Sashe 20
Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Cikin mintuna talatin suka isa gida a bakin layi suka tsaya tare da sauke kayansu, yauma kamar kullum shahid ne ya taimaka musu da É—aukar kayan zuwa gida, bayan suma sun sallami mai napep É—in suka wuce cikin layin su.
Cikin farin ciki mama take musu barka da zuwa yauma kamar kullum ta taresu da ruwa tare da abinci,"Mama banga Bebi ba tana ina?" cewar hussaina, murmushi mama ta saki"Tunda ta dawo daga makaranta ta shige ɗaki ko hijabi bata cire ba naga dai ta kwanta". tafaɗa tana mikewa zuwa bakin rariya"Mama kodai mutanan natane zasu hauro?".cewar hassana,"A,a inaga ko baccine yaci ƙarfinta kinsan fitar sassafan data tsira gudun karta fita talle".dariya hussaina tayi"Aikuwa mama ta shirya inaga ranar lahadi tunda basu da school ita zatabi hassana".juyowa mama tayi tare da kallon hussaina"Akan wani dalilin ke zaman me zakiyi agidan? tunda ku kunyi Candy base ku fita ba ita kuma da Allah yasa yanxu ta mayar da hankalinta ga karatun nata seku barta taje kafin mugani itama idan ta gama ɗin me Allah ze mana".
Turo baki hussaina tayi sega hawaye nan shaaaa! sun wanke mata fuskarta"Haba mama yanzu tsakani da Allah ita kullum sedai taci tai kashi ta kwanta mu zamu fita ita bazata iya kama mana ba", tsame hannunta tayi daga ruwan wankin shinkafar gabanta ta dawo gaban yaran nata, tagumi tayi tana kallon yadda hussaina take kuka!
Hassana kuwa tai kicin-kicin da ranta kamar kace mata kat! tasaka ihu! daman tasan halinsu tun tana goyonsu É—aya baya abu É—aya yay shuru.
"Kinga daina kuka! akanme zakiyi kuka? indai akan tallan Bebine yi haƙuri kuma ku daina gaba ɗaya mu haɗa kai mu zauna semuci abinda zamuci a ahaka, kunsan dai halinta bana son ta fita taje ta ɗauko mana abinda yafi karfinmu ko, kuma bawai bana sonku ko neba bakuma bam-bamci yasa nake cewa kukai ba duka-duka idan kuka kwantar da hankalinku kwana nawane kun daina ma gaba ɗaya, bana son Bebi taje musu waje tai abinda ze jamana matsala, tunda Allah yasa ta koma makaranta shikenan zancen rashin aikin da batayi agida kuma wannan kanta dan akwai lokacinda setai kuka da takaicin haka bawai ina mata baki bane, Ai ita ƴa mace indai tace son jiki da rashin aiki xatai wallahi to tana tare da muguwar matsala Allah ya gani ina yi kokarina akanta amman tunda ita haka Allah yayita ina nan ina addu,ar Allah ya haɗa ta da miji mai tsafta.
Mai kuka ce ta fashe da dariya hartana kifawa"Mama miji mai tsafta fa?", cewar hussainar tana dariya kamar ba ita ke kuka! ba.
"Eh mana, ba shine maganinta ba".
"Daman mama tun É—azu mukai maganar da hassana ranar lahadi su fita da BeBi nikuma senayi mana wanki sabida ko hijabin fita bamu dashi gobe, wallahi duk sunyi datti amman idan baki so mama na hakura sena fitan Allah ya baki hakuri".
Kallon su tayi da kalar tausayi sannan tace, "Nifa duk ba wani abu bane hakan kuma banji haushinku ba sabida kuma mutanene kamar kowa sabida Ki zauna Allah ya kaimu se taje É—in"
TafaÉ—a tana tashi daga wajansu.
Aguje sukaga Bebi ta fito daga É—aki tana rike cikinta.
Bakin rariya ta tafi tana sheka amai! tana dafe da mararta wadda take kokarin tsinke mata sabida azabar ciwo.
Cikin azama hussaina tayo kanta"Ke BeBi miya sameki haka?,
"Marataaaaaaa wayyo zan..za....zan.............
_Awanke hannu a tadani glass_
11/14/21, 3:06 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
{ _HOT LOVE_ }
NA
*AUTAR MANYA*
SADAUKARWA GA
*Kausar Salis Usman aglannissa*
_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._
*25&26*
Cikin farin ciki mama take musu barka da zuwa yauma kamar kullum ta taresu da ruwa tare da abinci,"Mama banga Bebi ba tana ina?" cewar hussaina, murmushi mama ta saki"Tunda ta dawo daga makaranta ta shige ɗaki ko hijabi bata cire ba naga dai ta kwanta". tafaɗa tana mikewa zuwa bakin rariya"Mama kodai mutanan natane zasu hauro?".cewar hassana,"A,a inaga ko baccine yaci ƙarfinta kinsan fitar sassafan data tsira gudun karta fita talle".dariya hussaina tayi"Aikuwa mama ta shirya inaga ranar lahadi tunda basu da school ita zatabi hassana".juyowa mama tayi tare da kallon hussaina"Akan wani dalilin ke zaman me zakiyi agidan? tunda ku kunyi Candy base ku fita ba ita kuma da Allah yasa yanxu ta mayar da hankalinta ga karatun nata seku barta taje kafin mugani itama idan ta gama ɗin me Allah ze mana".
Turo baki hussaina tayi sega hawaye nan shaaaa! sun wanke mata fuskarta"Haba mama yanzu tsakani da Allah ita kullum sedai taci tai kashi ta kwanta mu zamu fita ita bazata iya kama mana ba", tsame hannunta tayi daga ruwan wankin shinkafar gabanta ta dawo gaban yaran nata, tagumi tayi tana kallon yadda hussaina take kuka!
Hassana kuwa tai kicin-kicin da ranta kamar kace mata kat! tasaka ihu! daman tasan halinsu tun tana goyonsu É—aya baya abu É—aya yay shuru.
"Kinga daina kuka! akanme zakiyi kuka? indai akan tallan Bebine yi haƙuri kuma ku daina gaba ɗaya mu haɗa kai mu zauna semuci abinda zamuci a ahaka, kunsan dai halinta bana son ta fita taje ta ɗauko mana abinda yafi karfinmu ko, kuma bawai bana sonku ko neba bakuma bam-bamci yasa nake cewa kukai ba duka-duka idan kuka kwantar da hankalinku kwana nawane kun daina ma gaba ɗaya, bana son Bebi taje musu waje tai abinda ze jamana matsala, tunda Allah yasa ta koma makaranta shikenan zancen rashin aikin da batayi agida kuma wannan kanta dan akwai lokacinda setai kuka da takaicin haka bawai ina mata baki bane, Ai ita ƴa mace indai tace son jiki da rashin aiki xatai wallahi to tana tare da muguwar matsala Allah ya gani ina yi kokarina akanta amman tunda ita haka Allah yayita ina nan ina addu,ar Allah ya haɗa ta da miji mai tsafta.
Mai kuka ce ta fashe da dariya hartana kifawa"Mama miji mai tsafta fa?", cewar hussainar tana dariya kamar ba ita ke kuka! ba.
"Eh mana, ba shine maganinta ba".
"Daman mama tun É—azu mukai maganar da hassana ranar lahadi su fita da BeBi nikuma senayi mana wanki sabida ko hijabin fita bamu dashi gobe, wallahi duk sunyi datti amman idan baki so mama na hakura sena fitan Allah ya baki hakuri".
Kallon su tayi da kalar tausayi sannan tace, "Nifa duk ba wani abu bane hakan kuma banji haushinku ba sabida kuma mutanene kamar kowa sabida Ki zauna Allah ya kaimu se taje É—in"
TafaÉ—a tana tashi daga wajansu.
Aguje sukaga Bebi ta fito daga É—aki tana rike cikinta.
Bakin rariya ta tafi tana sheka amai! tana dafe da mararta wadda take kokarin tsinke mata sabida azabar ciwo.
Cikin azama hussaina tayo kanta"Ke BeBi miya sameki haka?,
"Marataaaaaaa wayyo zan..za....zan.............
_Awanke hannu a tadani glass_
11/14/21, 3:06 PM - Allah Akbar: *AUREN BARE !!*🌹
{ _HOT LOVE_ }
NA
*AUTAR MANYA*
SADAUKARWA GA
*Kausar Salis Usman aglannissa*
_HOME OF QAULITIES WRT ASS..._
*25&26*