Sashe 27
Mumnunar Dabia Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Islaha sai da ta gaji ta fito,Lalai ta fisgo hannunta ta zuba mata rankwashi dan ubanki kije yar iska marar mutunci,ta jawo Islaha har gaban motar Ibrahim inda yake tsaye yana latsa waya.
Islaha tace na fada maka gaskiya kaki ji na fada maka ka kyale ni wallahi asarar kudinka kake ji,Ibrahim yace Baffa Ghali yace ya bani,Akan Sahil kike wannan shirmen ai na fada musu komai na su Sahil din da kike hauka a kansa ya ja tsaki ya shiga mota yace karki sa na aureki ta karfi gwara ma ki yarda ta salama.
Juyawa tayi ta tafi abinta,yaja mota ya wuce,tana shiga gidan Abdulrazaqu harda kifawa Islaha mari shegiya yar iska ina ji kika ce bakya sonsa wallahi sai kin aure shi,Islaha kumatunta suka tasa suka yi jajir, tana dagowa ta shammace shi ba zato ta yarfawa Abdulrazaqu mari itama tace ka isa ka mareni ba abinda na maka bazan aure shi ba, Abdulrazaqu dafe kumatu yayi yace ni kika iya mari? Ya jawo bulala Lalai ce ta rike shi tace kyaleta a hankali ake bi zata so shi ne sai a hankali.
Islaha tace ka dakeni ka gani wlh yanzu sai na kunna wayata na kira Sahil duk sai ya tashi garin nan Aljanune da shi da kun sani wlh,Lalai tace ta tabbata tana tafa hannaye Ibrahima baiyi karya ba ashe kuwa Mahaukacin ne kike so,Islaha daki ta shiga ta barsu nan suna ta surutunsu, kwanciya tayi ta fashe da kuka tace ai koma mene kaine ka jawo Sahil mutumin banza dan iska,ta dinga zagin Sahil,tunawa tayi aljanu suna fada musu abu kar su fada masa,tace dan kirki ne Sahil ga hankali,yana da mutunci,yaro na gari da shi.
Lalai da dare ta koma gidan Malamin ya sake buga kasa yace na fada bata ci ba,ta fiku wayo naman boyewa tayi ta jefar daga baya,Lalai tace to yanzu ya kenan? Wani garin magani ya bata yace bari mu bullo mata ta nan idan tana bacci ki barbada mata maganin a jikinta,sai tana bacci amma,Lalai ta karbo ta dawo tana zuwa ta duba daki babu Islaha babu dalilinta,ta duba ko ina na gidan bata nan,makwafta ta shiga da gidajen yan uwa duk bata nan,kuma babu jakar kayanta,Lalai wajen masu machine na haya taje ta tambaya ko sun ganta,wani a ciki yace yanzu na dawo nine na kaita tasha can ta cikin birni inda ake shiga motar Lagos.
Lalai tace gidan Auntyn zata koma da sauki ai zamu kira a waya muji idan tana can sai mu tura Ibrahim can sannan har maganin ma zai kai gareta sai ta soshi.
Islaha kuwa tana zuwa mota ta cika ta shige zuwa lagos sabo da a garin tafi sanin mutane da yawa zata samu wajen zama ko aikin yi.
Ibrahim haushin Islaha taki sonshi gani yake kamar Maheera ce take zigata a tunaninsa suna waya dole a boye,sai ya kara tsanar Maheera ya uzura mata,ita kanta Maheera din sonta yake ita ya fara so amma jarabar Sohail tafi karfinsa,yaga Sohail ya zurfafa bashi da mutunci kuma akan Maheera zai iya batawa da kowa,Kawai sai ya dakko wata mace dattijuwa Igbo me suna Madam Oge ya kawota a sabuwar me aikinsu,Maheera ya samu a bedroom ya shiga kai tsaye yace mun sallame ki a aiki ki tattara ki koma gidan ubanki munafuka,mun dakko kwararriya,sannan Zayna ma da kike gani gobe zata koma kano wlh kika ki tafiya sai na lalataki,gwara ma ki tafi tun muna sheda juna.
Maheera ta kalle shi tace an fada maka dan ku nake zaune? Akwai dalilin zamana kuma yanzu ma ni nafi karfin nayi muku aiki Sohail yayi kudi tun yaushe ma yace na daina nice nace zan yi amma badan shi ba zan zauna, kuma dama dan shi nake yi sabo da ina kai masa Office kula nake da abina kai kuwa sai walagigi kuma bazan so ka ba Islaha ma tafi karfinka,har abada baza ka samu kamar mu ba kalle ni kalli Islaha ta juya a gabansa tace kaga komai yaji to sai Sohail da Sahil,a hakan su muke so ba ku ba.
Ibrahim yace har kudi ne da Sohail din? Nawa ya tara? Har yaushe ya fara aikin? Sabo da an bashi yar mota da bata fi ta aiken cefane ba,sai gida irin na gwauraye,kudin kuma nawa ne? Kudin cefanen wani ne a rana daya,Maheera tace ae a hakan dai kake son yan matansu kuma kwalele sai ma kaga anyi biki.
Ibrahim yayi murmushin takaici yace aje a haifo dolaye masu suffar yan ruwa, maza tun daga ranar da zaki samu cikinsa laulayinki shine Zana Zero kin dinga zana zero kenan har ki haihu.
Inshaallah matarka ce zata zana kuma sai naga dama zan tafi yanzu ma sai na kai masa abinci,Tsaki yaja ya juya yace ana korar ku kuna likewa ban taba ganin talakawa irinku ba.
Maheera ta dade bata kai binci Office ba sai yau ta shirya girki iri iri ta shirya abinta taci kwalliya cikin abayar da Sohail ya siya mata wata pink Egyptian tayi kyau tana kamshi ta fito dauke da abincin a katuwar wledoji har biyu,Adnan ta wuce a compound yana hutawa ya harde yana danna waya yana kallo ta fice,ya bita da kallo shi kanshi Maheera tana tafiya da imaninsa,ko baka so sai ka kalleta komai nata dagwas daidai da ita.
Juyowa tayi ta kama Adnan yana kallonta da sauri ya dauke kansa,Maheera ta juya tayi tafiyarta,tana zuwa building din tun kafin ta fito a taxi ta kira Sohail a waya ya fito,fitowa yayi sanye da gajeren wando da tshirts maroon,hannayensa a aljihu ya fito yana murmushi.
Yace Sweet yau ma baza ki shigo ba? Sunan ya mata dadi tace me kace? baya ya juya yace nima na manta,tace to juyo mana,ya juyo yace kunyarki nake ji yau,yau ma baza ki shigo ba? Kai ta daga masa tana murmushi,kallonsa tayi tace ina kayan da ka fito da su ai ba wannan bane,yace aiki ne yayi yawa na cire dama wannan suna mota ai,fuskarsa ya kawo jikinta yana shinshinawa yace ya naji turare? me taxi ya gama shanyewa bazan ji ba sai da aka gama jinsa a duniya zaki wani zo nan,Dariya Maheera tayi tace kai malam Sohail,harararta yayi yace kinga ta inda muke fada dake ki dinga fada min malam sai kace wani tsoho ya furta da shagwaba,dariya ta sake yi tace to na daina.
Yau banyi aiki ba babu abinda na iya na manta aikin Office din,haka aka kyaleni zaman kashe wando nake yi,ai Alhaji Saminu ya sani baida damuwa,bazai damu ba,Ya damu mana ina ruwana ni cewar Sohail,Maheera tace wai Sohail idan anyi aure me akeyi ne da kace zaka aureni? dariya yayi yace nima ban sani ba ai kece zaki fada min shi yasa zan aureki tunda kin fini sani,Maheera tace ato nidai nasan baka san komai ba yanzu haka zamu yi auren? tunda ke kin sani ai ba damuwa ya furta yana gyara mata mayafinta,yace tafi gida to kawo abincin an gode miki,idan ka tashi daga aiki kazo ka kaini gida yau zan koma gidanmu,Sohail yace kin hakura da aikin? tace ae na hakura gwara muyi auren kawai,amma Sahil fa shi auren? Sohail yace zaiyi mana shima kika sani ma ko yazo ya fini samun kudin,Karki damu ko ma mene ai komai nawa nasa ne Accnt dinmu duka kowa yana iya amfani da na kowa duk abinda yaga dama zai iya yi nima haka,nafi so muyi auren tare da shi amma shi yace ta Islaha yake yi yanzu inda zai ganta yake tunani.
Maheera tace kai ka tabbata so na kake a matsayin matar aure? Sahil yace a'a kinki nake yi, Karki dameni,to kace you love me bazan fada ba na gaji kullum sai nace I love you ni na gaji i hate you zance,Dariya tayi tace anya Sohail ba lafiya kake samu ba? Watarana fa magana kake fada min ko?
Sohail yace kanki ake ji dai, wannan kayan fa?ya tambaya.
tace Kai ne ka siya min ko ka manta?
Sohail yace shi sam ba shi ya siya ba,sai idan wani ne ya siya miki kike min karya,Maheera baki ta bude tace kai fa ka siya min wallahi amma kace ba kai bane,to yaushe na siya? kawai ki dinga fakewa sabo da ina da dan kudi komai na gani a jikinki sai kice nine na siya miki,Maheera ta zaro ido tace to a tambayi Sahil ai yana wajen ka bani,ai ba a karya a gabanmu to ki sani Sahil yana Office dina yanzu haka tare muka zo da shi, Maheera tace a kira shi din.
Wayarsa ya dauka ya kira Sahil ya fito,ya kalli Maheera yace ai ban gane ki ba ashe kece kinyi kyau da yawa ne,Sohail yace kaima ka fada wai nine na siya mata kayan nan wai kana wajen ma,Sahil ya karewa kayan kallo yace a'a Maheera kawai dai ki fada masa gaskiya idan kece ma kika siya ai normal ne na mene zaki kala masa sharri kice shine ya siya miki kaya,Maheera ta tsaya kamar gunki baki bude tace Allah ya kyauta ta ajiye abincin ta juya zata tafi Sohail ya fisgo hannunta a ina kika samu rigar? Amana ta zaki ci? ka siya min abu kazo kana masifa kai ba kai bane me zan maka,ko kaga ina kula wani,sannan bani da iko kaga abu a wajena sai kace lallai wani ne ya bani ai,sabo da kaga mu bamu da kudi shine zaka dinga min haka.
Islaha tace na fada maka gaskiya kaki ji na fada maka ka kyale ni wallahi asarar kudinka kake ji,Ibrahim yace Baffa Ghali yace ya bani,Akan Sahil kike wannan shirmen ai na fada musu komai na su Sahil din da kike hauka a kansa ya ja tsaki ya shiga mota yace karki sa na aureki ta karfi gwara ma ki yarda ta salama.
Juyawa tayi ta tafi abinta,yaja mota ya wuce,tana shiga gidan Abdulrazaqu harda kifawa Islaha mari shegiya yar iska ina ji kika ce bakya sonsa wallahi sai kin aure shi,Islaha kumatunta suka tasa suka yi jajir, tana dagowa ta shammace shi ba zato ta yarfawa Abdulrazaqu mari itama tace ka isa ka mareni ba abinda na maka bazan aure shi ba, Abdulrazaqu dafe kumatu yayi yace ni kika iya mari? Ya jawo bulala Lalai ce ta rike shi tace kyaleta a hankali ake bi zata so shi ne sai a hankali.
Islaha tace ka dakeni ka gani wlh yanzu sai na kunna wayata na kira Sahil duk sai ya tashi garin nan Aljanune da shi da kun sani wlh,Lalai tace ta tabbata tana tafa hannaye Ibrahima baiyi karya ba ashe kuwa Mahaukacin ne kike so,Islaha daki ta shiga ta barsu nan suna ta surutunsu, kwanciya tayi ta fashe da kuka tace ai koma mene kaine ka jawo Sahil mutumin banza dan iska,ta dinga zagin Sahil,tunawa tayi aljanu suna fada musu abu kar su fada masa,tace dan kirki ne Sahil ga hankali,yana da mutunci,yaro na gari da shi.
Lalai da dare ta koma gidan Malamin ya sake buga kasa yace na fada bata ci ba,ta fiku wayo naman boyewa tayi ta jefar daga baya,Lalai tace to yanzu ya kenan? Wani garin magani ya bata yace bari mu bullo mata ta nan idan tana bacci ki barbada mata maganin a jikinta,sai tana bacci amma,Lalai ta karbo ta dawo tana zuwa ta duba daki babu Islaha babu dalilinta,ta duba ko ina na gidan bata nan,makwafta ta shiga da gidajen yan uwa duk bata nan,kuma babu jakar kayanta,Lalai wajen masu machine na haya taje ta tambaya ko sun ganta,wani a ciki yace yanzu na dawo nine na kaita tasha can ta cikin birni inda ake shiga motar Lagos.
Lalai tace gidan Auntyn zata koma da sauki ai zamu kira a waya muji idan tana can sai mu tura Ibrahim can sannan har maganin ma zai kai gareta sai ta soshi.
Islaha kuwa tana zuwa mota ta cika ta shige zuwa lagos sabo da a garin tafi sanin mutane da yawa zata samu wajen zama ko aikin yi.
Ibrahim haushin Islaha taki sonshi gani yake kamar Maheera ce take zigata a tunaninsa suna waya dole a boye,sai ya kara tsanar Maheera ya uzura mata,ita kanta Maheera din sonta yake ita ya fara so amma jarabar Sohail tafi karfinsa,yaga Sohail ya zurfafa bashi da mutunci kuma akan Maheera zai iya batawa da kowa,Kawai sai ya dakko wata mace dattijuwa Igbo me suna Madam Oge ya kawota a sabuwar me aikinsu,Maheera ya samu a bedroom ya shiga kai tsaye yace mun sallame ki a aiki ki tattara ki koma gidan ubanki munafuka,mun dakko kwararriya,sannan Zayna ma da kike gani gobe zata koma kano wlh kika ki tafiya sai na lalataki,gwara ma ki tafi tun muna sheda juna.
Maheera ta kalle shi tace an fada maka dan ku nake zaune? Akwai dalilin zamana kuma yanzu ma ni nafi karfin nayi muku aiki Sohail yayi kudi tun yaushe ma yace na daina nice nace zan yi amma badan shi ba zan zauna, kuma dama dan shi nake yi sabo da ina kai masa Office kula nake da abina kai kuwa sai walagigi kuma bazan so ka ba Islaha ma tafi karfinka,har abada baza ka samu kamar mu ba kalle ni kalli Islaha ta juya a gabansa tace kaga komai yaji to sai Sohail da Sahil,a hakan su muke so ba ku ba.
Ibrahim yace har kudi ne da Sohail din? Nawa ya tara? Har yaushe ya fara aikin? Sabo da an bashi yar mota da bata fi ta aiken cefane ba,sai gida irin na gwauraye,kudin kuma nawa ne? Kudin cefanen wani ne a rana daya,Maheera tace ae a hakan dai kake son yan matansu kuma kwalele sai ma kaga anyi biki.
Ibrahim yayi murmushin takaici yace aje a haifo dolaye masu suffar yan ruwa, maza tun daga ranar da zaki samu cikinsa laulayinki shine Zana Zero kin dinga zana zero kenan har ki haihu.
Inshaallah matarka ce zata zana kuma sai naga dama zan tafi yanzu ma sai na kai masa abinci,Tsaki yaja ya juya yace ana korar ku kuna likewa ban taba ganin talakawa irinku ba.
Maheera ta dade bata kai binci Office ba sai yau ta shirya girki iri iri ta shirya abinta taci kwalliya cikin abayar da Sohail ya siya mata wata pink Egyptian tayi kyau tana kamshi ta fito dauke da abincin a katuwar wledoji har biyu,Adnan ta wuce a compound yana hutawa ya harde yana danna waya yana kallo ta fice,ya bita da kallo shi kanshi Maheera tana tafiya da imaninsa,ko baka so sai ka kalleta komai nata dagwas daidai da ita.
Juyowa tayi ta kama Adnan yana kallonta da sauri ya dauke kansa,Maheera ta juya tayi tafiyarta,tana zuwa building din tun kafin ta fito a taxi ta kira Sohail a waya ya fito,fitowa yayi sanye da gajeren wando da tshirts maroon,hannayensa a aljihu ya fito yana murmushi.
Yace Sweet yau ma baza ki shigo ba? Sunan ya mata dadi tace me kace? baya ya juya yace nima na manta,tace to juyo mana,ya juyo yace kunyarki nake ji yau,yau ma baza ki shigo ba? Kai ta daga masa tana murmushi,kallonsa tayi tace ina kayan da ka fito da su ai ba wannan bane,yace aiki ne yayi yawa na cire dama wannan suna mota ai,fuskarsa ya kawo jikinta yana shinshinawa yace ya naji turare? me taxi ya gama shanyewa bazan ji ba sai da aka gama jinsa a duniya zaki wani zo nan,Dariya Maheera tayi tace kai malam Sohail,harararta yayi yace kinga ta inda muke fada dake ki dinga fada min malam sai kace wani tsoho ya furta da shagwaba,dariya ta sake yi tace to na daina.
Yau banyi aiki ba babu abinda na iya na manta aikin Office din,haka aka kyaleni zaman kashe wando nake yi,ai Alhaji Saminu ya sani baida damuwa,bazai damu ba,Ya damu mana ina ruwana ni cewar Sohail,Maheera tace wai Sohail idan anyi aure me akeyi ne da kace zaka aureni? dariya yayi yace nima ban sani ba ai kece zaki fada min shi yasa zan aureki tunda kin fini sani,Maheera tace ato nidai nasan baka san komai ba yanzu haka zamu yi auren? tunda ke kin sani ai ba damuwa ya furta yana gyara mata mayafinta,yace tafi gida to kawo abincin an gode miki,idan ka tashi daga aiki kazo ka kaini gida yau zan koma gidanmu,Sohail yace kin hakura da aikin? tace ae na hakura gwara muyi auren kawai,amma Sahil fa shi auren? Sohail yace zaiyi mana shima kika sani ma ko yazo ya fini samun kudin,Karki damu ko ma mene ai komai nawa nasa ne Accnt dinmu duka kowa yana iya amfani da na kowa duk abinda yaga dama zai iya yi nima haka,nafi so muyi auren tare da shi amma shi yace ta Islaha yake yi yanzu inda zai ganta yake tunani.
Maheera tace kai ka tabbata so na kake a matsayin matar aure? Sahil yace a'a kinki nake yi, Karki dameni,to kace you love me bazan fada ba na gaji kullum sai nace I love you ni na gaji i hate you zance,Dariya tayi tace anya Sohail ba lafiya kake samu ba? Watarana fa magana kake fada min ko?
Sohail yace kanki ake ji dai, wannan kayan fa?ya tambaya.
tace Kai ne ka siya min ko ka manta?
Sohail yace shi sam ba shi ya siya ba,sai idan wani ne ya siya miki kike min karya,Maheera baki ta bude tace kai fa ka siya min wallahi amma kace ba kai bane,to yaushe na siya? kawai ki dinga fakewa sabo da ina da dan kudi komai na gani a jikinki sai kice nine na siya miki,Maheera ta zaro ido tace to a tambayi Sahil ai yana wajen ka bani,ai ba a karya a gabanmu to ki sani Sahil yana Office dina yanzu haka tare muka zo da shi, Maheera tace a kira shi din.
Wayarsa ya dauka ya kira Sahil ya fito,ya kalli Maheera yace ai ban gane ki ba ashe kece kinyi kyau da yawa ne,Sohail yace kaima ka fada wai nine na siya mata kayan nan wai kana wajen ma,Sahil ya karewa kayan kallo yace a'a Maheera kawai dai ki fada masa gaskiya idan kece ma kika siya ai normal ne na mene zaki kala masa sharri kice shine ya siya miki kaya,Maheera ta tsaya kamar gunki baki bude tace Allah ya kyauta ta ajiye abincin ta juya zata tafi Sohail ya fisgo hannunta a ina kika samu rigar? Amana ta zaki ci? ka siya min abu kazo kana masifa kai ba kai bane me zan maka,ko kaga ina kula wani,sannan bani da iko kaga abu a wajena sai kace lallai wani ne ya bani ai,sabo da kaga mu bamu da kudi shine zaka dinga min haka.