← Book details Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 110 OF 115

Sashe 110

Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read

"Ka ganshi sunanshi ZUMA A BAKI dan Allah oga sunan bai burgeka ba kuma nasan labaranta na karanta naji tabbas baxata bamu kunya ba, shiyasa zanyi maza na tura mata 300naira ɗinnan domin naji da sauƙi ma kuɗin littafin domin naga wata frnd ɗita tana cewa ita tunima ta tura mata nata kudin harta tsunduma ta a grp na ZUMA A BAKI wanda zata fara post da zarar ta kammale wannan"
Zee takai maganar tana kallonshi.
"Ah lallai cwt zamusha karatu maza sender mata 300 ta domin ta sakaki afara ZUMA A BAKI damu domin har na matsu naji labarin UMAR dan tunda naji ance CIKA DAJI nasan wannan ba ragon maza bane".
Dariya zee tai tana kallon yadda usman ke zubo zance.
"Ai daman yanzun nan zan mata transper ta hanyar data nuna mana a tallen nata domin a dama dani".
Zee ta faÉ—a tana kallon Bebi wadda ta mike tare da cewa.
"Kai anty zee gaskiya kin tsumani Allah ya bani waya nima na biya na karanta amman dai bara naje da waÉ—an nan É—in domin yau zan karance su insha Allahu".
"Karki damu kanwata se goben kenan?"
ÆŠaga mata kai tayi alamun Eh sannan ta fita daga falon tanajin kaso goma na cikin damuwar Aliyu ya fita daga ranta.

Koda taje falon Ammi zaune ta tarar dasu harda matarsa wadda suke zaune kujera guda ammi kuma tana saman É—ayar.
Rannan nashi a haÉ—e tamau tana sallama yana harararta a fakaice.
"Harkin dawo?"
Ammi ta faÉ—a mata cikin kulawa.
"Eh ammi na dawo da acan ma zan kwana wallahi sena tuna kuma karkiji shuru shiyasa na dawo É—in"
Tafaɗi maganar da gayya tare da raɓesu ta wuce ɗakin ammi batare data yiwa kowa magana acikinsu ba...........
11/14/21, 3:21 PM - Allah Akbar: *101*
Chapter 110 · 0% Book details