Sashe 4
Mumnunar Dabia Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sohail anzo daukar gawar babu kara sohail da Sahil suka ce a tsaya dan Allah suyiwa maman su addua amma baza mu yiwa Umma Nadia ba wlh suna hawaye ana jinsu suna cewa baza mu yiwa Umma Nadia ba,kowa yayiwa iya uwarsa,haka aka jira,suka tsuguna a saitin kanta sun dade suna hawaye suna yiwa Mama addua sannan suna gamawa su biyu kacal suka daga makarar Mama kowa yayi mamaki duk nauyin mamaci da makara,haka mutane suka kama amma basa jin nauyin sam su Sohail sun dauke nauyin amma kamar basu dauki komai ba,suna tafiya suna hawaye sai uban sauri kuma suke yi mutane sai da gudu gudu sauri sauri ake binsu,Nadia kuwa tana can karshen baya ana kiri kiri da ita,ana kaita bakin kabarin Sohail yayi sauri ya shige kabarin ya kwanta wai sai ya ji inda Mama zata kwanta,aka fito da shi da kyar yana cewa ni a barni na dana yana kuka abin tausayi, Sahil shima ya shige ya kwanta,da kyar shima aka fito da shi yana faman tirje tirje yana cewa sai na Dandana nima, ana musu fada,aka zo za a sa Asmau a makwancinta suka hana,suka rike aka yi aka yi suka hana har aka binne Nadia sun hana a saka Asmau,Sai da Alhaji Ali ya musu magana ya kira su sannan aka samu aka fara sata,Sahil da sauri yaje ya saka rigarsa da ya cire ya dukunkune ta ya saka a saitin kan Asmau yace ayi mata pillow taji dadin kwanciya,kwace rigar aka yi sannan aka samu aka kammala komai.
Sohail kuka sosai ya durkushe a kasa kuka yake ba ji ba gani,an gama komai amma Sohail yace mu baza mu tafi ba a nan zamu kwana sai munyi gadin Mama.
Daga ranar babu wanda ya kara ganin su Sohail suna dakinsu suna ta kuka da jimami suna tuna maman su Asmau da irin rayuwarsu da suka yi,girki da kansu suke wa kansu dama sun iya sosai suna taya Mama duk ta koya musu,bayan akwai masu aiki a gidan amma Adnan ya hana a basu su yan biyun abinci,za dai a zuba komai a store su dafa da kansu.
Bayan anyi kwana arba'in Mama komai nata anyi rabon gadonsa 'yan biyu ko handkerchief ba wanda ya basu,itama Nadia anyi nata yaranta duk an fiddawa kowa hakkinsa duk da ba wani abu suka tara ba,Alhaji Ali ko kadan baya saurarar su Sohail haka kowa na gidan,gasu sun zama manyan samari sosai.
Hutunsu yana karewa suka samu Daddy a part dinsa,tare da Adnan da Ibrahim suka iske su suna ta rubuce rubuce suka shiga da sallama,Adnan da Ibrahim suka wani daure fuska,Alhaji Ali yace ya akayi twins? Sahil yace hutun mu ya kare muna so mu koma school Daddy.
Adnan da Ibrahim suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya,Ibrahim ya kalle su shekeke yace wai school sai kace suna ganewa,Adnan yace babu me biya muku har Germany ku dinga yiwa mutane asarar kudi,me kuka sani,Alhaji Ali ne yayi magana yace ya isa,kai Sahil naga ma kafi dan hankali company na dake Abuja na damkawa Adnan da Ibrahim zasu dinga kula da shi suna aiki,kun san a cikin companies dina wannan na Abuja yafi ko wanne sabo da haka duk wani Business su zasu dinga juyawa,sabo da ina matukar kaunar Adnan,duk gidan nan ba wanda nake so sama da Adnan sai Ibrahim,Su Sohail harda murna Daddy yana son Adnan da Ibrahim su yaya ana kaunar ku cewar Sohail,Sahil yace mu kuwa bamu da kowa,Sohail yace kai muna da Allah mu ya ishe mu harda tafa hannaye,Sahil yace fam fam magana ta kare mune muke da Allah ya daga yatsa sama sannan yasa yatsan a baki yana tsotsa.
Adnan ya karbe zancen yace kai karku dame mu da shirme, da ku zamu tafi can kuna taimaka mana da aikin gida,gaku ai bai kamata mu dauki yan aiki ba,sai ku dinga wanke mana mota,shara da goge da girki komai dai kuma zamu dinga biyanku kudin kashewa haka sannan sutura baza ta gagare ku ba kowa zai sa wacce yake so,wajen kwana ma me kyau za a baku part komai,batun wata makaranta ba ganewa kuke yi ba ku hakura ku fara shiri jibi zamu tafi, Ibrahim yace wannan shine daidai Daddy shawarar da yaya Adnan ya bayar basa ganewa mene amfanin asarar kudi.
Sohail da Sahil basu ce komai ba kuma ko alama ransu bai baci ba hasalima ma da sauri suka ce to zamu shirya,Ibrahim yana harararsu yace kuje dan Allah aiki muke,suka juya suka bar wajen.
Suna komawa bedroom kuma suka fara shirin hada kayansu ko a jikinsu murna ma suke yi su.
Wacece Zayna
Zayna 'ya ce ga Alhaji Shehu asalinsu babur ne,babanta Alhaji Shehu yana da kanne mata da maza kasancewar shine babba sannan yan uwansa gaba daya suna kasuwanci ya zaunar da shi a Kano,shima daga zuwa cirani Allah ya azurta shi tun yana matashi har ya hadu da matarsa daya tilo yar fulani Hajiya Furera ita ya aura, Allah ya basu yara hudu,Imran shine babba,Saif sai Zayna ta uku da autar su Arfat suna kiranta da Baby.
Iyayensu mutanen kirki ne ga hakuri ga kyauta ga sanin yakamata,su Zayna sun taso cikin kulawa da tarbiyya kamar ba yaran me kudi ba haka suke,sun san me suke yi,nutsatsu da su sai dai suna da son me kudi.
Zayna kyakyawa ce ba laifi dai, ita ba fara ce ba tana da haske dai dai mashaallah, 'yar lukuta ce Zayna, bayan su Sohail sun daina kulata Allah ya hadata da yayansu Adnan taje shopping suka hadu,ta san shi yayan su Sohail ne amma ganin da kudinsa daga nan suka fara soyayya har ta aure shi wanda har yau su Sohail basu san Adnan Zayna ya aura ba.
Abuja din ma da zasu koma bada Zayna zasu tafi ba ita tana katafaren gidan mijinta sai dai ya dinga zuwa weekend ko watarana ta dinga zuwa can haka suka tsara,su Sahil sunce zasu je ganin amarya amma yace kar su je masa gida,haka Amal ma ta nuna bata kauna suje gidanta shi yasa suka hakura kawai.
Bayan kwana biyu Adnan da Ibrahim su a jirgi suka tafi amma su Sahil sai suka ce driver ya kawo su Abuja a mota,haka aka kaisu a mota .
Free page
1&2
500 ne.
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
Niger
+22790795939
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:17 PM] Asmabaffa: https://www.arewabooks.com/chapter?id=6683ec1256566fe605af16a3
🪸MUMMUNAR DABI'A🪸
6-10
Official
By
AsmaBaffa
Sadaukarwa ne ga 'Yata Tasnim
Pagae naki ne
Ummu Khinal
GARGADI GA MASU AUDIO BAN YARDA A SACI LITTAFINA A JUYA ZUWA AUDIO BA.
*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Su Sohail suna karasawa har asokoro wani mahaukacin gidane na alfarma gida ne na musamman wanda komai nasa ba karamin dukiya aka narkar ba wajen gina gidan ba,komai akwai na more rayuwa,Adnan suka gani yana hutawa zaune a wasu kujeru na hutawa masu kyau ya dora kafa daya kan daya yana latsa waya sannan yana kora ruwan lemo me inganci da kara lafiya a jikin dan Adam, kallon su yayi wani haushi ya kama Adnan sun fisu kyau da cikar zati da komai ma,baki ya tabe tare da mikewa,akwatunan su suka dakko tare da kallonsa "how far bro" suka furta.
A hasale yace kunga respect your self ni ba sa'anku bane kar ku sake kirana da wani bro,who is your brother? Dalla ku wuce muje ya ja wani tsaki tare da wucewa ciki suka bi bayansa suna murmushi ko a jikinsu,hirarsu ma suka fara yi,a fusace ya sake juyowa yace kai kun cika min kunne,shuru suka yi kawai suka haura sama ya nuna musu dakinsu hadadden gaske me dauke da makeken bed da toilet komai a kwai ciki,suna ajiye Jakar su bai bari sun huta ba yace ku fito na nuna muku gidan sannan na zana muku aikin ku,suka biyo shi kamar 'yan aiki.
Sohail kuka sosai ya durkushe a kasa kuka yake ba ji ba gani,an gama komai amma Sohail yace mu baza mu tafi ba a nan zamu kwana sai munyi gadin Mama.
Daga ranar babu wanda ya kara ganin su Sohail suna dakinsu suna ta kuka da jimami suna tuna maman su Asmau da irin rayuwarsu da suka yi,girki da kansu suke wa kansu dama sun iya sosai suna taya Mama duk ta koya musu,bayan akwai masu aiki a gidan amma Adnan ya hana a basu su yan biyun abinci,za dai a zuba komai a store su dafa da kansu.
Bayan anyi kwana arba'in Mama komai nata anyi rabon gadonsa 'yan biyu ko handkerchief ba wanda ya basu,itama Nadia anyi nata yaranta duk an fiddawa kowa hakkinsa duk da ba wani abu suka tara ba,Alhaji Ali ko kadan baya saurarar su Sohail haka kowa na gidan,gasu sun zama manyan samari sosai.
Hutunsu yana karewa suka samu Daddy a part dinsa,tare da Adnan da Ibrahim suka iske su suna ta rubuce rubuce suka shiga da sallama,Adnan da Ibrahim suka wani daure fuska,Alhaji Ali yace ya akayi twins? Sahil yace hutun mu ya kare muna so mu koma school Daddy.
Adnan da Ibrahim suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya,Ibrahim ya kalle su shekeke yace wai school sai kace suna ganewa,Adnan yace babu me biya muku har Germany ku dinga yiwa mutane asarar kudi,me kuka sani,Alhaji Ali ne yayi magana yace ya isa,kai Sahil naga ma kafi dan hankali company na dake Abuja na damkawa Adnan da Ibrahim zasu dinga kula da shi suna aiki,kun san a cikin companies dina wannan na Abuja yafi ko wanne sabo da haka duk wani Business su zasu dinga juyawa,sabo da ina matukar kaunar Adnan,duk gidan nan ba wanda nake so sama da Adnan sai Ibrahim,Su Sohail harda murna Daddy yana son Adnan da Ibrahim su yaya ana kaunar ku cewar Sohail,Sahil yace mu kuwa bamu da kowa,Sohail yace kai muna da Allah mu ya ishe mu harda tafa hannaye,Sahil yace fam fam magana ta kare mune muke da Allah ya daga yatsa sama sannan yasa yatsan a baki yana tsotsa.
Adnan ya karbe zancen yace kai karku dame mu da shirme, da ku zamu tafi can kuna taimaka mana da aikin gida,gaku ai bai kamata mu dauki yan aiki ba,sai ku dinga wanke mana mota,shara da goge da girki komai dai kuma zamu dinga biyanku kudin kashewa haka sannan sutura baza ta gagare ku ba kowa zai sa wacce yake so,wajen kwana ma me kyau za a baku part komai,batun wata makaranta ba ganewa kuke yi ba ku hakura ku fara shiri jibi zamu tafi, Ibrahim yace wannan shine daidai Daddy shawarar da yaya Adnan ya bayar basa ganewa mene amfanin asarar kudi.
Sohail da Sahil basu ce komai ba kuma ko alama ransu bai baci ba hasalima ma da sauri suka ce to zamu shirya,Ibrahim yana harararsu yace kuje dan Allah aiki muke,suka juya suka bar wajen.
Suna komawa bedroom kuma suka fara shirin hada kayansu ko a jikinsu murna ma suke yi su.
Wacece Zayna
Zayna 'ya ce ga Alhaji Shehu asalinsu babur ne,babanta Alhaji Shehu yana da kanne mata da maza kasancewar shine babba sannan yan uwansa gaba daya suna kasuwanci ya zaunar da shi a Kano,shima daga zuwa cirani Allah ya azurta shi tun yana matashi har ya hadu da matarsa daya tilo yar fulani Hajiya Furera ita ya aura, Allah ya basu yara hudu,Imran shine babba,Saif sai Zayna ta uku da autar su Arfat suna kiranta da Baby.
Iyayensu mutanen kirki ne ga hakuri ga kyauta ga sanin yakamata,su Zayna sun taso cikin kulawa da tarbiyya kamar ba yaran me kudi ba haka suke,sun san me suke yi,nutsatsu da su sai dai suna da son me kudi.
Zayna kyakyawa ce ba laifi dai, ita ba fara ce ba tana da haske dai dai mashaallah, 'yar lukuta ce Zayna, bayan su Sohail sun daina kulata Allah ya hadata da yayansu Adnan taje shopping suka hadu,ta san shi yayan su Sohail ne amma ganin da kudinsa daga nan suka fara soyayya har ta aure shi wanda har yau su Sohail basu san Adnan Zayna ya aura ba.
Abuja din ma da zasu koma bada Zayna zasu tafi ba ita tana katafaren gidan mijinta sai dai ya dinga zuwa weekend ko watarana ta dinga zuwa can haka suka tsara,su Sahil sunce zasu je ganin amarya amma yace kar su je masa gida,haka Amal ma ta nuna bata kauna suje gidanta shi yasa suka hakura kawai.
Bayan kwana biyu Adnan da Ibrahim su a jirgi suka tafi amma su Sahil sai suka ce driver ya kawo su Abuja a mota,haka aka kaisu a mota .
Free page
1&2
500 ne.
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
Niger
+22790795939
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:17 PM] Asmabaffa: https://www.arewabooks.com/chapter?id=6683ec1256566fe605af16a3
🪸MUMMUNAR DABI'A🪸
6-10
Official
By
AsmaBaffa
Sadaukarwa ne ga 'Yata Tasnim
Pagae naki ne
Ummu Khinal
GARGADI GA MASU AUDIO BAN YARDA A SACI LITTAFINA A JUYA ZUWA AUDIO BA.
*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Su Sohail suna karasawa har asokoro wani mahaukacin gidane na alfarma gida ne na musamman wanda komai nasa ba karamin dukiya aka narkar ba wajen gina gidan ba,komai akwai na more rayuwa,Adnan suka gani yana hutawa zaune a wasu kujeru na hutawa masu kyau ya dora kafa daya kan daya yana latsa waya sannan yana kora ruwan lemo me inganci da kara lafiya a jikin dan Adam, kallon su yayi wani haushi ya kama Adnan sun fisu kyau da cikar zati da komai ma,baki ya tabe tare da mikewa,akwatunan su suka dakko tare da kallonsa "how far bro" suka furta.
A hasale yace kunga respect your self ni ba sa'anku bane kar ku sake kirana da wani bro,who is your brother? Dalla ku wuce muje ya ja wani tsaki tare da wucewa ciki suka bi bayansa suna murmushi ko a jikinsu,hirarsu ma suka fara yi,a fusace ya sake juyowa yace kai kun cika min kunne,shuru suka yi kawai suka haura sama ya nuna musu dakinsu hadadden gaske me dauke da makeken bed da toilet komai a kwai ciki,suna ajiye Jakar su bai bari sun huta ba yace ku fito na nuna muku gidan sannan na zana muku aikin ku,suka biyo shi kamar 'yan aiki.