Sashe 34
Mumnunar Dabia Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari Daddy ya kira Sohail da Sahil yace suzo zasu gaisa da wani Ogansa a harkar Business,yace yana bukatar yaga yaransa gaba daya.
Sohail yana kwance yayi pillow da cinyar Maheera suna kallo a hakan ma da kyar ya yarda ya kwanta a cinyarta itace ta nace sai ya kwanta.
Sahil ne ya fito a shirye yace ka manta Daddy na jira,Sohail ya mike zaune Maheera tace ai ya shirya shima,Sahil yace da jallabiyar zai fita? tace ni to bana so wata ta ganshi,Sohail yace kyaleta muje Sahil hakan wannan yarinyar bata yarda dani,ai zata zo fita ne Allah zai kaimu itama ai tana so ta yafa mayafi,muje wallahi kika bari na fita haka kullum da hijab zaki fita.
Dariya Sahil yayi,Maheera tace muhe to ka canja abinka,tashi yayi ya wuce bedroom kafin ta shiga ya kulle ya sa key kar taga tsaraicinsa shi kam.
Sai da ya shirya ya fito ya wani mika mata turare fesa min,Maheera ta karba ta fesa masa,Sahil tausayinta yaji tabbas tana da matukar hakuri sosai ba karamin son Sohail take ba.
Sai da ta rakashi har mota suka tafi.
Suna tafiya Sahil yace tana sonka da yawa kaji dadinka,ka kula da ita,ance fa ana tabe tabe mata suna so ka dinga yi mata kar dai a zurfafa sai Islaha tazo,Sohail yace karka damu ina jiranku ba abinda ma zanyi.
Ko nisa basu yi ba ya kira Maheera ta daga yace yaya gidan? murmushi tayi tace lafiya lau,me zan siyo miki to? tace duk abinda ya dace,yace to shike nan,ki dinga hakuri dani kinji,tace to ba damuwa ai,yau kiyi girki da dare nace wa Aunty kar ta kawo,Maheera tace ae hakan yafi kar a wahalar da ita,dan Allah karka bari wata ta kalle ka,yace su da idon su sai na hanasu yaro da kyawunsa,Allah ya musu ido na isa idan nace bazan bari ba nayi karya gaskiya,wannan karyar soyayyar da ake fada bada ni ba,Maheera ta dinga dariya tace gaskiya fa ka fada kuma,yace duk karya suke muku maza,makaryatan banza makaryatan wofi,Allah yayiwa bawa ido wa ya isa ya hanasu gani,gani me kyau dani Alhmdllh ahh su kalla su kwashi garabasa ni dai bazan ce ina son su ba ko ya kika ce? Maheera tayi dariya tace I love you sai ka dawo,missing you already ya furta,yana kashe waya Sahil yana driving yace ana ci min mutunci a kasar nan.
Suna shiga palon su Adnan suka samu Daddy da wani babban mutum,ga su Adnan a gefe suna hira ga kayan abinci ana ta ci,dattijon yana dagowa yaga Sahil,Sahil ma ya gane shi shine wanda ya gyarawa mota a Lagos,Baki Dattijon ya bude yana murmushi yace Sahil kaine a nan? Me kake yi?na dade ina nemanka na rasa ina zan ganka zo nan zo,Sahil yana ta murmushi ya karasa gaban Dattijon,su Adnan da Daddy suna ta mamaki.
Free page 1&2 400 ne
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:18 PM] Asmabaffa: 🪸MUMMUNAR DABIA🪸
41-45
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE 'YATA TASNIM
Page naki ne
Mhiz Awwal
MASU AUDIO BAN YARDA WANI KO WATA YA SATAR MIN NOVEL BA IZINI BA.
Alhaji Umaru yace ikon Allah,Daddy ne yayi magana yace wai a ina kasan Sahil ai Dana nane na cikina,Alhaji Umaru yace a Lagos ya basu labari,Adnan baki suka tabe,Alhaji Umaru ya rike Sahil yace ga me kama da shi ba babanci,Sahil yace yan biyu ne mu, mashaallah,me ka karanta ne ma? Daddy ne ya bashi amsa yace dake basu da lafiya ai sune yarana da na baka labari basu da lafiya masu Aljanu,to to sune? Ae sune basa iya komai na rayuwa,kaga su Adnan su sunyi karatu me zurfi cewar Daddy.
Alhaji Umaru yace laifinka ne baka dai fahimci inda basirarsu take ba,baka kula da su ba ka jansu a jiki ta ya zaka gane,sun fara university naga baza su iya ba kawai na cire su,Alhaji Umaru yace baka kyauta ba,Business ai ba sai da boko ba kai ka sani,sannan magani ma ai ya kamata a tsaya a nema musu magani,Daddy ya furta anyi anyi abin yaki.
Sohail yace gashi ni na samu aiki a kamfani kuma da gidana nayi aure,Alhaji Umaru yana murmushi ya furta mashaallah naji dadi,yanzu saura Sahil ko shima zan bashi aiki babba ma kuwa ni da kaina zan koya masa komai na bangaren Business zan gano inda ya cancanta na ajiye shi.
Sahil yana ji yace nifa bazan je Lagos ba,indai a lagos zaka bani aiki ka rike abinka gaskiya bana so na gode,Alhaji Umaru yace comon ina da kamfani da yawa a kasar nan ko a nan ma baka da matsala ko ina ka zaba,zo ku zauna ya jawo Sohail da Sahil suka zauna kusa da shi,su Adnan ransu idan yayi dubu to ya baci.
Daddy bai ce komai ba kallo kawai yake yi sai daga baya yace anya Sahil zai iya kuwa? Alhaji Umaru yace zai iya ba damuwa zan koya masa,ba yanda suka iya shuru suka yi,Alhaji Umaru yace da ka daure muje Lagos just 1day ma sai ka dawo ka fara aikin akwai takardu da zaka cike,Sahil yace nifa bazan je wannan garin ba na tsane shi.
Sohail ne yayi magana yace ni zan rakaka muje mene abin kikiyar Lagos zan rakaka sai muje tare kawai,nidai bazan yi ko sati daya ba,kwana daya aka ce cewar Sohail,kamar daga sama Sahil yaji ance Islaha tana can,shuru yayi kamar yana sauraren magana da sauri yace zanje ko wata daya ne zanyi.
Daddy da sauri yace to kaji irin abin nasu hawa da sauka yanzu hankali anjima hauka, Alhaji Umaru ko a jikinsa yace wannan ba wani abu bane ni zan ji da shi kaine baka fahimce su ba ai ba a haka.
Suna ta hira Maheera taga shuru shuru masifar kishi ne da ita dole sai an kula da ita,kiran Sohail tayi a waya,yau tayi sa'a yan soyayyar suna kansa yana dagawa a gaban kowa yace Sweet ya aka yi ne? Maheera sabo da jin dadi yatsanta karami ta sa a baki tana murmushi tace ya Daddy din? har yanzu baku gama ba? Kina son ganina ne? Maheera tace ae ai nafi so kullum najika kusa dani,Sohail yace an gama gani nan tunda kika ce na dawo to ai uzuri ya kare ko uzurin waye ajiye shi zanyi,Maheera tace idan baka gama ba ku gama,inaaa...sam na gama ai tunda kika kirani,nifa maganarki kadai nake ji duk fadin duniya ba wani me sani ko ya hanani,Daddy yana ji ya girgiza kai a ransa yace har ni ban isa ba na haifi da yace macece ta isa da shi.
Sohail yana wayarsa harda harde kafa minti nawa kika bani? Tace 20mnt,mikewa yayi yace to gani nan,Sahil ya kalla yace zaka tafi ne ko na barka anan? Sahil yace me zanyi muje kawai ni kaina idan ina ina ganin soyayyarku dadi nake ji.
Alhaji Umaru shi gani yake ba wani abu bane sabo da zaman Lagos da yake yi,Daddy ne yake fada a gaban manya kuke irin wannan baku san darajar manya ba,Ibrahim ya furta ai masoya ne,Adnan takaaici ya hana shi magana ma,so yake ma ya samu dama ya illata Maheera kowa ya huta yaji haushin aurenta da Sohail yayi gwara ta auri bare,kamar Sohail mahaukaci ya auri irin Maheera shi a ganinsa bai dace ba.
Alhaji Umaru ne ya rike Sahil yace zauna kai shi ya tafi tunda ai zamuyi maganar aikin ko? Sahil ya zauna yace kawai dai dan kaine ni ba a son raina ba gaskiya,Sohail yace ni zan tafi a taxi kai ka dawo a motar, Sahil yace ko kace ma na dawo a taxi baka isa ba sai dai ka bar motar a nan,dariya Sohail yayi ya tafiyarsa yana cewa Ogan Daddy ka gaida gida mun gode,Alhaji Umaru yace madalla,ni bana gane su ma sam.
A nan Alhaji Umaru yace da Sahil ka shirya tare zamu tafi Lagos a jirgi,Sahil dai ba a son ransa ba amma idan ya tuna ance Islaha tana can sai murna.
Sohail sai da ya tsaya ya yiwa Amarya siyayya na kayan ci sosai sannan ya koma gida,taci sabon wanka na daban yana shugowa ta rungume shi,Sohail kallonta yayi kawai bai ce komai ba,Maheera ta furta ya baka yi magana ba? ya zanyi dake kin zama fitsararriya sai ciwon kai kike sa min,Maheera murmushi ta saki suka zauna ta karbi ledar tace duk nawa ne wannan? Sohail ya daga mata kai sama alamar ae,tace na gode Allah ya kara budi,yace ameen Islaha dai tana can tana walagigi da bata tafi ba ai da tuni itama ta zama babbar mace,Maheera tace zata dawo Inshaallah wlh kullum sai na gwada kiranta bata shiga.
Maheera ta kalle shi yace menene? tace ina tunano sanda zan haihu a gidan nan,Sohail ido ya zaro,tace ei mu cika gida da yara abinmu,Sohail yace ki cika gida da yara? Me zanyi dasu? kiwo zan dinga kada su da sanda ko me,ni baza a haihu ba ya furta,Maheera tace Sohail shine auren, mu da ba ayi haka ba ai baza a haife mu ba,burin ko wanne ma'aurata kenan,Sohail yace sanda za a haifeni da na sani ma ita me haifar tawa tun ina ciki zamuyi mutuwar kasko da ita,dariya ta kama Maheera kwanciya tayi a jikinsa,ya gaji da halinta kyaleta yayi.
Kwanan Alhaji Umaru biyu ya tafi da Sahil Lagos,suna zuwa garin aka fada masa layin da Islaha take,Alhaji Umaru tun a hanya cikin motar da driver ya dakko su a Airport yaga Sahil ya canja duk hankalinsa ya tashi,yace lafiya kuwa? Sahil yace budurwa ta wajenta zanje dan Allah ka sauke ni,zanzo gidan naka anjima,Alhaji Umaru bai musa masa ba ya bashi katin gidansa yace ga Address ka shiga taxi ka mika katin za a kawoka,Kudi ya zaro da yawa ya bashi,Sahil ya karba yace na gode,driver yana parking ya fice da sauri ko jakarsa bai dauka ba,Alhaji Umaru suka ja mota sai gida.
Sahil sanye yake cikin kana nan kaya Navy color ya sha kyau yana tafiya a kafa ya gaji ya hau machine,sai kace aljani har layin da Islaha take siyar da abinci amma bai san ina ne wajen ba,basu nuna masa ba,tafiya ya dinga yi yabi nan yabi can shuru.
Sohail yana kwance yayi pillow da cinyar Maheera suna kallo a hakan ma da kyar ya yarda ya kwanta a cinyarta itace ta nace sai ya kwanta.
Sahil ne ya fito a shirye yace ka manta Daddy na jira,Sohail ya mike zaune Maheera tace ai ya shirya shima,Sahil yace da jallabiyar zai fita? tace ni to bana so wata ta ganshi,Sohail yace kyaleta muje Sahil hakan wannan yarinyar bata yarda dani,ai zata zo fita ne Allah zai kaimu itama ai tana so ta yafa mayafi,muje wallahi kika bari na fita haka kullum da hijab zaki fita.
Dariya Sahil yayi,Maheera tace muhe to ka canja abinka,tashi yayi ya wuce bedroom kafin ta shiga ya kulle ya sa key kar taga tsaraicinsa shi kam.
Sai da ya shirya ya fito ya wani mika mata turare fesa min,Maheera ta karba ta fesa masa,Sahil tausayinta yaji tabbas tana da matukar hakuri sosai ba karamin son Sohail take ba.
Sai da ta rakashi har mota suka tafi.
Suna tafiya Sahil yace tana sonka da yawa kaji dadinka,ka kula da ita,ance fa ana tabe tabe mata suna so ka dinga yi mata kar dai a zurfafa sai Islaha tazo,Sohail yace karka damu ina jiranku ba abinda ma zanyi.
Ko nisa basu yi ba ya kira Maheera ta daga yace yaya gidan? murmushi tayi tace lafiya lau,me zan siyo miki to? tace duk abinda ya dace,yace to shike nan,ki dinga hakuri dani kinji,tace to ba damuwa ai,yau kiyi girki da dare nace wa Aunty kar ta kawo,Maheera tace ae hakan yafi kar a wahalar da ita,dan Allah karka bari wata ta kalle ka,yace su da idon su sai na hanasu yaro da kyawunsa,Allah ya musu ido na isa idan nace bazan bari ba nayi karya gaskiya,wannan karyar soyayyar da ake fada bada ni ba,Maheera ta dinga dariya tace gaskiya fa ka fada kuma,yace duk karya suke muku maza,makaryatan banza makaryatan wofi,Allah yayiwa bawa ido wa ya isa ya hanasu gani,gani me kyau dani Alhmdllh ahh su kalla su kwashi garabasa ni dai bazan ce ina son su ba ko ya kika ce? Maheera tayi dariya tace I love you sai ka dawo,missing you already ya furta,yana kashe waya Sahil yana driving yace ana ci min mutunci a kasar nan.
Suna shiga palon su Adnan suka samu Daddy da wani babban mutum,ga su Adnan a gefe suna hira ga kayan abinci ana ta ci,dattijon yana dagowa yaga Sahil,Sahil ma ya gane shi shine wanda ya gyarawa mota a Lagos,Baki Dattijon ya bude yana murmushi yace Sahil kaine a nan? Me kake yi?na dade ina nemanka na rasa ina zan ganka zo nan zo,Sahil yana ta murmushi ya karasa gaban Dattijon,su Adnan da Daddy suna ta mamaki.
Free page 1&2 400 ne
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:18 PM] Asmabaffa: 🪸MUMMUNAR DABIA🪸
41-45
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE 'YATA TASNIM
Page naki ne
Mhiz Awwal
MASU AUDIO BAN YARDA WANI KO WATA YA SATAR MIN NOVEL BA IZINI BA.
Alhaji Umaru yace ikon Allah,Daddy ne yayi magana yace wai a ina kasan Sahil ai Dana nane na cikina,Alhaji Umaru yace a Lagos ya basu labari,Adnan baki suka tabe,Alhaji Umaru ya rike Sahil yace ga me kama da shi ba babanci,Sahil yace yan biyu ne mu, mashaallah,me ka karanta ne ma? Daddy ne ya bashi amsa yace dake basu da lafiya ai sune yarana da na baka labari basu da lafiya masu Aljanu,to to sune? Ae sune basa iya komai na rayuwa,kaga su Adnan su sunyi karatu me zurfi cewar Daddy.
Alhaji Umaru yace laifinka ne baka dai fahimci inda basirarsu take ba,baka kula da su ba ka jansu a jiki ta ya zaka gane,sun fara university naga baza su iya ba kawai na cire su,Alhaji Umaru yace baka kyauta ba,Business ai ba sai da boko ba kai ka sani,sannan magani ma ai ya kamata a tsaya a nema musu magani,Daddy ya furta anyi anyi abin yaki.
Sohail yace gashi ni na samu aiki a kamfani kuma da gidana nayi aure,Alhaji Umaru yana murmushi ya furta mashaallah naji dadi,yanzu saura Sahil ko shima zan bashi aiki babba ma kuwa ni da kaina zan koya masa komai na bangaren Business zan gano inda ya cancanta na ajiye shi.
Sahil yana ji yace nifa bazan je Lagos ba,indai a lagos zaka bani aiki ka rike abinka gaskiya bana so na gode,Alhaji Umaru yace comon ina da kamfani da yawa a kasar nan ko a nan ma baka da matsala ko ina ka zaba,zo ku zauna ya jawo Sohail da Sahil suka zauna kusa da shi,su Adnan ransu idan yayi dubu to ya baci.
Daddy bai ce komai ba kallo kawai yake yi sai daga baya yace anya Sahil zai iya kuwa? Alhaji Umaru yace zai iya ba damuwa zan koya masa,ba yanda suka iya shuru suka yi,Alhaji Umaru yace da ka daure muje Lagos just 1day ma sai ka dawo ka fara aikin akwai takardu da zaka cike,Sahil yace nifa bazan je wannan garin ba na tsane shi.
Sohail ne yayi magana yace ni zan rakaka muje mene abin kikiyar Lagos zan rakaka sai muje tare kawai,nidai bazan yi ko sati daya ba,kwana daya aka ce cewar Sohail,kamar daga sama Sahil yaji ance Islaha tana can,shuru yayi kamar yana sauraren magana da sauri yace zanje ko wata daya ne zanyi.
Daddy da sauri yace to kaji irin abin nasu hawa da sauka yanzu hankali anjima hauka, Alhaji Umaru ko a jikinsa yace wannan ba wani abu bane ni zan ji da shi kaine baka fahimce su ba ai ba a haka.
Suna ta hira Maheera taga shuru shuru masifar kishi ne da ita dole sai an kula da ita,kiran Sohail tayi a waya,yau tayi sa'a yan soyayyar suna kansa yana dagawa a gaban kowa yace Sweet ya aka yi ne? Maheera sabo da jin dadi yatsanta karami ta sa a baki tana murmushi tace ya Daddy din? har yanzu baku gama ba? Kina son ganina ne? Maheera tace ae ai nafi so kullum najika kusa dani,Sohail yace an gama gani nan tunda kika ce na dawo to ai uzuri ya kare ko uzurin waye ajiye shi zanyi,Maheera tace idan baka gama ba ku gama,inaaa...sam na gama ai tunda kika kirani,nifa maganarki kadai nake ji duk fadin duniya ba wani me sani ko ya hanani,Daddy yana ji ya girgiza kai a ransa yace har ni ban isa ba na haifi da yace macece ta isa da shi.
Sohail yana wayarsa harda harde kafa minti nawa kika bani? Tace 20mnt,mikewa yayi yace to gani nan,Sahil ya kalla yace zaka tafi ne ko na barka anan? Sahil yace me zanyi muje kawai ni kaina idan ina ina ganin soyayyarku dadi nake ji.
Alhaji Umaru shi gani yake ba wani abu bane sabo da zaman Lagos da yake yi,Daddy ne yake fada a gaban manya kuke irin wannan baku san darajar manya ba,Ibrahim ya furta ai masoya ne,Adnan takaaici ya hana shi magana ma,so yake ma ya samu dama ya illata Maheera kowa ya huta yaji haushin aurenta da Sohail yayi gwara ta auri bare,kamar Sohail mahaukaci ya auri irin Maheera shi a ganinsa bai dace ba.
Alhaji Umaru ne ya rike Sahil yace zauna kai shi ya tafi tunda ai zamuyi maganar aikin ko? Sahil ya zauna yace kawai dai dan kaine ni ba a son raina ba gaskiya,Sohail yace ni zan tafi a taxi kai ka dawo a motar, Sahil yace ko kace ma na dawo a taxi baka isa ba sai dai ka bar motar a nan,dariya Sohail yayi ya tafiyarsa yana cewa Ogan Daddy ka gaida gida mun gode,Alhaji Umaru yace madalla,ni bana gane su ma sam.
A nan Alhaji Umaru yace da Sahil ka shirya tare zamu tafi Lagos a jirgi,Sahil dai ba a son ransa ba amma idan ya tuna ance Islaha tana can sai murna.
Sohail sai da ya tsaya ya yiwa Amarya siyayya na kayan ci sosai sannan ya koma gida,taci sabon wanka na daban yana shugowa ta rungume shi,Sohail kallonta yayi kawai bai ce komai ba,Maheera ta furta ya baka yi magana ba? ya zanyi dake kin zama fitsararriya sai ciwon kai kike sa min,Maheera murmushi ta saki suka zauna ta karbi ledar tace duk nawa ne wannan? Sohail ya daga mata kai sama alamar ae,tace na gode Allah ya kara budi,yace ameen Islaha dai tana can tana walagigi da bata tafi ba ai da tuni itama ta zama babbar mace,Maheera tace zata dawo Inshaallah wlh kullum sai na gwada kiranta bata shiga.
Maheera ta kalle shi yace menene? tace ina tunano sanda zan haihu a gidan nan,Sohail ido ya zaro,tace ei mu cika gida da yara abinmu,Sohail yace ki cika gida da yara? Me zanyi dasu? kiwo zan dinga kada su da sanda ko me,ni baza a haihu ba ya furta,Maheera tace Sohail shine auren, mu da ba ayi haka ba ai baza a haife mu ba,burin ko wanne ma'aurata kenan,Sohail yace sanda za a haifeni da na sani ma ita me haifar tawa tun ina ciki zamuyi mutuwar kasko da ita,dariya ta kama Maheera kwanciya tayi a jikinsa,ya gaji da halinta kyaleta yayi.
Kwanan Alhaji Umaru biyu ya tafi da Sahil Lagos,suna zuwa garin aka fada masa layin da Islaha take,Alhaji Umaru tun a hanya cikin motar da driver ya dakko su a Airport yaga Sahil ya canja duk hankalinsa ya tashi,yace lafiya kuwa? Sahil yace budurwa ta wajenta zanje dan Allah ka sauke ni,zanzo gidan naka anjima,Alhaji Umaru bai musa masa ba ya bashi katin gidansa yace ga Address ka shiga taxi ka mika katin za a kawoka,Kudi ya zaro da yawa ya bashi,Sahil ya karba yace na gode,driver yana parking ya fice da sauri ko jakarsa bai dauka ba,Alhaji Umaru suka ja mota sai gida.
Sahil sanye yake cikin kana nan kaya Navy color ya sha kyau yana tafiya a kafa ya gaji ya hau machine,sai kace aljani har layin da Islaha take siyar da abinci amma bai san ina ne wajen ba,basu nuna masa ba,tafiya ya dinga yi yabi nan yabi can shuru.