Sashe 7
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Miqewa tayi tsaye tana takawa ahankali tace'"
A duniya Babu Abinda Modibbo da zabeera suka tsana irin cin Amana da zubarda mutunci,
Zansa su tsanesa tsana mafi Muni wadda zatasa sunansa yafita daga cikin zabeera bama zabeera kawaiba duk duniya ma saisunji yafita ransu sundaina ganin mutuncinsa.
Murmushin mamaki haj Maryam tasaki tana cewa'"
Wane laifi?
Wane cin Amana Kuma???
Laifin ciki
Da laifin zubarda mutunci ta hanyar aikata 6anna.
Wani murmushin haj Maryam tasaki tana cewa'"
To waye yayiwa cikin ni ki fahimtar Dani yanda zangane.
Baiyiwa kowa cikiba Amma kudi zasusa ace yayi cikin.
Aisha kina tunanin akwai Wanda kudi zasusa tace MD yamata ciki karki manta MD mutuminda kowa ke mutuntawane wannan maganar bamai karbuwa bace mu canza shawara.
Maryam kudi duk inda kike tunanin su sun wuce Nan,
Akwai mutane birjik a duniyar Nan dazasuyi aikin komai sbd kudi musamman kudi irin wainda zan zubar akan wannan aikin.
##Mamuh##
#ZAFAFABIYAR##
[3/10, 9:05 PM] Zafafa: *_MIN QALB 6_*
Wani 'dan murmushin mamaki haj Maryam tasaki tana miqewa tsaye bayan ta ajiye qaramin pillow din kujera data dauka ta Dora a cinyarta bayan zamanta,ta tsaya gaban umme din ta kelleta tanason Bata qarfin gwiwa da Abinda take Shirin yi tace'
Aisha Idan har wannan mafitar kike tunani zata bullar damu ga Abinda mukeso to haqiqa Ina taredake ako wane mataki dazamubi Wanda zai kaimu ga nasa,
Saidai Abu daya anan shine abin dubawar,shi Mahmud din tayaya zai zauna yana kallo ya karbi wannan false accusations din Wanda zaiyi tarnishing image dinsa a idon duniya.
Kallon haj Maryam umme tayi tareda sakin murmushin farko a ranar ta yau tace'"
Mune zamuji Masa ciwo Kuma mune zamu zuba Masa gishiri a ciwon Kuma mune zamu hanasa sosawa,
Abinda kenan wato shine Kinga Maryam narigada nasan weakness din MAHMOUD wato duk duniya rauninsa biyu ne wato mahaifinsa da Khalil,
As long as Modibbo zai zuciya akan wannan alamarin to tabbas MAHMOUD yagama yawo sbd duk wani cigabansa rushewa zaiyi.
To wani hanzari ba gudu ba ta Ina zamu Fara wannan Shirin?
Ma'ana ta Ina zamu Fara neman me wannan aikin? musamman fa Kinga aikine me tsananin hadari sbd 6atawa mutum kamar MAHMOUD suna a duniyarnan babban risk ne ataqaice ma kamar mutuwace kake kirawa rayuwarka sbd kamar yanda yake dinnan a natse zuciyarsa a bushe take,
Duk Wanda zaiyi Mana wannan aikin dole Muna buqatar Wanda zuciyarsa tagama mutuwa akan kudi.
Karuwa,,,,,,
Mene??? umme tafada da 'dan sauri tana kallon haj Maryam din sbd qyamar ma sunanda tafada.
Yes karuwa nace sbd karuwace kawai zata iyayin komai akan kudi,
Ita kadaice zata iya wasa da mutuwa akan kudin sbd sunanta matacciya daga lokacinda wannan alamarin ya lalace.
Dafe goshi umme tayi tana cewa'"
Maryam daina fadar sunan karuwa acikin zabeera sbd fadar sunanta kawai babban laifine a cikin ahalin Nan,
Kawo karuwa acikin zabeera shine laifi mafi Muni dazamuyi Wanda yafi Abinda muke Shirin aikatawa.
Aisha Idan har zamu iya qetare duk wata iyaka mu aikata irin wannan abin to inaga kawo karuwa ba komai bane,
Wannan zancen ma bai kamataba munayinsa acikin zabeera ki shirya gobe muje gyaran qafa zamu tattauna acan kafin Nan kin yanke shawara.
Ficewa tayi tana ayyanawa aranta dole Khalil yazama zabeera na hudu sbd 'yarta nuratu da ita su samu kyakkyawar gaba me kyau.
Umme kuwa kasa zama tayi palon ta wuce dakinta tana dafe kanta dake sarawa sbd damuwar data sawa kanta ga mafita na neman gagararta
Duk abinta bazata iya kawo karuwa ba a zabeera sbd sanin tsananin alada da Matsin dokoki irin nasu Wanda sune asalin zabeera da Abinda yasa suka fita dabam acikin mutane,
Familyn ZABEERA family ne dasukeda wani irin tsatsauran raayi da dokoki Wanda suka zame musu tamkar addini,
Basa auren bare,basa zama da bare,basa barin 'yayansu Mata suyi karatun jamiaa a qasar Niger
ia saidai qasashen qetare na laraba sbd karsu barsu anan kowa yagama sanin 'yayansu wainda suke tamkar suna musu kulle ne sbd ko muamala basa barin yayansu suyi da mutane sosai,
Asalinsu Hausa Fulani ne saidai yanayinsu yasa ake musu kallon Fulani sbd yawancinsu farare ne masu 'yar doguwar fuska kalar Fulani,
Sarauta tasa dokokinsu da tsaurin raayinsu yin yawa saidai Kuma babban Abinda yasa suke buka mulki da iko shine Babu wani Dan ahalin daya taba karya doka ko qetareta,
Suna tsananin tsoro da bin umarnin manyansu musamman ZABEERA na daya acikin 'dakinsu asalin dahir zabeeran farko MUHAMMAD USMAN ZABEERA wanda suke Kira da ANDI,
Andi shine mahaifinsu Modibbo mahaifinsu MAHMOUD Wanda yake amatsayin zabeera na biyu Wanda yayi shekaru akai kafin yayi murabus ya sauka yabaro asalin zabeera dake cikin babban birninsu ya barwa qaninsa mulkin Wanda shine amatsayin zabeera na yanxu Kuma shine zabeera na uku Wanda ayanzu ne zaayi na hudu.
Andi shine shugaba mafi tsanani da duk zabeera ake tsoro ake Kuma gudun bacin ransa dagashi dai Modibbo daya kusan zartashi fiyeda komaima na tsananin zafi da dokoki,
Babu wani abu magi qyama agurinsu irin cin Amana da Abinda zai taba martabar ahalin,
Duk babban attajiri tareda manyan Yan siyasa abokanan hurdar familyn ZABEERA ne shiyasa ake matuqar giramamasu da mutuntasu,
Kaf familyn Babu wani sakewa atsakanin iyaye da 'yaya sai bin doka da oda sbd Sam basa Wasa ko sakewa 'yayansu shiyasa 'yayansu ke tsananin shakkar manyansu Dan kaf familyn Babu wani 'da dazaice yataba ganin dariyar manyansu iyaye maza saidai iyayensu Mata,
Modibbo keda Mata uku kowacce tanada Yara hudu Mata Banda mahaifiyar MAHMOUD wadda keda shi shikadai ta Haifa ta rasu tun yanada shekaru bakwai a duniya sai umme datake da Khalil bayan 'yaya Mata hudu,
Umme itace tafi kowacce mace zuba iko da Isa agurin Modibbo sbd zamanta uwargida itace Kuma uwar manyan 'yayansa da duk sunyi aure kusanma wasunsu sunkusa aurarwa Suma.
Umme Bata qaunar 'dan daba nataba saidai Kuma bazata iya cutatar dashiba 'yayanta su kadaine 'yayanta bayansu ba ruwanta da 'dan kowa Koda kuwa zataga masifa ta tunkarosa ne,
MAHMOUD shikadaine yataso a cikin iyalan Modibbo baida mahaifiya,
Yataso ne acikin wani irin kadaici ya rayu acikin kadaicin,
Tun Yana yaro baida Wanda yataba janza ajiki harya girma,
Shi kadai yake komai nasa na rayuwarsa iyakacinsa da mahaifinsa gaisuwa da bin umarnin baitaba jansa ya tambayesa Yaya rayuwarsa take tafiyaba tunda mahaifiyarsa ta rasu bama shi kadaiba kaf duniya baida Wanda yataba jansa ajiki yaji ya yake ba,
Baida kowa aganinsa,
Baitaba shiga cikin 'yan uwansa ba sbd basayi dashi,
Shi kadai yake kwana,
Shi kadai take tashi,
Ahaka yayi rayuwa ahaka harya girma,
Da kansa ya koyi faduwa da yanda zai tashi kansa,
Da kansa yasan yayiwa kansa fada ya tsaya ya nemi ilimi dan yin rayuwa dashi,
KHALIL shikadaine 'dan uwansa dayake dashi Wanda yake tsananin qaunarsa duk da yanda umme ke hanasa muamala dashi saidai Sam qaunarsa Khalil ke Masa Babu Mai iya kwabarsa akan shifa alamuransa,
Khalil na tsananin kaunarsa fiyeda wainda suke daki 'daya Wanda kowa yasan da hakan shiyasa tare sukai karatunsu tun primary har secondary saidai kasancewar Khalil din ba lafiyayye bane asthmatic ne Kuma irin chronic din Nan shiyasa daga secondary suka rabe MAHMOUD Modibbo ya turasa Sudan karatu shikuma umme taqi yarda yaje koina.
A Sudan yaqara samun cikakkiyar rayuwar kadaici Wanda ta hade da rayuwar kadaicin daya baro sai hakan yazame Masa wata sababbiyar dabia wadda yazama rayuwarsa,
Baya fira sbd baida abokan fira,
Yayi gwagwarmayar karatun degree a Sudan na tsawon shekaru shikadai batareda yazo gida ba kokuma wani daga gidan yazo gurinsa,
Babu wani Wanda yataba kiransa yajisa tsawon shekarun bayan khalil sai Modibbo Wanda shine yake kiransa badai shi yakirasaba,
Baitaba damuwa da kadaicin rayuwarsaba da baida kowa sbd ahaka yataso
Hakan shiya kashe duk wani walwala ko muamalarsa da mutane sai kadaici yafi Masa Dadi da nutsuwa fiyeda komai,
Bayasan hayaniya ko shiga jamaa sosai sbd yafi samun nutsuwa a inda kadaici yake.,
Ahaka rayuwarsa ta nitsa inda yasamu nasarori bayan cikakkiyar gwagwarmayar rayuwa dayayi a cikin neman ilimi me zurfi,
Gwagwarmayarsa tazo da nasarori da dama wanda yasa yayi fice cikin manyan mutane da qusoshin qasa,
Zamtowarsa wani qusan Shima sai sunansa yaqarawa zabeera family suna da martaba sosai,
Ya mallaki abubuwan arziki da dama wanda kaf zabeera yanzu Babu abokin karawarsa idan ba Modibbo ko Andi ba wainda sukafi kowa dukiya,
Nasararsa tasa yanzu kusan kowa dangi binsa yakeyi saidai kasancewar bai Saba da a jasa ajikiba yasa baya sakewa da kowa ataqaicema baya iya rayuwa cikin mutane yafison zamansa a Sudan inda acan nasarorinsa suka Fara acan yafi samun nutsuwa idan ya kadaice abinsa
Yana daukar lokaci baidawoba Dan yanafin shekara wani lokacin kafin yazo Wanda duk zuwansa sbd Khalil ne kawai yake zuwa sai Modibbo Wanda yake matuqar giramamawa fiyeda komai arayuwarsa,
Ta bangaren 'yan uwansa kuwa sosai yake sake musu kudi duk da Babu wani sabo ko sakewa a tsakani Amma yakan Basu duk wani abu musamman umme dayake ganin qimarta sbd Khalil batareda yaduba yanda yataso ba sbd idan yace yaduba yanda yataso to zaitsani kowa arayuwarsa.
A duniya Babu Abinda Modibbo da zabeera suka tsana irin cin Amana da zubarda mutunci,
Zansa su tsanesa tsana mafi Muni wadda zatasa sunansa yafita daga cikin zabeera bama zabeera kawaiba duk duniya ma saisunji yafita ransu sundaina ganin mutuncinsa.
Murmushin mamaki haj Maryam tasaki tana cewa'"
Wane laifi?
Wane cin Amana Kuma???
Laifin ciki
Da laifin zubarda mutunci ta hanyar aikata 6anna.
Wani murmushin haj Maryam tasaki tana cewa'"
To waye yayiwa cikin ni ki fahimtar Dani yanda zangane.
Baiyiwa kowa cikiba Amma kudi zasusa ace yayi cikin.
Aisha kina tunanin akwai Wanda kudi zasusa tace MD yamata ciki karki manta MD mutuminda kowa ke mutuntawane wannan maganar bamai karbuwa bace mu canza shawara.
Maryam kudi duk inda kike tunanin su sun wuce Nan,
Akwai mutane birjik a duniyar Nan dazasuyi aikin komai sbd kudi musamman kudi irin wainda zan zubar akan wannan aikin.
##Mamuh##
#ZAFAFABIYAR##
[3/10, 9:05 PM] Zafafa: *_MIN QALB 6_*
Wani 'dan murmushin mamaki haj Maryam tasaki tana miqewa tsaye bayan ta ajiye qaramin pillow din kujera data dauka ta Dora a cinyarta bayan zamanta,ta tsaya gaban umme din ta kelleta tanason Bata qarfin gwiwa da Abinda take Shirin yi tace'
Aisha Idan har wannan mafitar kike tunani zata bullar damu ga Abinda mukeso to haqiqa Ina taredake ako wane mataki dazamubi Wanda zai kaimu ga nasa,
Saidai Abu daya anan shine abin dubawar,shi Mahmud din tayaya zai zauna yana kallo ya karbi wannan false accusations din Wanda zaiyi tarnishing image dinsa a idon duniya.
Kallon haj Maryam umme tayi tareda sakin murmushin farko a ranar ta yau tace'"
Mune zamuji Masa ciwo Kuma mune zamu zuba Masa gishiri a ciwon Kuma mune zamu hanasa sosawa,
Abinda kenan wato shine Kinga Maryam narigada nasan weakness din MAHMOUD wato duk duniya rauninsa biyu ne wato mahaifinsa da Khalil,
As long as Modibbo zai zuciya akan wannan alamarin to tabbas MAHMOUD yagama yawo sbd duk wani cigabansa rushewa zaiyi.
To wani hanzari ba gudu ba ta Ina zamu Fara wannan Shirin?
Ma'ana ta Ina zamu Fara neman me wannan aikin? musamman fa Kinga aikine me tsananin hadari sbd 6atawa mutum kamar MAHMOUD suna a duniyarnan babban risk ne ataqaice ma kamar mutuwace kake kirawa rayuwarka sbd kamar yanda yake dinnan a natse zuciyarsa a bushe take,
Duk Wanda zaiyi Mana wannan aikin dole Muna buqatar Wanda zuciyarsa tagama mutuwa akan kudi.
Karuwa,,,,,,
Mene??? umme tafada da 'dan sauri tana kallon haj Maryam din sbd qyamar ma sunanda tafada.
Yes karuwa nace sbd karuwace kawai zata iyayin komai akan kudi,
Ita kadaice zata iya wasa da mutuwa akan kudin sbd sunanta matacciya daga lokacinda wannan alamarin ya lalace.
Dafe goshi umme tayi tana cewa'"
Maryam daina fadar sunan karuwa acikin zabeera sbd fadar sunanta kawai babban laifine a cikin ahalin Nan,
Kawo karuwa acikin zabeera shine laifi mafi Muni dazamuyi Wanda yafi Abinda muke Shirin aikatawa.
Aisha Idan har zamu iya qetare duk wata iyaka mu aikata irin wannan abin to inaga kawo karuwa ba komai bane,
Wannan zancen ma bai kamataba munayinsa acikin zabeera ki shirya gobe muje gyaran qafa zamu tattauna acan kafin Nan kin yanke shawara.
Ficewa tayi tana ayyanawa aranta dole Khalil yazama zabeera na hudu sbd 'yarta nuratu da ita su samu kyakkyawar gaba me kyau.
Umme kuwa kasa zama tayi palon ta wuce dakinta tana dafe kanta dake sarawa sbd damuwar data sawa kanta ga mafita na neman gagararta
Duk abinta bazata iya kawo karuwa ba a zabeera sbd sanin tsananin alada da Matsin dokoki irin nasu Wanda sune asalin zabeera da Abinda yasa suka fita dabam acikin mutane,
Familyn ZABEERA family ne dasukeda wani irin tsatsauran raayi da dokoki Wanda suka zame musu tamkar addini,
Basa auren bare,basa zama da bare,basa barin 'yayansu Mata suyi karatun jamiaa a qasar Niger
ia saidai qasashen qetare na laraba sbd karsu barsu anan kowa yagama sanin 'yayansu wainda suke tamkar suna musu kulle ne sbd ko muamala basa barin yayansu suyi da mutane sosai,
Asalinsu Hausa Fulani ne saidai yanayinsu yasa ake musu kallon Fulani sbd yawancinsu farare ne masu 'yar doguwar fuska kalar Fulani,
Sarauta tasa dokokinsu da tsaurin raayinsu yin yawa saidai Kuma babban Abinda yasa suke buka mulki da iko shine Babu wani Dan ahalin daya taba karya doka ko qetareta,
Suna tsananin tsoro da bin umarnin manyansu musamman ZABEERA na daya acikin 'dakinsu asalin dahir zabeeran farko MUHAMMAD USMAN ZABEERA wanda suke Kira da ANDI,
Andi shine mahaifinsu Modibbo mahaifinsu MAHMOUD Wanda yake amatsayin zabeera na biyu Wanda yayi shekaru akai kafin yayi murabus ya sauka yabaro asalin zabeera dake cikin babban birninsu ya barwa qaninsa mulkin Wanda shine amatsayin zabeera na yanxu Kuma shine zabeera na uku Wanda ayanzu ne zaayi na hudu.
Andi shine shugaba mafi tsanani da duk zabeera ake tsoro ake Kuma gudun bacin ransa dagashi dai Modibbo daya kusan zartashi fiyeda komaima na tsananin zafi da dokoki,
Babu wani abu magi qyama agurinsu irin cin Amana da Abinda zai taba martabar ahalin,
Duk babban attajiri tareda manyan Yan siyasa abokanan hurdar familyn ZABEERA ne shiyasa ake matuqar giramamasu da mutuntasu,
Kaf familyn Babu wani sakewa atsakanin iyaye da 'yaya sai bin doka da oda sbd Sam basa Wasa ko sakewa 'yayansu shiyasa 'yayansu ke tsananin shakkar manyansu Dan kaf familyn Babu wani 'da dazaice yataba ganin dariyar manyansu iyaye maza saidai iyayensu Mata,
Modibbo keda Mata uku kowacce tanada Yara hudu Mata Banda mahaifiyar MAHMOUD wadda keda shi shikadai ta Haifa ta rasu tun yanada shekaru bakwai a duniya sai umme datake da Khalil bayan 'yaya Mata hudu,
Umme itace tafi kowacce mace zuba iko da Isa agurin Modibbo sbd zamanta uwargida itace Kuma uwar manyan 'yayansa da duk sunyi aure kusanma wasunsu sunkusa aurarwa Suma.
Umme Bata qaunar 'dan daba nataba saidai Kuma bazata iya cutatar dashiba 'yayanta su kadaine 'yayanta bayansu ba ruwanta da 'dan kowa Koda kuwa zataga masifa ta tunkarosa ne,
MAHMOUD shikadaine yataso a cikin iyalan Modibbo baida mahaifiya,
Yataso ne acikin wani irin kadaici ya rayu acikin kadaicin,
Tun Yana yaro baida Wanda yataba janza ajiki harya girma,
Shi kadai yake komai nasa na rayuwarsa iyakacinsa da mahaifinsa gaisuwa da bin umarnin baitaba jansa ya tambayesa Yaya rayuwarsa take tafiyaba tunda mahaifiyarsa ta rasu bama shi kadaiba kaf duniya baida Wanda yataba jansa ajiki yaji ya yake ba,
Baida kowa aganinsa,
Baitaba shiga cikin 'yan uwansa ba sbd basayi dashi,
Shi kadai yake kwana,
Shi kadai take tashi,
Ahaka yayi rayuwa ahaka harya girma,
Da kansa ya koyi faduwa da yanda zai tashi kansa,
Da kansa yasan yayiwa kansa fada ya tsaya ya nemi ilimi dan yin rayuwa dashi,
KHALIL shikadaine 'dan uwansa dayake dashi Wanda yake tsananin qaunarsa duk da yanda umme ke hanasa muamala dashi saidai Sam qaunarsa Khalil ke Masa Babu Mai iya kwabarsa akan shifa alamuransa,
Khalil na tsananin kaunarsa fiyeda wainda suke daki 'daya Wanda kowa yasan da hakan shiyasa tare sukai karatunsu tun primary har secondary saidai kasancewar Khalil din ba lafiyayye bane asthmatic ne Kuma irin chronic din Nan shiyasa daga secondary suka rabe MAHMOUD Modibbo ya turasa Sudan karatu shikuma umme taqi yarda yaje koina.
A Sudan yaqara samun cikakkiyar rayuwar kadaici Wanda ta hade da rayuwar kadaicin daya baro sai hakan yazame Masa wata sababbiyar dabia wadda yazama rayuwarsa,
Baya fira sbd baida abokan fira,
Yayi gwagwarmayar karatun degree a Sudan na tsawon shekaru shikadai batareda yazo gida ba kokuma wani daga gidan yazo gurinsa,
Babu wani Wanda yataba kiransa yajisa tsawon shekarun bayan khalil sai Modibbo Wanda shine yake kiransa badai shi yakirasaba,
Baitaba damuwa da kadaicin rayuwarsaba da baida kowa sbd ahaka yataso
Hakan shiya kashe duk wani walwala ko muamalarsa da mutane sai kadaici yafi Masa Dadi da nutsuwa fiyeda komai,
Bayasan hayaniya ko shiga jamaa sosai sbd yafi samun nutsuwa a inda kadaici yake.,
Ahaka rayuwarsa ta nitsa inda yasamu nasarori bayan cikakkiyar gwagwarmayar rayuwa dayayi a cikin neman ilimi me zurfi,
Gwagwarmayarsa tazo da nasarori da dama wanda yasa yayi fice cikin manyan mutane da qusoshin qasa,
Zamtowarsa wani qusan Shima sai sunansa yaqarawa zabeera family suna da martaba sosai,
Ya mallaki abubuwan arziki da dama wanda kaf zabeera yanzu Babu abokin karawarsa idan ba Modibbo ko Andi ba wainda sukafi kowa dukiya,
Nasararsa tasa yanzu kusan kowa dangi binsa yakeyi saidai kasancewar bai Saba da a jasa ajikiba yasa baya sakewa da kowa ataqaicema baya iya rayuwa cikin mutane yafison zamansa a Sudan inda acan nasarorinsa suka Fara acan yafi samun nutsuwa idan ya kadaice abinsa
Yana daukar lokaci baidawoba Dan yanafin shekara wani lokacin kafin yazo Wanda duk zuwansa sbd Khalil ne kawai yake zuwa sai Modibbo Wanda yake matuqar giramamawa fiyeda komai arayuwarsa,
Ta bangaren 'yan uwansa kuwa sosai yake sake musu kudi duk da Babu wani sabo ko sakewa a tsakani Amma yakan Basu duk wani abu musamman umme dayake ganin qimarta sbd Khalil batareda yaduba yanda yataso ba sbd idan yace yaduba yanda yataso to zaitsani kowa arayuwarsa.