Sashe 20
Mumnunar Dabia Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sahil yace hmmm ke nan tunani kike kinfi kowa ko sabo da kin auri me suffar kwadi,Aunty Amal wai ina kike saka timbin me gidanki ne? Sabo da kudinsa ke tumbin nasa ma bakya gani,Ibrahim dariya ta kusa kulle masa ciki kawai dannewa yake,Sabo da Sahil bai fiye magana ba amma duk randa yaga dama to fa za aji tone tone.
Sahil yace wallahi Aunty Amal hakuri kike yi kawai sabo da kudi,ai kuwa ba wani sonki yake ba wlh uwar gidansa itace komai dinsa ki daina hura hanci,rannan ma haka yace duk duniya ba kamarta ita yake so,sannan baki sani ba wallahi bana ya biya mata Umrah ita da yaranta kaf ke kuma yace miki kiyi hakuri wannan shekarar bashi da kudi,to uwar gida next week zasu tafi,daga nan yace su wuce dubai zasu siyo kayan sawa ita da yaranta.
Ai dan baki sani bane idan uwar gida tana da hankali tana da biyayya duk wata Amarya ko balarabiya ce ko dangin uwar mu ce baturiya bata isa ta kwace fada a wajen uwargida ba,ya aure ki kawai sabo da ya samu sabon jini kullum ki bashi taskira uwar gida kuma ita ce da shi.
Ki daina jiji da kai Aunty Amal bakya gabansa kuma yanzu so kike ki haihu baki samu ciki ba sabo da gado kin damu sai kin haihu to ciki ne dake ammaAllah ne yasan abinda zaki haifa,idan baki yarda ba kije ayi miki test, dama ke mayyar sex ce da zaki taho ma sai dai me tunbi yazo kuka yi na ban kwana,yace babu kamarki a ransa, kika taho kina murna karya yake wlh.
Amal gwiwar ta ce tayi sanyi jin abinda Sahil ya fada tasan basa karya,tace amma wlh idan na koma sai anyi tashin hankali,yanzu Alhaji Rabiu haka zai min,Sahil yace katon kwado kina ce masa Baby, Kuma dan yayi miki ke din ba har wajen malami kawarki ta rakaki ba wai zaki mallake shi,Islaha tace kinga Zayna muje ciki wannan yaron munafuki ne,Aljanunsa kaf munafukai ne,Ibrahim yana ta dariya abinsa yasan halin su Sohail shi yasa yayi shuru kar su tona masa asiri.
Sohail ne ya fito yana duba Maheera bata nan ya duba kitchen Islaha ce kadai ciki tana girki yace girki kike? Tace yanzu na fara Aunty Zayna ce tace farfesu zamu yi musu da white rice and stew wai Aunty Amal tazo sannan wai na dafa mata kan rago ka ganshi an kawo yanzu fresh da shi,Sohail yace yau babu wanda zaici abinci a gidan nan sai dai su fita waje suci mu kadai ne zamu ci mu koshi ni,ke,Sahil da Maheera, suna kallo zamuyi party sai dai su bar gidan nan suci abinci a waje,nidai zan dafa musu ko dan aikin Maheera kar ya kubuce,Sohail yace bazai dafu ba abincin yau ko me za a dafa indai a gidan nan ne bazai dafu ba,Islaha bata yarda ba yana fita ta fara girki,ruwan ma yaki tafasa bare a zuba shinkafa wuta ci take ci take a gas amma idan aka taba ruwan sanyi karara,Islaha ta dinga dariya ita kadai a kitchen,komai ta dora bazai yi ba sai dai a taba aji sanyi,har ta kwashe awanni ta gaji ta maida komai fridge ta fito.
Tana fitowa taga Sahil da Sohail sun shugo da ledoji niki niki,Sahil yace kowa yaje yayi wanka yau akwai party, suka shiga wanka,Maheera ta hade cikin wani material dinta na sallah me kyau,Islaha ta sa riga da skert yan kanti sunyi mata kyau kamar ba gobe,Sohail kuwa da Sahil kana nan kaya suka sha masu kyau wando jean fari riga ruwan toka me rubutu blue a gaba,palo suka fito kawai suka samu Ibrahim,Amal,Adnan da Zayna a dining suna jiran abinci daga wajen su Islaha.
Ido suka bude ganin Su Sohail da su Islaha duk sun sha wanka sun fito da abinci a leda sun dora a center table,Sahil ya bude ya fito da su hot pizza,shawarma,burger, kaza ta sha gashi katuwa a bankare gashin amarya,ga kuma wata kalar shinkafa ta larabawa da katon kifi yaji hadi,ga hadin salat a gefe da lemon tsami,ga ruwa ga lemuka da fruits salat abin ba sauki.
Suka baje komai a center table,Amal har tana dariya irin taga mahaukata ta dakawa Islaha tsawa ke yarinyar nan dalla kawo mana abincin mu,Islaha tace yarinya tana bayan uwarta,Adnan a fusace suka yo kan Islaha,Ibrahim yace dan Allah ku kyaleta su Sohail ne suke zuga su,ai su Sohail zaku ci uba da waccen bakar munafukar Maheera sune suke zigata,ai ita yarinya ce me hankali.
Adnan yace ko sonta kake yi ne? In kana sonta kayi magana ta karfi kudi zai siyar maka ita ai,Amal tace ko dan su Sohail ma sai na so ya aureta naga ta tsiya,bari mu kyaleta zasu ga tsiya kudi zaiyi aiki ai talakawa ne iyayenta zasu ji yaren kudi.
Amal ta sake cewa kawo mana abinci,Su dai sunga suna kuskus basu san me suke cewa ba,suma su Sohail aljanun basu fada musu ba,Islaha tace yanzu kika yi magana da kika bini a sannu,to abinci wlh yaki dafuwa na dade ina abu daya ko me na dora ko zafi bayayi bare ya tafasa,Sohail yace kuma nine nace yau mu kadaine zamu ci abinci a gidan nan ba abinda zai dafu.
Zayna tace na yarda wlh ni na gani rannan,Amal ta mike ta shiga kitchen din da kanta ta dora tukunya ta dade a haka ruwan sanyi ta sauke ta fito ta zubawa Sohail rankwashi tace dan iska marar mutunci,kunyi asarar halinku,shuru suka mata tace kuzo muje eatery muci,suka mike,Maheera ta kunna kida ta ware uban volume wai party zasu yi Sohail ya samu aiki.
Sahil yace wata ta zauna cinyata safe waje ne.
Kida na tashi suna ta ciye ciyensu abin dariya ko wacce makale kusa da daya,hauka tana motsawa Sohail yace ayi musayar kawa,Maheera ta koma kusa da Sahil,Islaha ta koma gefen Sohail,Sohail kuma sai kishi,yaga Maheera sai kallon Sahil take tana murmushi me kayatarwa kuma tana sani tayi tunda shi yace ayi musaya.
Sohail idonsa na kanta ya saki baki yana kallonta haushi ya kama shi yace a ransa ai kuwa sai na baki haushi yau,ya ballo kaza yace da Islaha ungo kici,Islaha ta bude baki ta yagi nama tana taunawa ta kwabe fuska kamar zata yi kuka wai duk cikin dadi ne,tace Aunty babar Khalisat ina nan dadi zai kashe ni ta furta da sigar kuka ka rantse kuka take sharba harda yarfe hannu.
Maheera wani bakin kishi ya kulleta a rai,Islaha tana ta mata inkiya da nuni ta fahimta ba da gaske bane amma haushin Sohail ya kashe Maheera tace a ranta ai hauka ma tana iske hali,halinsa ne wlh sai na rama ta dakko Shawarma itama ta fara bawa Sahil a baki yana ci,Sohail ya kame ya zama gunki da lemo a hannunsa,ransa ya baci,Islaha ta mika masa a baki shima yana ta ci amma wuri daya ya tsurawa ido yana bacin rai,duk da yana kokarin dannewa sabo da Sahil ne.
Sahil kuma yana ta nunawa Islaha ta daina taki ji,Har ya gaji ya kura mata ido yana cewa uhm uhm...uhm...uhm wai ta daina ga kida kamar zai fasa gida suna ta dumurmusar abinci suna cusawa juna haushi kowa yana ta ramuwar gayya ba ga mazan ba ga matan sun biye su,ana party amma kowa haushin kowa yake ji anyi musayar mata.
Free page
400 ne
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
'Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:17 PM] Asmabaffa: 🪸MUMMUNAR DABI'A 🪸
26-30
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA 'YATA TASNIM.
Page naki ne
Umu Afrah
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw
Sai dare Maheera ta mike tace zanje na kwanta bacci nake ji gobe gidanmu zanje ganin gida har yanzu ban samu naje ba,Sohail yace Allah ya kaimu,Islaha ta mike suka wuce ciki,bayan sun shige bangaren su Sahil ya kalli Sohail yace ya kamata Islaha fa ta koma wajen danginta ko yaya suke bai kamata kawai ta bar can ta yo nan ba,mata fa idan aka biye musu basu da hankali,dole sai ana sara ana duba bakin gatari,bai kamata tazo nan ta zauna ba kaga su Yaya su ba kaunar mu suke ba,Daddy kuma ba damuwa yayi damu ba bare yasan me muke yi,gwara Maheera tana da hujjar zama aiki suka dauke ta,Islaha kuwa sam ma Zayna bata bata wani aikin yi bare su biya ta, su fa ba damuwar su bace koma me zamu yi muyi kawai a duniya,uwar mu Mahaifiya har yau bata neme mu ba ma shima Daddy ko zancenta baya yi mana, indai da hali kawai ta tafi indai dan ni tazo ba ruwana ni dai.
Sohail yace hakane kuma amma yanzu ya za ayi da ita? bari na kira su kawai ayi a gaban kowa,kamar masu hankali yau haka suka yi magana.
Sohail ne ya mike ya musu knocking a kofar su Maheera.
Budewa tayi yace dan Allah ku dan zo zamu yi magana,Fitowa suka yi palo tare da zama.
Sahil yace abinda yasa na kiraku,Islaha akanki ne,duk duniya dan Adam baya rasa dangi ko ya suke,Islaha tace ae,yace yawwa ku mata watarana tunaninku gajere ne, Maheera ke aiki kike yi kina da dalilin zuwa nan,Islaha nayi tunanin za a bata aikin ma hakan bai samu ba sai dai amma tana tayaki na gida tunda ita basu biya ta ko sisi ba.
Magana ta gaskiya ni ba korarki zanyi ba Islaha nasan kina da dangi ko da baki da iyaye Wacce ta rike ki ta kore ki bai kamata ki taho wajena ba,kamata yayi ki koma Taraba wajen danginki,ni bana so ace zamana kike yi ni ba iskancin nan nake ba,gwara ma da yi nake sai a zargeni da hujja,ya kamata ki koma danginki shine darajarki, nima kinga babu me zargina,idan Daddy yazo su Yaya zasu iya hada mana sharri,ki koma danginki ba korarki nayi ba kawai ji nayi ba tsari haka sam,ba wani dan uwa da zaiji kina nan yaji dadi indai suna kaunar ki.
Sohail yace wannan haka yake maganarsa gaskiya ce tare muka yi shawara,nima na ziga shi mun tantance gaskiya.
Sahil yace wallahi Aunty Amal hakuri kike yi kawai sabo da kudi,ai kuwa ba wani sonki yake ba wlh uwar gidansa itace komai dinsa ki daina hura hanci,rannan ma haka yace duk duniya ba kamarta ita yake so,sannan baki sani ba wallahi bana ya biya mata Umrah ita da yaranta kaf ke kuma yace miki kiyi hakuri wannan shekarar bashi da kudi,to uwar gida next week zasu tafi,daga nan yace su wuce dubai zasu siyo kayan sawa ita da yaranta.
Ai dan baki sani bane idan uwar gida tana da hankali tana da biyayya duk wata Amarya ko balarabiya ce ko dangin uwar mu ce baturiya bata isa ta kwace fada a wajen uwargida ba,ya aure ki kawai sabo da ya samu sabon jini kullum ki bashi taskira uwar gida kuma ita ce da shi.
Ki daina jiji da kai Aunty Amal bakya gabansa kuma yanzu so kike ki haihu baki samu ciki ba sabo da gado kin damu sai kin haihu to ciki ne dake ammaAllah ne yasan abinda zaki haifa,idan baki yarda ba kije ayi miki test, dama ke mayyar sex ce da zaki taho ma sai dai me tunbi yazo kuka yi na ban kwana,yace babu kamarki a ransa, kika taho kina murna karya yake wlh.
Amal gwiwar ta ce tayi sanyi jin abinda Sahil ya fada tasan basa karya,tace amma wlh idan na koma sai anyi tashin hankali,yanzu Alhaji Rabiu haka zai min,Sahil yace katon kwado kina ce masa Baby, Kuma dan yayi miki ke din ba har wajen malami kawarki ta rakaki ba wai zaki mallake shi,Islaha tace kinga Zayna muje ciki wannan yaron munafuki ne,Aljanunsa kaf munafukai ne,Ibrahim yana ta dariya abinsa yasan halin su Sohail shi yasa yayi shuru kar su tona masa asiri.
Sohail ne ya fito yana duba Maheera bata nan ya duba kitchen Islaha ce kadai ciki tana girki yace girki kike? Tace yanzu na fara Aunty Zayna ce tace farfesu zamu yi musu da white rice and stew wai Aunty Amal tazo sannan wai na dafa mata kan rago ka ganshi an kawo yanzu fresh da shi,Sohail yace yau babu wanda zaici abinci a gidan nan sai dai su fita waje suci mu kadai ne zamu ci mu koshi ni,ke,Sahil da Maheera, suna kallo zamuyi party sai dai su bar gidan nan suci abinci a waje,nidai zan dafa musu ko dan aikin Maheera kar ya kubuce,Sohail yace bazai dafu ba abincin yau ko me za a dafa indai a gidan nan ne bazai dafu ba,Islaha bata yarda ba yana fita ta fara girki,ruwan ma yaki tafasa bare a zuba shinkafa wuta ci take ci take a gas amma idan aka taba ruwan sanyi karara,Islaha ta dinga dariya ita kadai a kitchen,komai ta dora bazai yi ba sai dai a taba aji sanyi,har ta kwashe awanni ta gaji ta maida komai fridge ta fito.
Tana fitowa taga Sahil da Sohail sun shugo da ledoji niki niki,Sahil yace kowa yaje yayi wanka yau akwai party, suka shiga wanka,Maheera ta hade cikin wani material dinta na sallah me kyau,Islaha ta sa riga da skert yan kanti sunyi mata kyau kamar ba gobe,Sohail kuwa da Sahil kana nan kaya suka sha masu kyau wando jean fari riga ruwan toka me rubutu blue a gaba,palo suka fito kawai suka samu Ibrahim,Amal,Adnan da Zayna a dining suna jiran abinci daga wajen su Islaha.
Ido suka bude ganin Su Sohail da su Islaha duk sun sha wanka sun fito da abinci a leda sun dora a center table,Sahil ya bude ya fito da su hot pizza,shawarma,burger, kaza ta sha gashi katuwa a bankare gashin amarya,ga kuma wata kalar shinkafa ta larabawa da katon kifi yaji hadi,ga hadin salat a gefe da lemon tsami,ga ruwa ga lemuka da fruits salat abin ba sauki.
Suka baje komai a center table,Amal har tana dariya irin taga mahaukata ta dakawa Islaha tsawa ke yarinyar nan dalla kawo mana abincin mu,Islaha tace yarinya tana bayan uwarta,Adnan a fusace suka yo kan Islaha,Ibrahim yace dan Allah ku kyaleta su Sohail ne suke zuga su,ai su Sohail zaku ci uba da waccen bakar munafukar Maheera sune suke zigata,ai ita yarinya ce me hankali.
Adnan yace ko sonta kake yi ne? In kana sonta kayi magana ta karfi kudi zai siyar maka ita ai,Amal tace ko dan su Sohail ma sai na so ya aureta naga ta tsiya,bari mu kyaleta zasu ga tsiya kudi zaiyi aiki ai talakawa ne iyayenta zasu ji yaren kudi.
Amal ta sake cewa kawo mana abinci,Su dai sunga suna kuskus basu san me suke cewa ba,suma su Sohail aljanun basu fada musu ba,Islaha tace yanzu kika yi magana da kika bini a sannu,to abinci wlh yaki dafuwa na dade ina abu daya ko me na dora ko zafi bayayi bare ya tafasa,Sohail yace kuma nine nace yau mu kadaine zamu ci abinci a gidan nan ba abinda zai dafu.
Zayna tace na yarda wlh ni na gani rannan,Amal ta mike ta shiga kitchen din da kanta ta dora tukunya ta dade a haka ruwan sanyi ta sauke ta fito ta zubawa Sohail rankwashi tace dan iska marar mutunci,kunyi asarar halinku,shuru suka mata tace kuzo muje eatery muci,suka mike,Maheera ta kunna kida ta ware uban volume wai party zasu yi Sohail ya samu aiki.
Sahil yace wata ta zauna cinyata safe waje ne.
Kida na tashi suna ta ciye ciyensu abin dariya ko wacce makale kusa da daya,hauka tana motsawa Sohail yace ayi musayar kawa,Maheera ta koma kusa da Sahil,Islaha ta koma gefen Sohail,Sohail kuma sai kishi,yaga Maheera sai kallon Sahil take tana murmushi me kayatarwa kuma tana sani tayi tunda shi yace ayi musaya.
Sohail idonsa na kanta ya saki baki yana kallonta haushi ya kama shi yace a ransa ai kuwa sai na baki haushi yau,ya ballo kaza yace da Islaha ungo kici,Islaha ta bude baki ta yagi nama tana taunawa ta kwabe fuska kamar zata yi kuka wai duk cikin dadi ne,tace Aunty babar Khalisat ina nan dadi zai kashe ni ta furta da sigar kuka ka rantse kuka take sharba harda yarfe hannu.
Maheera wani bakin kishi ya kulleta a rai,Islaha tana ta mata inkiya da nuni ta fahimta ba da gaske bane amma haushin Sohail ya kashe Maheera tace a ranta ai hauka ma tana iske hali,halinsa ne wlh sai na rama ta dakko Shawarma itama ta fara bawa Sahil a baki yana ci,Sohail ya kame ya zama gunki da lemo a hannunsa,ransa ya baci,Islaha ta mika masa a baki shima yana ta ci amma wuri daya ya tsurawa ido yana bacin rai,duk da yana kokarin dannewa sabo da Sahil ne.
Sahil kuma yana ta nunawa Islaha ta daina taki ji,Har ya gaji ya kura mata ido yana cewa uhm uhm...uhm...uhm wai ta daina ga kida kamar zai fasa gida suna ta dumurmusar abinci suna cusawa juna haushi kowa yana ta ramuwar gayya ba ga mazan ba ga matan sun biye su,ana party amma kowa haushin kowa yake ji anyi musayar mata.
Free page
400 ne
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
'Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:17 PM] Asmabaffa: 🪸MUMMUNAR DABI'A 🪸
26-30
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA 'YATA TASNIM.
Page naki ne
Umu Afrah
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw
Sai dare Maheera ta mike tace zanje na kwanta bacci nake ji gobe gidanmu zanje ganin gida har yanzu ban samu naje ba,Sohail yace Allah ya kaimu,Islaha ta mike suka wuce ciki,bayan sun shige bangaren su Sahil ya kalli Sohail yace ya kamata Islaha fa ta koma wajen danginta ko yaya suke bai kamata kawai ta bar can ta yo nan ba,mata fa idan aka biye musu basu da hankali,dole sai ana sara ana duba bakin gatari,bai kamata tazo nan ta zauna ba kaga su Yaya su ba kaunar mu suke ba,Daddy kuma ba damuwa yayi damu ba bare yasan me muke yi,gwara Maheera tana da hujjar zama aiki suka dauke ta,Islaha kuwa sam ma Zayna bata bata wani aikin yi bare su biya ta, su fa ba damuwar su bace koma me zamu yi muyi kawai a duniya,uwar mu Mahaifiya har yau bata neme mu ba ma shima Daddy ko zancenta baya yi mana, indai da hali kawai ta tafi indai dan ni tazo ba ruwana ni dai.
Sohail yace hakane kuma amma yanzu ya za ayi da ita? bari na kira su kawai ayi a gaban kowa,kamar masu hankali yau haka suka yi magana.
Sohail ne ya mike ya musu knocking a kofar su Maheera.
Budewa tayi yace dan Allah ku dan zo zamu yi magana,Fitowa suka yi palo tare da zama.
Sahil yace abinda yasa na kiraku,Islaha akanki ne,duk duniya dan Adam baya rasa dangi ko ya suke,Islaha tace ae,yace yawwa ku mata watarana tunaninku gajere ne, Maheera ke aiki kike yi kina da dalilin zuwa nan,Islaha nayi tunanin za a bata aikin ma hakan bai samu ba sai dai amma tana tayaki na gida tunda ita basu biya ta ko sisi ba.
Magana ta gaskiya ni ba korarki zanyi ba Islaha nasan kina da dangi ko da baki da iyaye Wacce ta rike ki ta kore ki bai kamata ki taho wajena ba,kamata yayi ki koma Taraba wajen danginki,ni bana so ace zamana kike yi ni ba iskancin nan nake ba,gwara ma da yi nake sai a zargeni da hujja,ya kamata ki koma danginki shine darajarki, nima kinga babu me zargina,idan Daddy yazo su Yaya zasu iya hada mana sharri,ki koma danginki ba korarki nayi ba kawai ji nayi ba tsari haka sam,ba wani dan uwa da zaiji kina nan yaji dadi indai suna kaunar ki.
Sohail yace wannan haka yake maganarsa gaskiya ce tare muka yi shawara,nima na ziga shi mun tantance gaskiya.