← Book details Mumnunar Dabia Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 46

Sashe 29

Mumnunar Dabia Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Su kawu Nafiu yau suna kano gidan dan uwansu Alhaji Ali,tunda suka zo suke faman ganar da shi akan ya amince yaki yarda,da kyar dai yace na yarda amma wlh bazan yi bincike ba duk abinda ya biyo baya ba ruwana kar iyayen yarinya su kawo min kara tunda sun san yaran basu da kan gado,Kawu Nafiu yace ka daina haka duk fa kaika haife su,kuma aure Rahma ne ka sani ko shine silar warkewar su,Daddy yace ba ruwana koma wace suje nidai ba abinda ya dameni Allah sanya Alkhairi abinda kuka yi ku fada min,badai daurin aure bane zanje inshaallah sauran kuma ba ruwana.

Kawu Nafiu yayi hamdala yace a ransa mun tsallake bulalai,dama su kansu tsoron bulalar da suka ji yasa suka jajir ce din,kuma ba wata bulala da za a musu wayo su Sahil suka musu tunda sunga ana jin tsoron su,Kawu Nafiu Sohail ya kira a waya ya fada masa yanda suka yi da Daddy,Sohail yace ko daurin auren ma ba sai yazo ba amma da na su Adnan ne ai da tuni shi zai raba IV, idan cikin shegenmu yayi ya fada mana ai ba sai ya zauna yana haka ba,mene dan ya fadi gaskiya mun san sharrin shedan ne.

To mudai gobe zamuje dangin matar a turo mana addreshi,Maheera wajen walliyyan nata ma suna Suleja nan zasu zo an tura musu Address.

Washe gari kuwa da rana suka isa,gidan Waliyin Maheera me kyau katon gida me gate babu batun wahala a gidan,su Kawu Nafiu palo aka kaisu me kyau aka cika musu gabansu da kayan ci sha komai cikin girma aka yi musu Sahil a nan yazo ya same su harda shan babbar riga da hula kamar wani ango ka rantse yaune bikin ya sha farar shadda,komai cif cif shi,Kawu suka boye dariyarsu yanda suka ga Sahil ya nutsu abu kalau kamar wani cikakke.

Kawu da waliyan Maheera suma su uku suka zauna wanda waliyan Maheera sun san komai akan su Sohail mahaifiyar Maheera bata boye musu ba,sabo da a magana ta aure ba wasa da boye boye, amma tunda yarinya tana so kuma ba wani aibu bane da su dangi sun bincika kuma dai yanzu in kana da kudi an gama kawai,su ma dai sun yiwa su kawu cikakken bayanin asalinsu da komai basu boye ba.

Su Kawu Nafiu sunyi naam mutanen kirki ne,nan dai suka gama maganganunsu aka yanke kudin aure da komai komai nan take Sahil ya biya ta accnt,sadaki kadai dubu dari biyu ga sauran kudade shima daban duk na wani bidia ya biya.
Rana kuma ance wata uku amma Sahil yace mu mun shirya amarya ma ba abinda za a kawota da shi sai kayan sawa kawai sati biyu,Kawu yace Lefen fa? Sahil yace to ai matar Ogan Sohail an bata kudin komai kila ma ta hada,Kawu Nafiu yayi mamaki a ransa yace lallai yaran nan da gaske suke yi ashe suna da tunani haka ganewa ne ba ayi,har sun san su hada lefe a boye.
Kawu Tukur ma mamaki ya gama kama shi.

Sahil sai da aka gama komai lafiya zasu tafi yace ina da magana,suka ce bismillah, angon Sohail ko an kai amaryar munce ko dakinta bazai shiga ba sai an daura nawa tukun yanzu abotar su zasu ci gaba da yi a gidan kawai, jirana zasu yi.
Waliyan Allah yasa sun san zancen Su Kawu Nafiu kunya ta kamasu suka ce kai muje da Allah,Sahil yace ai gaskiya ce kar a ganta bata da ciki a zarge ta ace juya ce, bazai yi komai ba sai nima nayi,Waliyan Maheera suka yi dariya dai suka raka su suka shiga motar su,
Sahil ya kaisu tasha suka shiga mota ya sake biyan kudin mota ya musu godiya,yace kun tsallake rijiya da baya amma da kun sha bulalai,dariya suka yi sosai ya juya ya shiga mota ya ja ya tafi.

Direct gidan su Adnan ya wuce sun kulle gidan Sohail ance na Amarya ne baza a kara shiga ba,Komai har kujeru an rufe su da ledoji,Aisha matar Alhaji Saminu taje ta sake ganin gidan duk abinda babu na mace da ake bukata ta saka Sohail ya zuba ta sake canja musu tsarin gidan gaba daya,komai da ita ake shawara,itama tana kokari tana dorasu a hanya sosai kamar yayarsu,kuma Alhaji Saminu ne ya hada su ya kaisu har gidansa yace ko mene suzo gidansa ga matarsa su dinga shawara da ita musamman a maganar auren.
Ga Aisha yar gayu ce da son gayu ga shishigin tsiya ka rantse yayarsu ce uwa daya uba daya.
Itama Maheera har ta san Aisha sosai.

Tunda aka saka bikin Amarya ta fara gyaran jikinta Komai Aunty Aisha tace a bayar amarya tayi ta dage sai gyara amarya akeyi da kudin Sohail,Maheera Amarya ita murna take in ta tuna Sohail zata aura duk haukar nan ko a jikinta.
Kullum gwada number Islaha take ko zata same ta amma shuru bata shiga sam.

Free page 400 1&2

0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank

*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*

AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:18 PM] Asmabaffa: 🪸MUMMUNAR DABI'A 🪸

36-40

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA 'YATA TASNIM

Page naki ne
Ummu Lateefa

*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*

MASU AUDIO BAN YARDA A SATAR MIN NOVEL BA IZINI NA BA

Maheera tana gwada kiran Islaha tace amma Islaha zuciyar tata tayi yawa da nice bazan iya bama sam, karfin hali barawo da Sallama daga yar magana shike nan wannan wacce irin zuciya ce haka,kin koma gidan ku ma ki bude wayar mana,sai taurin kai haba,mutane kin san ba wasu lafiyayyu bane ki dauki zuciya da su.
Kiran Sohail ne ya shigo wayarta a nutse ta daga harda gyara murya tace Ango,Sohail yana Office a zaune ya kasa aikin komai akan zaiyi aure,shi ba ma wajen wahala yake ba amma dan signing da sauransu na shige da ficen kaya sam ya kasa,Ya aiki? Maheera ta tambaya,ba yi nake ba da me zanji aiki sun min yawa ni,nauyi ya min yawa gaki ga Office,a baya kuwa ba ruwana sai naga dama nake kiranki,yanzu kuwa idan ban kira ba haka kike cewa na daina son ki,gashi ance za a daura aure ni na rasa wanne zanyi wanne zan bari daga ciki,ga dinki an kai,Aunty tace na koma wai an gama lefe gida nawa ake so na kasu.

Maheera dariya ta dinga yi tace dan dan wannan shine ya maka yawa? Yace ana cikin haka Adnan ya kirani wai kudina basu kai na rike mace ba,Daddy ya fada musu zanyi aure wai ni bana shawara da su me yasa ba a fada musu ba,anbi an dameni ni.
Chapter 29 · 0% Book details