Sashe 38
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Juyowa Modibbo yayi ya kallesa sosai ganin yanda babban namiji jajirtacce kamarsa ke kuka ya sauke ajiyar zuciya Yana cewa"
Khalilu zancenka ba'a hannuna yakeba Amma amtsayina na mahaifinka zanfada maka Abu daya,
Kada kayi Abinda zai kawo maka matsalarda bazaka iya tsayawa kaga wucewartaba,
Idan kanason yarinyar Nan tsakani da Allah Dan tallafawa maraicinta to tabbas na amince maka ka aureta sbd aurenta ne kawai zaisa Andi ya iya sassautowa tunda tariga tazama Zabeera Amma idan kasan tsakani da Allah yarinyar Nan batada nasaba to Ina baka shawara kayi gaggawar cireta daga rayuwarka shine kawai sauqi da mafita agareka..
Da jajayen idanuwansa ya dago ya kalli Modibbon Yana nazartar zancensa wani irin sanyin sassauci na shiga zuciyarsa sbd ya fahimci zancen mahaifin nasa take sabon qwarin gwiwa yasake shigarsa ya sunkuyar dakai cikin sanyi yace"
Nagode Modibbo Allah yaqara tsawon Rai.
Yana fitowa sashen ummensa ya nufa inda ya tararda ita zaune tayi tagumi kamar koyaushe cikin kwanakin tana ganinsa tayi saurin miqewa ya hanata ta hanyar mayarda ita zaune yana girgiza Mata Kai murya a mace yace"
Umme zanbar zabeera......
A firgice ta kallesa idonta na cikowa da hawaye zata fashe da kuka yace"
No umme karki manta kinmin alqawarin bazakiyi kukaba Kuma kinyi alqawarin bani support adukkanin Abinda Zan yanke.,
Umme albarkanki nake nema a rayuwar dazanyi wajen zabeera dan Allah umme kimin alqawarin bazaki saka kanki cikin damuwar dazata cutatar dakeba.
Kasa riqe kukanta tayi ta fashe dashi tana cewa''
Khalil Dan Allah kada kabar zabeera kabarni katafi Dani Nima
Wlh bazan iya zama baka nanba,
Katafi Dani duk inda zakaje zanzauna acikinku,
Zan zauna taredaku zanyi renon 'yayan dazaku haifa........
Kasa hkr yayi ya rungumeta Yana girgiza Mata Kai Yana cewa''
Umme Zaki zauna anan gidan aurenki sai mutuwace kawai zata fiddaki zabeera.
Aa khalil zanbika Dan Allah kada ka tafi kabarni.
Ganin yanda ta daga hankalinta yasashi zamewa da sauri ya fice Yana danne zuciyarsa dake neman fashewa yayi hanyar sashensa.
Kayansa ya diba a akwati tareda kwashe agogunansa da takalmansa masu tsada sosai da duk abubuwan dazai buqata ya saka cikin mota tareda dukkanin takardunsa yafito yaja motarsa yabar zabeera.
Daga zabeera gidan Ibrahim yaje yafara ajiye kayansa acikin dakin farkon Shiga ya rufe dakin da mukulli ya fito yarufe gidan ya wuce.
Tareda Ibrahim din sukaje gurin masu Saida agogo akayiwa agogunansa kudi kaf aka shiye suka hada kusan dubu dari uku daganan gurin Wanda zai siye motarsa suka nufa aka Fara cinikin saidai abin son Rai yayiwa mutane yawa Dan siyan wulaqanci sukaiwa motar har kusan mutum shida sukaiwa motar siyan wulaqanci qarshe Dole ya saidata miliyan daya da dubu dari suka karba ya hada hadda kudin account dinsa suka tashi 2.6.
Mashin yahau Abinda baitaba hawaba a rayuwarsa ya nufi gidansu kawu anan yafadawa kawu ya hada kudin daga iyami har kawu basusan lokacinda suka fashe da kuka ba.
Murmushi me ciwo kawai yasaki batareda yace komaiba anan yayi sallar ishai iyami tasashin tuwon Dole kafin yatashi yatafi.
Mashin yasake hawa yakoma gidan Ibrahim Yana Shiga Allah ya taimakesa ana kawo nepa Nan ya tube yayi wanka da ruwan rijiyar gidan da Ibrahim yacika Masa durum da kansa masu shegen tsananin sanyi Wanda Saida suka saka numfashinsa kusan daukewa daya watsasu.
Boxer da singlet kawai yasaka yadawo ya kwanta Kan sabuwar katifar da Ibrahim din yasiyo yau yakawo Masa.
Kiran salman ne keta shigowa wayarsa Yana qin dagawa sbd duk kwanakin ya tashe duk banyarda salaman zaishigo cikin Al'amarin sbd bazaiso laifin ko wani Abu yasamesaba kodan yanda Amatu ta daukesa kamar usinta.
Kiran MD ZABEERA ne yashigo wayar ya qurawa wayar Ido tsawon sakanni kafin ya dauka Yana boye damuwarsa Nan suka hau Maganar shi cikin sanyi MAHMOUD Kuma cikin nutsuwa da miskilanci.
Koda asuba tayi daqyar ya iya dafawa ya tashi zaune sbd tsananin sanyin daya Gama shigewa ya Kama dukkanin qasusuwansa.
Daqyar yayi sallah ya jingina da bango Yana makure jikinsa guri daya sbd kaf gidan gaba daya koina sanyi yake fitarwa sbd gaf suke kusada ruwa.
Daqyar yaga qarfe Tara na safe tayi ya miqe yasake zuwa bayi ya watso ruwan sanyin yafito jikinsa na Dan rawa yashigo daki ya shirya cikin qananan kaya masu Dan kauri ya bar gidan sbd Jin kamar zai iya suma da ciwonsa dake gaf da tashi.
A gidansu kawu yaci biredi da kunun tsamiya tareda waina da iyami tasiyo Masa me kyau ta shinkafa.
Kobai fadaba sungama gano halinda yake ciki sbd kada su qara Masa damuwa sukaqi yimasa maganar sai tattalinsa dasukeyi.
Qarfe goma da rabi a central tayi musu shida kawu suka zauna zaman jira har qarfe goma sha biyu commissioner bai buqaci ganinsuba sai daya da rabi Bayan anyi sallah anfito tukuna aka kirasu suka Shiga.
Barr Bashir ne yacire kudin beli da Tara ya bayar akayi rubuce rubucen daza'ayi aka gama kafin akace afiddo Amatun.
Lokacinda aka kawota suna ganinta kowannensu idanuwansa suka ciko da hawayen baqin cikin ganin halinda take ciki Amma ita ganinsu yasata qaqalo qarfin hali tana danne azabar cizon sauri da galabaituwar yunwa da dau'dar datake ciki Danma tunda tazo koda Wasa ba'a taba dukantaba Wanda umarnin Andi ne kada a daketa ko so daya.
Babu Wanda ya iya mgn acikinsu aka Bata gyalanta da takalmanta suka fito tana tafiya daqyar a galabaice.
Suna fitowa titi taga suna qoqarin taron adaidaita ta kalli Dr khalil din da mamaki Kan fuskarta saidai batayi maganaba suka tare adaidaita biyu ita dashi suka shiga daya kawu yashiga daya.
Ahankali ya juyo ya kalleta cikin tsananin kulawa da damuwa akan fuskarsa yace"
Are you ok?
Kallonsa takeyi tana mamakin sauyawar dayayi
Yayi duhu tayi Rama hakama kamar Wanda baida lafiya sai Nishi Nishi yakeyi kamar Wanda yayi aikin wahala.
Kai ta daga Masa ahankali tana lumshe ido a wahalce.
Koda suka iso gida tuni mutanen gidan suka rude da murna da yiwa Allah godiya take aka hada ruwan wanka masu zafi aka Kai Mata
Maman junior hadda tayata wanka kamar me haihuwa haka aka gasata tasamu 'dan qarfin jiki aka Bata abinci taci tareda magungunan da Dr Khalil din yasiyo Mata ta kwanta take baccin wahala ya dauketa.
Da daddare kafin ya wuce Bayan yaci tuwon iyami cikin nutsuwa ya zayyanewa kawu duk halinda yake ciki yanxu tareda gabatarda buqatarsa na auren Amatun
Kawu ya sauke numfashi me sanyi yace"
Khalilu ko bakayi mgn ba nayi niyyar aura maka Amatu kobabu danginka ko daya sbd aduniya Babu Wanda ya cancanta yazama Dole yazama mijin Amatu idan bakaiba Dan haka wlh khalilu nabaka Amatu amatsayin Mata ka shirya nida kaina zanje masallacin juma'a nayi sanarwa ranar juma'ar Nan Inshallah za'a daura muku aure.
##Mamuh#
[4/10, 7:28 AM] Zafafa: *_MQ 30_*
Wani irin sanyin farin cikine ya Shiga zuciyarsa Wanda ya manta rabonsa dashi ya kalli kawun cikin girmamawa yace"
Nagode sosai kawu
Allah yaqara girma da Nisan kwana.
Amin Amin" yace Yana cigaba da yimasa nasiha akan hakuri da rayuwa komai lokacine dashi wata Rana komai zai wuce.
Bai jira sake ganin Amatunba yanayin sallar ishai a masallaci taredasu kawu yayi Masa Saida safe ya wuce.
Ahanya ya tsaya ya siya cardigan me kauri da sabon bargo me laushi kafin ya wuce gida.
Sbd sanyi hatta qafaguwansa da hannuwansa Saida ya sakawa socks bayan yasaka rigar sanyin ya dunqule cikin bargo Amma har lokacin yanajin sanyi na shigarsa hakanan ya daure har wahalallen barci ya daukesa.
Washe gari da safe ba laifi da kuzarinta ta tashi saidai kawai sauyi sosai data gani daga iyami har kawu Wanda ya tabbatar Mata da fushi sukeyi sosai da ita sai taji hankalinta ya tashi duk yanda taso Basu hakuri ko fuska taqi samu Saida Dr khalil yashigo ne taga sakewar fuskarsu ta kallesa da Ido ta nuna Masa fushi sukeyi da ita yasakar Mata kyakkyawan murmushi Yana nuna Mata Babu ruwansa
Suna Nan zaune saiga salman zabeera yazo Yana ganin Amatu cikin tsananin farin ciki yaqaraso Nan aka hau sabuwar fira inda anan ne takejin dukkanin Abinda yafaru hadda komai da Khalil din ya rasa bayan aikinsa da asibitinsa baida komai yanxu.
Jitayi sabuwar soyayyarsa tasake shigarta hartanajin ko bayada komai zata auresa ta zauna dashi Kuma alqawarine ta dauka saita shiryasa da familynsa ta maidasa cikinsu.
Koda maganar aurensu sati me zuwa ta bayyana tuni kowa yahau murna Nan aka Fara shirye shirye musamman iyami data bada himma gurin gyaran Amatun ga umminsa ma kusan kullum saitazo gurin duba Amatun taso taimakawa sosai Amma Khalil ya nuna kada tayi Masa komai zai iya iya qarfinsa shiyasa Dole tabari sai itama ta maida hankali gurin gyaran Amatun sbd 'danta yaji Dadi.
Sauran kudaden dasuka rage Masa yaso Kama wani gidan hayar dasu Amma duk gidajen babu Wanda zasu iya zama saiya aje kudin da niyar bayan daura auren Koda da sati biyune zaiyi qoqarin hada kudaden dazasu Samar musu gida me Dan kyau.
A bangare daya sanyi yayiwa jijiyoyinsa da qashinsa muguwar shiga a 'yan kwanakin sbd yanxu takai kowane dare Baya iya bacci daurewa kawai yakeyi cikin mutane baya nunawa Amma ciwonsa yatashi matuqa yanajin yanda lungs dinsa sukai mugun laushi baya iya Jan numfashi yanda ya kamata duk iya qiqarinsa yanayi Dan ganin ba'a fahimci halinda yake cikiba.
_GERMANY_
Kallon hoton katin Daurin auren da Khalil yaturo masa yakumayi da fararen idanuwansa dasukai wani irin laushi lokaci daya ya lumshe ido Yana sake kallon hoton katin ya ajiye ahankali tareda miqewa ya nufi gaban qaton window din dakinsa dake kallon swimming pool din gidan ya zuba hannuwansa cikin aljihun three quarter din dake jikinsa Yana qurawa waje Ido zuciyarsa na sanyi.
Tunani zuciyarsa keyi Amma ya yakuce hakan Yana lumshe ido
Tabbas zai halarta sbd ranar farin cikin Dan uwansa ce.
Juyowa yayi ahankali tareda dawowa yadauki wayarsa daya kashe sbd rashin son damuwa ya dannawa PA dinsa Kira Yana dauka Kai tsaye cikin muryarsa me sautin girma yace"
Ka shirya Mana komawa gida jibi akwai Daurin auren dazan halarta.
Done sir.
Khalilu zancenka ba'a hannuna yakeba Amma amtsayina na mahaifinka zanfada maka Abu daya,
Kada kayi Abinda zai kawo maka matsalarda bazaka iya tsayawa kaga wucewartaba,
Idan kanason yarinyar Nan tsakani da Allah Dan tallafawa maraicinta to tabbas na amince maka ka aureta sbd aurenta ne kawai zaisa Andi ya iya sassautowa tunda tariga tazama Zabeera Amma idan kasan tsakani da Allah yarinyar Nan batada nasaba to Ina baka shawara kayi gaggawar cireta daga rayuwarka shine kawai sauqi da mafita agareka..
Da jajayen idanuwansa ya dago ya kalli Modibbon Yana nazartar zancensa wani irin sanyin sassauci na shiga zuciyarsa sbd ya fahimci zancen mahaifin nasa take sabon qwarin gwiwa yasake shigarsa ya sunkuyar dakai cikin sanyi yace"
Nagode Modibbo Allah yaqara tsawon Rai.
Yana fitowa sashen ummensa ya nufa inda ya tararda ita zaune tayi tagumi kamar koyaushe cikin kwanakin tana ganinsa tayi saurin miqewa ya hanata ta hanyar mayarda ita zaune yana girgiza Mata Kai murya a mace yace"
Umme zanbar zabeera......
A firgice ta kallesa idonta na cikowa da hawaye zata fashe da kuka yace"
No umme karki manta kinmin alqawarin bazakiyi kukaba Kuma kinyi alqawarin bani support adukkanin Abinda Zan yanke.,
Umme albarkanki nake nema a rayuwar dazanyi wajen zabeera dan Allah umme kimin alqawarin bazaki saka kanki cikin damuwar dazata cutatar dakeba.
Kasa riqe kukanta tayi ta fashe dashi tana cewa''
Khalil Dan Allah kada kabar zabeera kabarni katafi Dani Nima
Wlh bazan iya zama baka nanba,
Katafi Dani duk inda zakaje zanzauna acikinku,
Zan zauna taredaku zanyi renon 'yayan dazaku haifa........
Kasa hkr yayi ya rungumeta Yana girgiza Mata Kai Yana cewa''
Umme Zaki zauna anan gidan aurenki sai mutuwace kawai zata fiddaki zabeera.
Aa khalil zanbika Dan Allah kada ka tafi kabarni.
Ganin yanda ta daga hankalinta yasashi zamewa da sauri ya fice Yana danne zuciyarsa dake neman fashewa yayi hanyar sashensa.
Kayansa ya diba a akwati tareda kwashe agogunansa da takalmansa masu tsada sosai da duk abubuwan dazai buqata ya saka cikin mota tareda dukkanin takardunsa yafito yaja motarsa yabar zabeera.
Daga zabeera gidan Ibrahim yaje yafara ajiye kayansa acikin dakin farkon Shiga ya rufe dakin da mukulli ya fito yarufe gidan ya wuce.
Tareda Ibrahim din sukaje gurin masu Saida agogo akayiwa agogunansa kudi kaf aka shiye suka hada kusan dubu dari uku daganan gurin Wanda zai siye motarsa suka nufa aka Fara cinikin saidai abin son Rai yayiwa mutane yawa Dan siyan wulaqanci sukaiwa motar har kusan mutum shida sukaiwa motar siyan wulaqanci qarshe Dole ya saidata miliyan daya da dubu dari suka karba ya hada hadda kudin account dinsa suka tashi 2.6.
Mashin yahau Abinda baitaba hawaba a rayuwarsa ya nufi gidansu kawu anan yafadawa kawu ya hada kudin daga iyami har kawu basusan lokacinda suka fashe da kuka ba.
Murmushi me ciwo kawai yasaki batareda yace komaiba anan yayi sallar ishai iyami tasashin tuwon Dole kafin yatashi yatafi.
Mashin yasake hawa yakoma gidan Ibrahim Yana Shiga Allah ya taimakesa ana kawo nepa Nan ya tube yayi wanka da ruwan rijiyar gidan da Ibrahim yacika Masa durum da kansa masu shegen tsananin sanyi Wanda Saida suka saka numfashinsa kusan daukewa daya watsasu.
Boxer da singlet kawai yasaka yadawo ya kwanta Kan sabuwar katifar da Ibrahim din yasiyo yau yakawo Masa.
Kiran salman ne keta shigowa wayarsa Yana qin dagawa sbd duk kwanakin ya tashe duk banyarda salaman zaishigo cikin Al'amarin sbd bazaiso laifin ko wani Abu yasamesaba kodan yanda Amatu ta daukesa kamar usinta.
Kiran MD ZABEERA ne yashigo wayar ya qurawa wayar Ido tsawon sakanni kafin ya dauka Yana boye damuwarsa Nan suka hau Maganar shi cikin sanyi MAHMOUD Kuma cikin nutsuwa da miskilanci.
Koda asuba tayi daqyar ya iya dafawa ya tashi zaune sbd tsananin sanyin daya Gama shigewa ya Kama dukkanin qasusuwansa.
Daqyar yayi sallah ya jingina da bango Yana makure jikinsa guri daya sbd kaf gidan gaba daya koina sanyi yake fitarwa sbd gaf suke kusada ruwa.
Daqyar yaga qarfe Tara na safe tayi ya miqe yasake zuwa bayi ya watso ruwan sanyin yafito jikinsa na Dan rawa yashigo daki ya shirya cikin qananan kaya masu Dan kauri ya bar gidan sbd Jin kamar zai iya suma da ciwonsa dake gaf da tashi.
A gidansu kawu yaci biredi da kunun tsamiya tareda waina da iyami tasiyo Masa me kyau ta shinkafa.
Kobai fadaba sungama gano halinda yake ciki sbd kada su qara Masa damuwa sukaqi yimasa maganar sai tattalinsa dasukeyi.
Qarfe goma da rabi a central tayi musu shida kawu suka zauna zaman jira har qarfe goma sha biyu commissioner bai buqaci ganinsuba sai daya da rabi Bayan anyi sallah anfito tukuna aka kirasu suka Shiga.
Barr Bashir ne yacire kudin beli da Tara ya bayar akayi rubuce rubucen daza'ayi aka gama kafin akace afiddo Amatun.
Lokacinda aka kawota suna ganinta kowannensu idanuwansa suka ciko da hawayen baqin cikin ganin halinda take ciki Amma ita ganinsu yasata qaqalo qarfin hali tana danne azabar cizon sauri da galabaituwar yunwa da dau'dar datake ciki Danma tunda tazo koda Wasa ba'a taba dukantaba Wanda umarnin Andi ne kada a daketa ko so daya.
Babu Wanda ya iya mgn acikinsu aka Bata gyalanta da takalmanta suka fito tana tafiya daqyar a galabaice.
Suna fitowa titi taga suna qoqarin taron adaidaita ta kalli Dr khalil din da mamaki Kan fuskarta saidai batayi maganaba suka tare adaidaita biyu ita dashi suka shiga daya kawu yashiga daya.
Ahankali ya juyo ya kalleta cikin tsananin kulawa da damuwa akan fuskarsa yace"
Are you ok?
Kallonsa takeyi tana mamakin sauyawar dayayi
Yayi duhu tayi Rama hakama kamar Wanda baida lafiya sai Nishi Nishi yakeyi kamar Wanda yayi aikin wahala.
Kai ta daga Masa ahankali tana lumshe ido a wahalce.
Koda suka iso gida tuni mutanen gidan suka rude da murna da yiwa Allah godiya take aka hada ruwan wanka masu zafi aka Kai Mata
Maman junior hadda tayata wanka kamar me haihuwa haka aka gasata tasamu 'dan qarfin jiki aka Bata abinci taci tareda magungunan da Dr Khalil din yasiyo Mata ta kwanta take baccin wahala ya dauketa.
Da daddare kafin ya wuce Bayan yaci tuwon iyami cikin nutsuwa ya zayyanewa kawu duk halinda yake ciki yanxu tareda gabatarda buqatarsa na auren Amatun
Kawu ya sauke numfashi me sanyi yace"
Khalilu ko bakayi mgn ba nayi niyyar aura maka Amatu kobabu danginka ko daya sbd aduniya Babu Wanda ya cancanta yazama Dole yazama mijin Amatu idan bakaiba Dan haka wlh khalilu nabaka Amatu amatsayin Mata ka shirya nida kaina zanje masallacin juma'a nayi sanarwa ranar juma'ar Nan Inshallah za'a daura muku aure.
##Mamuh#
[4/10, 7:28 AM] Zafafa: *_MQ 30_*
Wani irin sanyin farin cikine ya Shiga zuciyarsa Wanda ya manta rabonsa dashi ya kalli kawun cikin girmamawa yace"
Nagode sosai kawu
Allah yaqara girma da Nisan kwana.
Amin Amin" yace Yana cigaba da yimasa nasiha akan hakuri da rayuwa komai lokacine dashi wata Rana komai zai wuce.
Bai jira sake ganin Amatunba yanayin sallar ishai a masallaci taredasu kawu yayi Masa Saida safe ya wuce.
Ahanya ya tsaya ya siya cardigan me kauri da sabon bargo me laushi kafin ya wuce gida.
Sbd sanyi hatta qafaguwansa da hannuwansa Saida ya sakawa socks bayan yasaka rigar sanyin ya dunqule cikin bargo Amma har lokacin yanajin sanyi na shigarsa hakanan ya daure har wahalallen barci ya daukesa.
Washe gari da safe ba laifi da kuzarinta ta tashi saidai kawai sauyi sosai data gani daga iyami har kawu Wanda ya tabbatar Mata da fushi sukeyi sosai da ita sai taji hankalinta ya tashi duk yanda taso Basu hakuri ko fuska taqi samu Saida Dr khalil yashigo ne taga sakewar fuskarsu ta kallesa da Ido ta nuna Masa fushi sukeyi da ita yasakar Mata kyakkyawan murmushi Yana nuna Mata Babu ruwansa
Suna Nan zaune saiga salman zabeera yazo Yana ganin Amatu cikin tsananin farin ciki yaqaraso Nan aka hau sabuwar fira inda anan ne takejin dukkanin Abinda yafaru hadda komai da Khalil din ya rasa bayan aikinsa da asibitinsa baida komai yanxu.
Jitayi sabuwar soyayyarsa tasake shigarta hartanajin ko bayada komai zata auresa ta zauna dashi Kuma alqawarine ta dauka saita shiryasa da familynsa ta maidasa cikinsu.
Koda maganar aurensu sati me zuwa ta bayyana tuni kowa yahau murna Nan aka Fara shirye shirye musamman iyami data bada himma gurin gyaran Amatun ga umminsa ma kusan kullum saitazo gurin duba Amatun taso taimakawa sosai Amma Khalil ya nuna kada tayi Masa komai zai iya iya qarfinsa shiyasa Dole tabari sai itama ta maida hankali gurin gyaran Amatun sbd 'danta yaji Dadi.
Sauran kudaden dasuka rage Masa yaso Kama wani gidan hayar dasu Amma duk gidajen babu Wanda zasu iya zama saiya aje kudin da niyar bayan daura auren Koda da sati biyune zaiyi qoqarin hada kudaden dazasu Samar musu gida me Dan kyau.
A bangare daya sanyi yayiwa jijiyoyinsa da qashinsa muguwar shiga a 'yan kwanakin sbd yanxu takai kowane dare Baya iya bacci daurewa kawai yakeyi cikin mutane baya nunawa Amma ciwonsa yatashi matuqa yanajin yanda lungs dinsa sukai mugun laushi baya iya Jan numfashi yanda ya kamata duk iya qiqarinsa yanayi Dan ganin ba'a fahimci halinda yake cikiba.
_GERMANY_
Kallon hoton katin Daurin auren da Khalil yaturo masa yakumayi da fararen idanuwansa dasukai wani irin laushi lokaci daya ya lumshe ido Yana sake kallon hoton katin ya ajiye ahankali tareda miqewa ya nufi gaban qaton window din dakinsa dake kallon swimming pool din gidan ya zuba hannuwansa cikin aljihun three quarter din dake jikinsa Yana qurawa waje Ido zuciyarsa na sanyi.
Tunani zuciyarsa keyi Amma ya yakuce hakan Yana lumshe ido
Tabbas zai halarta sbd ranar farin cikin Dan uwansa ce.
Juyowa yayi ahankali tareda dawowa yadauki wayarsa daya kashe sbd rashin son damuwa ya dannawa PA dinsa Kira Yana dauka Kai tsaye cikin muryarsa me sautin girma yace"
Ka shirya Mana komawa gida jibi akwai Daurin auren dazan halarta.
Done sir.