafaɗa yana tsare girar sama data ƙasa.
"Babu ruwana da aurenshi amman maganar daka faÉ—i ce batada tushe balle makama in Ali bai auro wata ya kawoba kai zaka iya auro wata ka kawomin nan batare dana saniba tunda halinku na maza babu wanda bai fita ba".
Dariya zee tabasa daman wannan zargin natane yasa tai wannan mikewar zumburr lallai mata se abarsu amman seya basar tare da kallonta.
"Kinsan dai maganar irin haka bata taɓa haɗani dake ba why note zaki nemi musanta maganata alhalin kuma nasan yes da gaske nake maki".
Zama ta komo tai gefenshi tana kallonshi.
"Da gaske kake dan Allah in har kai ka aurota dan Allah ka gayamin danna san Aliyu baze zauna da waccan Æ´ar yarinyar ba sabida sanin son girmanshi duk da tanada kyau amman dai wallahi ina tam tamar yadda akai auren".
Riko hannunta yay tare da bata hankalinshi gaba É—aya.
Zayyane mata yadda akai auren yay batare daya ɓoye mata komaiba hatta haɗuwarsu da su bebi seda ya faɗa sannan ya zuba mata idanu yana kallon re action ɗinta.
jikinta yay matukar yin sanyi cikin sanyin jiki ta dubeshi.
"To amman fa abin da ban tsoro sabida akwai rikici agaba wallahi dan kuwa inhar alhaji yaji akwai case amman dik da haka bana goyon bayan ya saki marainiyar ALLAH wallahi harnaji ta kwanta min araina".
Dariya ya saki yana cewa.
"Da har anhau kishi amman da akaji ba matata bace ba an saki nizo mu kwanta ma zanta gobe shima mai amaryar baccinsa yake sabida haka komi ta famjama fanjam gobe ayita ta kare dan wallahi kafarshi kafarta dan ba auren jingina xaiyiba".
Ranta wasai tabi bayan mijin nata suka kwanta suna barwa gobe komai in ALLAH ya kaimu.
*NOTE*
_Assalamu Alaikum barkammu da dare dan Allah inkunjini shuru kucigaba da uzurina kamar yadda kuka saba wallahi se addu'a kwana biyunnan banjin daɗin jikina kunsam yanayin garin yadda ko ina ake fama da maleria kusan kowani gidama se ansami mai zazzaɓin nan sedai fatan Allah ya warware mana, tonima gani inafama da ɗan rashin jin daɗi kwana biyun nan kokari kawai nake wallahi wannan ma bana tunanin yakai one read more nadai yine danna cika alkawari dan Allah kuyi hakuri insha Allah gobe zanyi da yawa kuma ina muku ma albishir da cewa auren bare ya kusan zuwa makara fatan Allah yasa mugama lafiya cikin farin ciki da kwanciyar hankali amin summa amin nagode_
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *PART* 2
NAKUÆŠINE
                 *73*
Ta taso tare da mahaifiyarta da ƴan uwanta tunda suke basu taɓa raba makwanciba a iya wayonta, ko anguwar kwana mama bata zuwa kullum suna tare haka zalika suma bata barin suyi nisan anguwar da zasu kwana, to inama suke zuwa bayan dangin mahaifinsu sun juya musu baya duk irin yawansu, dangin mama kuma ƙalilan ne waɗanda suke zaune anan anguwar ƴan kusan suma kuma bawai shine dasu ba wannan dalilin yasa haɗuwarma take wahala amman duk da haka mama takan sakasu agaba da sallah takaisu suga danginta duk da batada uwa bata da uba kuma iyayenta ita ɗaya suka haifa sedai akwai ƴaƴan ƴan uwanta wannan yasa take ziyartarsu lokaci zuwa lokaci batare datayi gigin bita cikin gida ba ma'ana gidansu kawu tasi'u wanda in bazata manta ba kwanakin baya da babarsu kawu tasi'un ta rasu da mama taje gaisuwa da ɓacin rai ta dawo shiyasa ma yanzu dataji ɗayar tana ciwon ɓarin jiki koda wasa bata je dubiya ba.
Yau gata a ƙaton gida ƙaton ɗaki wanda ya cika da kayan alatun more rayuwa amman babu kowa nata tsananin kaɗaici tare da tsoro da zulumin kewar ƴan gidansu ita ta kuma kamata.
Zamewa tayi daga kan gadon ta zauna a ƙasan tiles sanyinshi na ratsata, hawayene masu zafi da raɗaɗi suke sauka daga kuncinta.
Babu tunanin datake face na ahalinta yanzu tasan Æ´an biyu sun can tare da mama suna baccinsu ita ko tsananin kaÉ—aici ya dameta.
Sam tunanin Aliyu ko nawani sharetan dayay bai dameta ba sabida batada wannan hangen a ranta auren ma bata kawoshi a wannan lokacin ba amman cikin hukuncin ubangiji segashi yazo mata itafa abinda ke damunta É—ayane tsananin kewar gida tare da tsoro.
Wani mugun fitsarine ya kamata amman yadda takejin tsoron É—akin yahanata nufar bathroom tayi bitsarib duk da taganshi acikin É—akin amman bata tunanin iya tashi daga inda take.
Ahaka bacci ɓarawo ya saceta batare data hau saman gadon ba bare kuma ta sami zarafin fitsari kowani abu.
Cikin tunani zee ta ƙarasa cikin ɗaki zama tayi abakin gado tana jiran usman wanda ke cikin bathroom yana wanka, mintuna kusan goma ya ɗiba kafin ya fito yana tsane jikinshi, seda ta bari ya kammmala komai cikin tsanaki sannan ta dubeshi a yayin dayake zama a gefenta.
"Yaya nidai inada magana dakai fatan zaka bani amsa mai kyau".
Mirginawa yay saman pilown dake gefenta sannan ya dubeta.
"Ina jinki amman son samu ki barni wallahi nagaji baccine akaina".
Murmushi tayi tare da shafo saman kanshi da hannunta.
"Yaya dan ALLAH da gaske waccen bakuwar ALIYU ce? naga sam batai wayewar business ba bare ace abokiyar kasuwancin sace pls dan girman Allah kaimin bayanin dazan gamsu".
TafaÉ—a cikin kwantar da murya.
Janyota yayi zuwa saman ruwan cikinshi.
"Yes my zee baƙuwar Aliyu ce da gaske amman wannan bakuwar bata tafiya bace ta xamace domin tuni ya aureta".
Zumbur! Zeee ta mike tare da furta.
"What! kana nufin waccan yarinyar matar Aliyu ce da gaske?".
Da kallon mamaki usman yabita sannan yace.
"Eh mana matarshi ce ta sunnan ko kina mamakine?".
YafaÉ—a yana janyota zuwa jikinshi tare da kai hannunshi saman ruwan cikinta.
"Haba yaya zaki saka nai asarar bebina kina wannan mikewa haka ai seki taromin aiki".
Zamewa tayi tare da kallonshi.
"Tayaya ya aureta bayan yasan zuri'armu ba'a AUREN BARE! gaskiya abin da mamaki ace kwananshi huÉ—u da aure yaje ya auro wata daban wadda bana tunanin su ammi ma sunada masaniya akan auren".
HaÉ—e ranshi yayi tamau kamar ba usman ba sannan ya mike ya zauna yana kallonta.
"Zee tuhumar auren sunna kike koko wata manuface aranki ina ruwanki da auren sa?".
Yafaɗa yana tsare girar sama data ƙasa.
"Babu ruwana da aurenshi amman maganar daka faÉ—i ce batada tushe balle makama in Ali bai auro wata ya kawoba kai zaka iya auro wata ka kawomin nan batare dana saniba tunda halinku na maza babu wanda bai fita ba".
Dariya zee tabasa daman wannan zargin natane yasa tai wannan mikewar zumburr lallai mata se abarsu amman seya basar tare da kallonta.
"Kinsan dai maganar irin haka bata taɓa haɗani dake ba why note zaki nemi musanta maganata alhalin kuma nasan yes da gaske nake maki".
Zama ta komo tai gefenshi tana kallonshi.
"Da gaske kake dan Allah in har kai ka aurota dan Allah ka gayamin danna san Aliyu baze zauna da waccan Æ´ar yarinyar ba sabida sanin son girmanshi duk da tanada kyau amman dai wallahi ina tam tamar yadda akai auren".
Riko hannunta yay tare da bata hankalinshi gaba É—aya.
Zayyane mata yadda akai auren yay batare daya ɓoye mata komaiba hatta haɗuwarsu da su bebi seda ya faɗa sannan ya zuba mata idanu yana kallon re action ɗinta.
jikinta yay matukar yin sanyi cikin sanyin jiki ta dubeshi.
"To amman fa abin da ban tsoro sabida akwai rikici agaba wallahi dan kuwa inhar alhaji yaji akwai case amman dik da haka bana goyon bayan ya saki marainiyar ALLAH wallahi harnaji ta kwanta min araina".
Dariya ya saki yana cewa.
"Da har anhau kishi amman da akaji ba matata bace ba an saki nizo mu kwanta ma zanta gobe shima mai amaryar baccinsa yake sabida haka komi ta famjama fanjam gobe ayita ta kare dan wallahi kafarshi kafarta dan ba auren jingina xaiyiba".
Ranta wasai tabi bayan mijin nata suka kwanta suna barwa gobe komai in ALLAH ya kaimu.
*NOTE*
_Assalamu Alaikum barkammu da dare dan Allah inkunjini shuru kucigaba da uzurina kamar yadda kuka saba wallahi se addu'a kwana biyunnan banjin daɗin jikina kunsam yanayin garin yadda ko ina ake fama da maleria kusan kowani gidama se ansami mai zazzaɓin nan sedai fatan Allah ya warware mana, tonima gani inafama da ɗan rashin jin daɗi kwana biyun nan kokari kawai nake wallahi wannan ma bana tunanin yakai one read more nadai yine danna cika alkawari dan Allah kuyi hakuri insha Allah gobe zanyi da yawa kuma ina muku ma albishir da cewa auren bare ya kusan zuwa makara fatan Allah yasa mugama lafiya cikin farin ciki da kwanciyar hankali amin summa amin nagode_
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *PART* 2
NAKUÆŠINE
                 *73*