Sashe 24
Mumnunar Dabia Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Islaha ta karba bata ce komai ba haka suka fere rogon nan tas Lalai ta wanke ta dora a murhu ta fara dafawa,tace share wajen,Islaha ta sake share ko ina taje tayi wanka,tana yin wanka Lalai tace kinyi asarar sabulu ai zamuyi surfen dawa,Tazo ta zuba dawa a turmi da dan ruwa tace sa tabarya muje,Islaha tana daka tana kuka tace wlh ni ban iya irin wannan aikin ba,ban saba da yi ba,kashe ni zakiyi haka, Abdulrazaqu ya fita amma bai dade ba sabo da Islaha ya sake dawowa.
Ya ganta tana kuka yace ji banza raguwa mu anan yarinya karama ba sai ta daka dawa kwano biyar ba amma ke dan wannan aikin kike wa kuka karki bada ni mana,Islaha tayi banza da shi tana hawaye, sai da suka gama tas sannan Lalai tace ai bamu bushe an wanke dawar ba,dakko faranti da faifai,Islaha taje ta dakko haka suka bushe tass tace dauki ki wanke,Islaha taje ta wanke ta shanya a wani karamin tempol.
Tashi na aikeki ki siyo kuli,Islaha ta mike da kyar take tafiya,haka ta karbi kudin tace gidan su Baffa Gali zaki je matarsa tana siyarwa,Hijab ta saka ta fice.
Tana shiga gidan Baffa Gali kowa ya fara murna tunaninsu Aunty ce ta sake aiko Islaha da kudi ko wani abu,Sai lale ake yiwa Islaha,Baffa Gali yace ashe kinzo garin gidan Lalai kika sauka ne? Islaha tace ae,yace Ja'ira gari duk danginki amma mu baza ki dinga sauka a wajen mu ba,mufa yan uwanki ne na kusa ba na nesa ba,Islaha tace ai na dawo nan da zama gaba daya ba Aunty ce ta aiko ni ba.
Gali yace toooo....fada kuka yi? Islaha tace itace tace ta gaji dani,Gali yace kece kika mata rashin kunya Islaha,laifinki ne,ba ruwan Auntynku mutuniyar arziki ce,ku yaran yanzu baku iya samun waje ba,yar banza kina zare ido kamar na uwarki, Gwara ma da kika sauka gidan Lalai din ni nan baza mu shirya ba,kuma ki fidda miji kinji na fada miki.
Islaha tace a bani kuli inji Lalai,Matar Gali ta karbi kudin a wulakance ta kawo kulin ta bata tace ki gaida Lalai,Islaha ta juya tayi tafiyarta,a ranta tace nina jawowa kaina da ban lallaba Aunty ba da tuni ina Lagos abina,ashe Aunty dai duk da haka tayi kokari ta iya rike ni,inci insha duk da itama irin lalai ce sai naci aiki ake bani ga zagi ga gori amma da dama aikin nasu ba irin na kauye ba,idan nayi sati ina wannan aikin sunan na tashi a aiki na zama tsohuwar karfi da yaji bazan iya ba idan na gaji guduwa zanyi wlh.
A haka ta dawo gidan Itace ta daka kulin Lalai ta kwashe rogo shi suka ci suka koshi sannan ma ta samu tayi sallah.
Maheera tana can suna jinyar Mama kullum su Sohail sai sunje asibitin dubiya har Mama ta samu sauki aka sallame su,amma Zayna da su Adnan an fada musu ko ya me jiki basu ce ba,Ibrahim kuwa ya tafi kano gida wurin Daddy har yanzu bai dawo ba tunda suka tafi tare da Amal bai ma san Islaha bata gidan ba sai yau da ya dawo da yamma,ya gaji ya tambayi Maheera tace ai ta tafi garinsu,yace ina ne? Tace Taraba kauye,wanne kauyen? Tace ban sani ba,yace baki da hankali duk zaman da kuke yi baki tambayi address dinsu ba ya ja tsaki ya fara gwada kiran Islaha number bata shiga.
Bai gaji ba yace amma indai ta taba kunna layin a garin da take ai masu tracking number zasu gano zanje na bincika har kauyen da take zanje.
Sohail dai yana ta zuwa aikinsa gwanin sha'awa Alhaji Saminu ana ta samun ci gaba a kamfani mugun kaunar Sohail yake yi sun saba sosai,bangaren da Sohail yake basai me karatun boko me zurfi ba,sannan akwai wani a kusa ko da haukar zata motsa.
Gidan an zuba furniture da komai na bukata flat house ne me kyau,dauke yake da 3 bedrooms sai parlo,ga katon kitchen da Dining area daban,gaba daya estate din irin ginin kala daya ne komai kai daya kowa da wajen parking da komai, ko ina yaji fulawoyi kamar a turai,basu bar gidan su Adnan ba amma kullum sai sunje sabon gidan kuma watarana su kwana acan watarana su yini su dawo gidan su Adnan su kwana haka suke sintiri.
Motar ma kusan Sahil yafi Sohail hawa,Kayan abinci da duk wani nauyi Sohail ya daukewa Maheera na gidansu bata musu komai yanzu,gashi bai taba zuwa gidan ba,sai daga baya tunda yasan gidan ya dame su da zuwa, Mama ce ta kira Maheera a waya,bayan sun gaisa tace Maheera nifa yaron nan da yake ta mana hidima ya kamata ace idan soyayya kuke kin fitar da shi tunda yana da aikin yi,kuma yana da hankali ni na yaba da shi gaskiya,indai kin san soyayya kuke yi banga amfanin zaman haka ba,Maheera tace to ni dai mutunci muke yi da shi Mama,ban tabbatar da so na yake ba.
Mama tace shike nan tunda haka kika ce amma ni bazan so ace yana kashe mana kudi a haka ba gaskiya kawai kisan yanda zaki ko ki dakatar da shi ko ki tsaida shi a mijin aure kawai,Maheera tace to,Mama tana kashe waya sai ga Sohail yayi parking motarsa sanye yake cikin sky shadda ya zuba kyau,gidan ya shiga kai tsaye,Mama ta amsa sallamarsa tace Sohail kaine kazo? Sohail ya sosa gashinsa daga bakin kofa yaki shiga kuma yana daga tsaye ya leko da kansa yace Mama Ina yini? Baza ka shigo ba kuma yau? Ai ka zama dan gida,Sohail yace kunyarki nake ji kunyar surukai nake yi,Ammar yayi dariya kamar me,Yace dan Allah ka shigo? Sohail yace wallahi Allah bazan shugo ba yau kullum sai nazo na shigo, nazo ina raina sirikata,Mama dariya ta kamata,tace yau naji shashan yaro kai kuwa kalau kake?
Sohail yace ki fadawa Maheera Mama ta dawo gida nayi nayi taki ta dawo ai ba mutunci bane ta zauna cikinmu,gwara zayna ita tana da miji,Amma mu maza mu hudu ne a gidan ita budurwa ta hakura da aikin nan zan mata komai ni kadai kudina ya isa,amma taki sai Iyayi take min wani ita ai kaza kaza ya gwada yanda Maheera take magana,Mama tana daga palo yana daga bakin gate a haka suke zancen,Mama tace to ka turo iyayenka indai sonta kake suje dangin ubanta a nema maka aurenta na gaji da wannan soyayyar in ka tabbatar sonta kake kayi magana,Sohail yace zan dai tabbatar, zan tafi,yau Mama bazan baki kudi ba Ammar zan bawa,Mama tace to ai abin naka yayi yawa ni kyautar ma taka ta ishe ni,Sohail yaji dadi ya kira Ammar ya bashi kudi ya juya ya tafi yana murna yace yawwa dama nace Mama sai ta shiga uku da kudi gashi tace kyautar har ta isheta,sai nan gaba ma, ya shiga motarsa ya tafi.
Shi da Sahil kaya iri daya yake musu komai iri daya,kasancewar ma basu saba rike kudi ba sai suyi ta shawarar me zasu yi da kudin.
Washe gari Sohail ya kwanta ya bawa Sahil Amt dinsa da key din mota yace kaje ka kai Maheera shopping duk abinda take so ta siya,Sahil yace ka isa ka aikeni wato kayi kudi ni zaka aika ko? Kaje ka dauke ta ka kaita ni karka dameni tunanin Islaha nake yi na kasa dainawa,ban san a halin da take ciki ba,nayi kuskure,Sohail yace bani naje na kaita marar mutunci akan nace zan huta ka kaita duk kudin ba mu dai nake nemowa ba,Sahil yace jeka dai bazan je ba Islaha ta tafi ita yarinyar nan Allah bai yita da yar karamar sanwa ba,Duwunta kadai tallaja guda ne inji larabawa suka ce Tallaja,aba ba kadan ba yanzu ta kama hanya ta tafi duk wanda ya ganta ya kenan,Sohail yace Allah ya kiyaye kar tayi aure ma,Wanda ya sameta kuwa zai sha kallo,Sahil ransa ya baci yace bani key din naje na kai Maheera din ina dan dubawa gari ko zan dace na ganta.
Ba musu ya bashi key din ya fita.
Ibrahim kuwa tracking aka dinga masa yana biyan kudi sai da aka gano inda take har gidan da take,ya cika da farin ciki washe gari a .mota ya tafi ma da kansa sabo da shiga kauyen,ya dinga sharara tafiya yana bin location har garin da Islaha take.
400 ne 1&2 gaba daya
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:17 PM] Asmabaffa: 🪸MUMMUNAR DABI'A 🪸
31-35
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA 'YATA TASNIM
Page naki ne
Bestynbeelat
Ibrahim yana tafiya a motarsa yace chaiiii wannan kauye haka wanne iri ne,dama har yanzu da irin wannan kauyukan a kasar nan,wannan kauye kaddara ce ta kawo ni ace kamar ni Ibrahim ina son yar wannan garin zuciyata baki kyauta min ba, 'yar wannan garin kamar ni za ace ina son yar nan kauyen Allah ya kiyaye ba mayu bane ma duk tabi ta lashe mana kurwa sai dai aga muna ramewa a rasa dalili.
Amsa ya bawa kansa yace ko ma mayyar ce haka zan aura duk su Sahil ta lashe min su.
Wasu yara suna ta faman wasa da kasa Ibrahim yana dan tsayawa kusa da yaran da niyyar tambayar su suka watse gaba daya da gudu suna cewa barayi barayi ne...sabo da sunga mota, a kauyen ana musu huduba in sunga mota su gudu barayi ne,Ibrahim ya dinga mamaki yana daga cikin mota.
Abdulrazaqu ne ya dawo daga gona da ganyen zogale da yawan gaske zai kai gida,Ibrahim ya fito daga mota tare da yi masa sallama,Hannu Ibrahim ya mika masa,Abdulrazaqu yaki bayarwa yace kawai na baka hannu mu bace tare mu gaisa daga baya baya.
Ibrahim yayi murmushi shaddarsa tana sheki tana daukan ido arsh ga jiki ya ji hutu dole Abdulrazaqu su firgita,Ibrahim yace dan Allah gidan su Islaha nake nema, Abdulrazaqu yace yayanta ne ni ma da kake gani na,Amma kai na ganka baki bakwa kama,gaskiya da kamarka tayi sai dai a auri Islaha a garin nan.
Ya ganta tana kuka yace ji banza raguwa mu anan yarinya karama ba sai ta daka dawa kwano biyar ba amma ke dan wannan aikin kike wa kuka karki bada ni mana,Islaha tayi banza da shi tana hawaye, sai da suka gama tas sannan Lalai tace ai bamu bushe an wanke dawar ba,dakko faranti da faifai,Islaha taje ta dakko haka suka bushe tass tace dauki ki wanke,Islaha taje ta wanke ta shanya a wani karamin tempol.
Tashi na aikeki ki siyo kuli,Islaha ta mike da kyar take tafiya,haka ta karbi kudin tace gidan su Baffa Gali zaki je matarsa tana siyarwa,Hijab ta saka ta fice.
Tana shiga gidan Baffa Gali kowa ya fara murna tunaninsu Aunty ce ta sake aiko Islaha da kudi ko wani abu,Sai lale ake yiwa Islaha,Baffa Gali yace ashe kinzo garin gidan Lalai kika sauka ne? Islaha tace ae,yace Ja'ira gari duk danginki amma mu baza ki dinga sauka a wajen mu ba,mufa yan uwanki ne na kusa ba na nesa ba,Islaha tace ai na dawo nan da zama gaba daya ba Aunty ce ta aiko ni ba.
Gali yace toooo....fada kuka yi? Islaha tace itace tace ta gaji dani,Gali yace kece kika mata rashin kunya Islaha,laifinki ne,ba ruwan Auntynku mutuniyar arziki ce,ku yaran yanzu baku iya samun waje ba,yar banza kina zare ido kamar na uwarki, Gwara ma da kika sauka gidan Lalai din ni nan baza mu shirya ba,kuma ki fidda miji kinji na fada miki.
Islaha tace a bani kuli inji Lalai,Matar Gali ta karbi kudin a wulakance ta kawo kulin ta bata tace ki gaida Lalai,Islaha ta juya tayi tafiyarta,a ranta tace nina jawowa kaina da ban lallaba Aunty ba da tuni ina Lagos abina,ashe Aunty dai duk da haka tayi kokari ta iya rike ni,inci insha duk da itama irin lalai ce sai naci aiki ake bani ga zagi ga gori amma da dama aikin nasu ba irin na kauye ba,idan nayi sati ina wannan aikin sunan na tashi a aiki na zama tsohuwar karfi da yaji bazan iya ba idan na gaji guduwa zanyi wlh.
A haka ta dawo gidan Itace ta daka kulin Lalai ta kwashe rogo shi suka ci suka koshi sannan ma ta samu tayi sallah.
Maheera tana can suna jinyar Mama kullum su Sohail sai sunje asibitin dubiya har Mama ta samu sauki aka sallame su,amma Zayna da su Adnan an fada musu ko ya me jiki basu ce ba,Ibrahim kuwa ya tafi kano gida wurin Daddy har yanzu bai dawo ba tunda suka tafi tare da Amal bai ma san Islaha bata gidan ba sai yau da ya dawo da yamma,ya gaji ya tambayi Maheera tace ai ta tafi garinsu,yace ina ne? Tace Taraba kauye,wanne kauyen? Tace ban sani ba,yace baki da hankali duk zaman da kuke yi baki tambayi address dinsu ba ya ja tsaki ya fara gwada kiran Islaha number bata shiga.
Bai gaji ba yace amma indai ta taba kunna layin a garin da take ai masu tracking number zasu gano zanje na bincika har kauyen da take zanje.
Sohail dai yana ta zuwa aikinsa gwanin sha'awa Alhaji Saminu ana ta samun ci gaba a kamfani mugun kaunar Sohail yake yi sun saba sosai,bangaren da Sohail yake basai me karatun boko me zurfi ba,sannan akwai wani a kusa ko da haukar zata motsa.
Gidan an zuba furniture da komai na bukata flat house ne me kyau,dauke yake da 3 bedrooms sai parlo,ga katon kitchen da Dining area daban,gaba daya estate din irin ginin kala daya ne komai kai daya kowa da wajen parking da komai, ko ina yaji fulawoyi kamar a turai,basu bar gidan su Adnan ba amma kullum sai sunje sabon gidan kuma watarana su kwana acan watarana su yini su dawo gidan su Adnan su kwana haka suke sintiri.
Motar ma kusan Sahil yafi Sohail hawa,Kayan abinci da duk wani nauyi Sohail ya daukewa Maheera na gidansu bata musu komai yanzu,gashi bai taba zuwa gidan ba,sai daga baya tunda yasan gidan ya dame su da zuwa, Mama ce ta kira Maheera a waya,bayan sun gaisa tace Maheera nifa yaron nan da yake ta mana hidima ya kamata ace idan soyayya kuke kin fitar da shi tunda yana da aikin yi,kuma yana da hankali ni na yaba da shi gaskiya,indai kin san soyayya kuke yi banga amfanin zaman haka ba,Maheera tace to ni dai mutunci muke yi da shi Mama,ban tabbatar da so na yake ba.
Mama tace shike nan tunda haka kika ce amma ni bazan so ace yana kashe mana kudi a haka ba gaskiya kawai kisan yanda zaki ko ki dakatar da shi ko ki tsaida shi a mijin aure kawai,Maheera tace to,Mama tana kashe waya sai ga Sohail yayi parking motarsa sanye yake cikin sky shadda ya zuba kyau,gidan ya shiga kai tsaye,Mama ta amsa sallamarsa tace Sohail kaine kazo? Sohail ya sosa gashinsa daga bakin kofa yaki shiga kuma yana daga tsaye ya leko da kansa yace Mama Ina yini? Baza ka shigo ba kuma yau? Ai ka zama dan gida,Sohail yace kunyarki nake ji kunyar surukai nake yi,Ammar yayi dariya kamar me,Yace dan Allah ka shigo? Sohail yace wallahi Allah bazan shugo ba yau kullum sai nazo na shigo, nazo ina raina sirikata,Mama dariya ta kamata,tace yau naji shashan yaro kai kuwa kalau kake?
Sohail yace ki fadawa Maheera Mama ta dawo gida nayi nayi taki ta dawo ai ba mutunci bane ta zauna cikinmu,gwara zayna ita tana da miji,Amma mu maza mu hudu ne a gidan ita budurwa ta hakura da aikin nan zan mata komai ni kadai kudina ya isa,amma taki sai Iyayi take min wani ita ai kaza kaza ya gwada yanda Maheera take magana,Mama tana daga palo yana daga bakin gate a haka suke zancen,Mama tace to ka turo iyayenka indai sonta kake suje dangin ubanta a nema maka aurenta na gaji da wannan soyayyar in ka tabbatar sonta kake kayi magana,Sohail yace zan dai tabbatar, zan tafi,yau Mama bazan baki kudi ba Ammar zan bawa,Mama tace to ai abin naka yayi yawa ni kyautar ma taka ta ishe ni,Sohail yaji dadi ya kira Ammar ya bashi kudi ya juya ya tafi yana murna yace yawwa dama nace Mama sai ta shiga uku da kudi gashi tace kyautar har ta isheta,sai nan gaba ma, ya shiga motarsa ya tafi.
Shi da Sahil kaya iri daya yake musu komai iri daya,kasancewar ma basu saba rike kudi ba sai suyi ta shawarar me zasu yi da kudin.
Washe gari Sohail ya kwanta ya bawa Sahil Amt dinsa da key din mota yace kaje ka kai Maheera shopping duk abinda take so ta siya,Sahil yace ka isa ka aikeni wato kayi kudi ni zaka aika ko? Kaje ka dauke ta ka kaita ni karka dameni tunanin Islaha nake yi na kasa dainawa,ban san a halin da take ciki ba,nayi kuskure,Sohail yace bani naje na kaita marar mutunci akan nace zan huta ka kaita duk kudin ba mu dai nake nemowa ba,Sahil yace jeka dai bazan je ba Islaha ta tafi ita yarinyar nan Allah bai yita da yar karamar sanwa ba,Duwunta kadai tallaja guda ne inji larabawa suka ce Tallaja,aba ba kadan ba yanzu ta kama hanya ta tafi duk wanda ya ganta ya kenan,Sohail yace Allah ya kiyaye kar tayi aure ma,Wanda ya sameta kuwa zai sha kallo,Sahil ransa ya baci yace bani key din naje na kai Maheera din ina dan dubawa gari ko zan dace na ganta.
Ba musu ya bashi key din ya fita.
Ibrahim kuwa tracking aka dinga masa yana biyan kudi sai da aka gano inda take har gidan da take,ya cika da farin ciki washe gari a .mota ya tafi ma da kansa sabo da shiga kauyen,ya dinga sharara tafiya yana bin location har garin da Islaha take.
400 ne 1&2 gaba daya
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
08061929616
[7/17, 3:17 PM] Asmabaffa: 🪸MUMMUNAR DABI'A 🪸
31-35
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA 'YATA TASNIM
Page naki ne
Bestynbeelat
Ibrahim yana tafiya a motarsa yace chaiiii wannan kauye haka wanne iri ne,dama har yanzu da irin wannan kauyukan a kasar nan,wannan kauye kaddara ce ta kawo ni ace kamar ni Ibrahim ina son yar wannan garin zuciyata baki kyauta min ba, 'yar wannan garin kamar ni za ace ina son yar nan kauyen Allah ya kiyaye ba mayu bane ma duk tabi ta lashe mana kurwa sai dai aga muna ramewa a rasa dalili.
Amsa ya bawa kansa yace ko ma mayyar ce haka zan aura duk su Sahil ta lashe min su.
Wasu yara suna ta faman wasa da kasa Ibrahim yana dan tsayawa kusa da yaran da niyyar tambayar su suka watse gaba daya da gudu suna cewa barayi barayi ne...sabo da sunga mota, a kauyen ana musu huduba in sunga mota su gudu barayi ne,Ibrahim ya dinga mamaki yana daga cikin mota.
Abdulrazaqu ne ya dawo daga gona da ganyen zogale da yawan gaske zai kai gida,Ibrahim ya fito daga mota tare da yi masa sallama,Hannu Ibrahim ya mika masa,Abdulrazaqu yaki bayarwa yace kawai na baka hannu mu bace tare mu gaisa daga baya baya.
Ibrahim yayi murmushi shaddarsa tana sheki tana daukan ido arsh ga jiki ya ji hutu dole Abdulrazaqu su firgita,Ibrahim yace dan Allah gidan su Islaha nake nema, Abdulrazaqu yace yayanta ne ni ma da kake gani na,Amma kai na ganka baki bakwa kama,gaskiya da kamarka tayi sai dai a auri Islaha a garin nan.