Sashe 57
Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
ALIYU IDRISS MAI ATAMFA shine cikakken suna shi, ɗane na uku a wajan Alhaji idriss mai atamfa, yana da kimanin shekaru talatin da bakwai ciff a duniya, ya sami saukar karatun alqur'ani mai girma tun yana da shekaru goma a duniya, hakanan yay haddarshi yana da shekaru sha ɗaya a duniya, ya sami karatun addinin islama cikakke ya karanta manyan littattafan addini, a ɓangaren karatun boko yana da matsayin masters wanda ya sami iliminshi akan harkar kasuwanci business accounting, tun bayan dasuka kammala secondry ɗinsu mahaifinsu ya ɗebe su shida ɗan uwanshi usman ya fitar dasu ƙasar uk anan wata jami'a dake ƙasar suka sami damar yin karatun su tundaga matakin digree har zuwa masterring, batare dasun kuma dawo gida ba koda da hutu, har seda suka kammala karatunsu sannan suka dawo ƙasarsu ta gado cike da ɗunbin nasarori, daga nan ne kuma kowa ya kama aiki ganga ganga a karkashin kamfanin mahaifinsu.
Har zuwa wannan lokacin da shi ALIYU yakai ga soma gina kamfaninshi na ƙashin kanshi banda wasu sabgoginshi dayake na harkar kasuwancin shi da jarinshi.
ALIYU mutum ne mai riƙo da addininshi domin baya wasa da ibada hatta azumin nafila ko wanne baya wuceshi hakanan yana da miskilanci na gaske baida sakin fuska sosai, gefe ɗaya kuma harkar gabanshi kaɗai yake baida saka idanu akan lamarin wani, Dogone sosai mai suffar ƙarfafan maza baƙine shi amman irin kalar nan mai ƙyalli, yana da manyan idanu masu firgita marar jin magana mai ɗauke da dogon hanci wanda bai cika siranta ba, sedai yana da tsaho da ɗan faɗi kaɗan, bakinshi madai daici haƙoran ciki farare ne tass ajajjere dasu, yana da wani ƙaton tabon abin sallah a saman goshinsa wanda har wani turzawa yayi yay wani irin kurji-kurji yana saɓa, gashin girarshi mai gazar gazar ne, wanda ya cure a saman doguwar fuskarshi mai ɗauke da wani irin haɗaɗɗen saje wanda ya haɗe da gemun daya bari a fuskar tashi.
Baya barin suma a kanshi duk da yana da yalwarta amman bai barinta sedai yay askin saisaye batare daya bar suma akanshi ba, haka nan Aliyu mutum ne mai tsananin tsaftar gaske ko kaɗan baison ganda bare ƙazanta haka xalika baya son sanyin jiki komai nashi da zafi-zafi yakeyi da ƙarfinshi da lafiyarshi, domin ko shiryawa ze baya wuce mintuna goma ya gama, ya fice yana da mugun zafin nama, yana da rashin son magana sedai inka taɓoshi akwai zafin rai da zuciya tare da taurin kai, wannan dalilin yasa ƙannenshi suke mugun shakkarshi hakanan kuma ma'aikatan su suna ganin girmanshi sabida iya mu'amalarshi da jama'a sam baya nuna girman kai ko izza baya nuna cewar shi mai kuɗine a kullum yana nuna cewar shidasu ɗayane, suna matukar jin daɗin tafiya da shi sedai yawan rashin maganarshi kaɗai ke haɗasu dashi amman iya adalci da tausayi yana dashi.
Yana da biyayya sosai domin duk abinda ammi da abba suke so yakan hana kanshi farin ciki domin ya samarwa mahaifanshi yakan aje lokacinshi mai mahimmanci akan ya kyautatawa mahaifanshi, wannan dalilin yasa suma mahaifan nashi ke ƙoƙarin ganin sun kyautata mashi.
Aliyu yana cikin jerin mazaje masu mugun ƙarfin sha'awa tsananin zurfin cikin shi ke sakawa bai nuna halin dayake ciki illah mutum ɗaya dr mijin kanwarshi nusaiba, wanda suka taso a tare ɗan wajan alhaji babba shine kaɗai yasan halin da abokin nashi ke ciki shima kuma dalilin yana karɓar magani wajan shine.
Duk halin daze shiga a ɗakinshi shi kaɗai yake gama murƙususun shi na azaba batare da wani ya sani ba, sedai ƙwayar idanunshi ta nuna wadda kusan kullum take a lumshe wadda gazar gazar ɗin gashi suka rufeta ruff gwanin sha'awa don kafin kaganshi ya buɗe ƙwayar idanunshi tarr akan mutum da wahala inko yay hakan sedai inyana cikin ɓacin rai wanda inya kalleka da ita seka kusan fitsari dan firgici! sabida yadda Allah ya bashi wani irin ƙwarjini da haiba, ma'abocin son ƙamshine wannan dalilin yasa kamshin ya sami wuri ajikinshi ya kama kullum yazo waje zakaji kamshi wataran ma kafin yazo wajan kamshinsa ze fara maka sallama.
Yana da kyakykyawar mu'amala a tsakanin shi da Æ´an uwanshi, sedai inda ammi ke fama dashi rashin shiga cikin jama'a sosai sau tari yakan zauna ne a É—akinshi yay ayyukan gabanshi koya É—auki carbinshi na yatsun hannunshi yayta tasbihi ga ubangiji yakance hakan yafi masa yayta zuba surutun da baida amfani.
Yana da tsari a rayuwarshi wanda komai nashi a tsare yake tun yana karami yake da nutsuwa wadda tabi jikinshi har zuwa girmanshi, wannan dalilin yasa baya shiri da mutum mai rawar kai sabida shi mutum ne nitsatstse sau tari sukan yi faÉ—a da usman akan surutunshi.
Akaf Æ´an uwanshi yafi shiri da usman sun shaku komai nasu É—aya hakanan Aliyu da usman sukanyi sirrinsu batare da kowa yajiba.
Aliyu yana son usman sosai hakanan shima usman É—in nason Aliyu wani zubinma har Æ´an biyun ammi ake ce masu.
Ko kaÉ—an baya son khadija har cikin ranshi amman yadda mahaifanshi suka bashi umarni akan ya aureta yasa bai masu musu ba.
Sabida a tsarinshi baison karamar mace yafison babba wadda ta mallaki hankalin kanta, duk da khadija ba yarinya bace kuma tana da hankalinta amman shi baison mace irinta ko kaɗan bata burgeshi, sabida khadija akwai iyayin tsiya tare da shige masa shikuma mutum ne wanda baida son zaƙewa a rayuwa.
Khadija doguwa ce amman bacan ba farace tass wadda harta É—an fara É—ashewa batada wani jikin kirki domin yanayinta kamar ta tsinke, tana da rashin magana, dan baza,a sakata ajerin masu son mutane ba don ko a makaranta batada kwashe-kwashen kawaye ita dai barta da iyayinta.
Tana da mugun kishi akan abinda takeso wannan dalilin yasa bata yarda da wata tazo gidansu bare suyi katari da Aliyu.
Tana da tsafta hakanan batada son jiki domin tasami ƙwarewa akan girke girke kala kala tare da kyaran jiki da gayu sabida umman ta gaskiya tanada tsafta.
Tana son Ali sosai wanda har bata iya ɓoye sonshi a ko ina.
Sedai gefe guda harda kwaÉ—ayin abinda Aliyun ya mallaka domin arayuwarta tanada son fantamawa tafison taga tafi kowa acikin familyn su tafison tashiga jerin matan dasuka amsa sunansu mata tafison taga ta mallaki manyan kaddarori waÉ—anda zata shiga cikin jerin mata first class masu kuÉ—i da jin daÉ—in rayuwa, wannan dalilin yasa ta rike wuta harseda burinta ya cika akan Aliyu taga ta mallakeshi a matsayin mijinta gashi kuma burin nata ya cika na mallakar Aliyun bara muga kozatai nasarar mallakar zuciyar tasa..
Kunji tarihin ALIYU yanzu kunsan waye shi da kuma zuri'arsu.
*DAWOWA LABARI*
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *PART* 2
NAKUÆŠINE
*66*
_CIGABAN LABARI_
Har zuwa wannan lokacin da shi ALIYU yakai ga soma gina kamfaninshi na ƙashin kanshi banda wasu sabgoginshi dayake na harkar kasuwancin shi da jarinshi.
ALIYU mutum ne mai riƙo da addininshi domin baya wasa da ibada hatta azumin nafila ko wanne baya wuceshi hakanan yana da miskilanci na gaske baida sakin fuska sosai, gefe ɗaya kuma harkar gabanshi kaɗai yake baida saka idanu akan lamarin wani, Dogone sosai mai suffar ƙarfafan maza baƙine shi amman irin kalar nan mai ƙyalli, yana da manyan idanu masu firgita marar jin magana mai ɗauke da dogon hanci wanda bai cika siranta ba, sedai yana da tsaho da ɗan faɗi kaɗan, bakinshi madai daici haƙoran ciki farare ne tass ajajjere dasu, yana da wani ƙaton tabon abin sallah a saman goshinsa wanda har wani turzawa yayi yay wani irin kurji-kurji yana saɓa, gashin girarshi mai gazar gazar ne, wanda ya cure a saman doguwar fuskarshi mai ɗauke da wani irin haɗaɗɗen saje wanda ya haɗe da gemun daya bari a fuskar tashi.
Baya barin suma a kanshi duk da yana da yalwarta amman bai barinta sedai yay askin saisaye batare daya bar suma akanshi ba, haka nan Aliyu mutum ne mai tsananin tsaftar gaske ko kaɗan baison ganda bare ƙazanta haka xalika baya son sanyin jiki komai nashi da zafi-zafi yakeyi da ƙarfinshi da lafiyarshi, domin ko shiryawa ze baya wuce mintuna goma ya gama, ya fice yana da mugun zafin nama, yana da rashin son magana sedai inka taɓoshi akwai zafin rai da zuciya tare da taurin kai, wannan dalilin yasa ƙannenshi suke mugun shakkarshi hakanan kuma ma'aikatan su suna ganin girmanshi sabida iya mu'amalarshi da jama'a sam baya nuna girman kai ko izza baya nuna cewar shi mai kuɗine a kullum yana nuna cewar shidasu ɗayane, suna matukar jin daɗin tafiya da shi sedai yawan rashin maganarshi kaɗai ke haɗasu dashi amman iya adalci da tausayi yana dashi.
Yana da biyayya sosai domin duk abinda ammi da abba suke so yakan hana kanshi farin ciki domin ya samarwa mahaifanshi yakan aje lokacinshi mai mahimmanci akan ya kyautatawa mahaifanshi, wannan dalilin yasa suma mahaifan nashi ke ƙoƙarin ganin sun kyautata mashi.
Aliyu yana cikin jerin mazaje masu mugun ƙarfin sha'awa tsananin zurfin cikin shi ke sakawa bai nuna halin dayake ciki illah mutum ɗaya dr mijin kanwarshi nusaiba, wanda suka taso a tare ɗan wajan alhaji babba shine kaɗai yasan halin da abokin nashi ke ciki shima kuma dalilin yana karɓar magani wajan shine.
Duk halin daze shiga a ɗakinshi shi kaɗai yake gama murƙususun shi na azaba batare da wani ya sani ba, sedai ƙwayar idanunshi ta nuna wadda kusan kullum take a lumshe wadda gazar gazar ɗin gashi suka rufeta ruff gwanin sha'awa don kafin kaganshi ya buɗe ƙwayar idanunshi tarr akan mutum da wahala inko yay hakan sedai inyana cikin ɓacin rai wanda inya kalleka da ita seka kusan fitsari dan firgici! sabida yadda Allah ya bashi wani irin ƙwarjini da haiba, ma'abocin son ƙamshine wannan dalilin yasa kamshin ya sami wuri ajikinshi ya kama kullum yazo waje zakaji kamshi wataran ma kafin yazo wajan kamshinsa ze fara maka sallama.
Yana da kyakykyawar mu'amala a tsakanin shi da Æ´an uwanshi, sedai inda ammi ke fama dashi rashin shiga cikin jama'a sosai sau tari yakan zauna ne a É—akinshi yay ayyukan gabanshi koya É—auki carbinshi na yatsun hannunshi yayta tasbihi ga ubangiji yakance hakan yafi masa yayta zuba surutun da baida amfani.
Yana da tsari a rayuwarshi wanda komai nashi a tsare yake tun yana karami yake da nutsuwa wadda tabi jikinshi har zuwa girmanshi, wannan dalilin yasa baya shiri da mutum mai rawar kai sabida shi mutum ne nitsatstse sau tari sukan yi faÉ—a da usman akan surutunshi.
Akaf Æ´an uwanshi yafi shiri da usman sun shaku komai nasu É—aya hakanan Aliyu da usman sukanyi sirrinsu batare da kowa yajiba.
Aliyu yana son usman sosai hakanan shima usman É—in nason Aliyu wani zubinma har Æ´an biyun ammi ake ce masu.
Ko kaÉ—an baya son khadija har cikin ranshi amman yadda mahaifanshi suka bashi umarni akan ya aureta yasa bai masu musu ba.
Sabida a tsarinshi baison karamar mace yafison babba wadda ta mallaki hankalin kanta, duk da khadija ba yarinya bace kuma tana da hankalinta amman shi baison mace irinta ko kaɗan bata burgeshi, sabida khadija akwai iyayin tsiya tare da shige masa shikuma mutum ne wanda baida son zaƙewa a rayuwa.
Khadija doguwa ce amman bacan ba farace tass wadda harta É—an fara É—ashewa batada wani jikin kirki domin yanayinta kamar ta tsinke, tana da rashin magana, dan baza,a sakata ajerin masu son mutane ba don ko a makaranta batada kwashe-kwashen kawaye ita dai barta da iyayinta.
Tana da mugun kishi akan abinda takeso wannan dalilin yasa bata yarda da wata tazo gidansu bare suyi katari da Aliyu.
Tana da tsafta hakanan batada son jiki domin tasami ƙwarewa akan girke girke kala kala tare da kyaran jiki da gayu sabida umman ta gaskiya tanada tsafta.
Tana son Ali sosai wanda har bata iya ɓoye sonshi a ko ina.
Sedai gefe guda harda kwaÉ—ayin abinda Aliyun ya mallaka domin arayuwarta tanada son fantamawa tafison taga tafi kowa acikin familyn su tafison tashiga jerin matan dasuka amsa sunansu mata tafison taga ta mallaki manyan kaddarori waÉ—anda zata shiga cikin jerin mata first class masu kuÉ—i da jin daÉ—in rayuwa, wannan dalilin yasa ta rike wuta harseda burinta ya cika akan Aliyu taga ta mallakeshi a matsayin mijinta gashi kuma burin nata ya cika na mallakar Aliyun bara muga kozatai nasarar mallakar zuciyar tasa..
Kunji tarihin ALIYU yanzu kunsan waye shi da kuma zuri'arsu.
*DAWOWA LABARI*
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *PART* 2
NAKUÆŠINE
*66*
_CIGABAN LABARI_