Sashe 26
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai salman yaji tausayi da qaunarsu tareda son samun Lada da adduar da Dr khalil ke samu daga garesu sbd kyautatawa da kulawar dayake Basu amatsayinsu na wainda basuda shi,
A iya firar da yayi da USI ya fahimci su din talakawane masu tsananin buqatar taimako Wanda yasa Dr Khalil shigowa rayuwarsu ya taimakesu har suke ganinsa a Wanda yafi musu kowa da komai,
Idan baiyi kuskuren tunaninba yanasa ran sbd tallafawa rayuwarsune yasa ya auri Amatun batareda sanin iyayensu ba,
To Amma Kuma a yanda labari yazo a zuwan Amatu zabeera ance batada mahaifi ita din marainiyace,
To shi kawu waye tunda ba'a ce sunada kawun ba a takaice cewa akayi basuda kowa,
Gashi yanzu yanatajin sunan kawu a bakunansu,
Da akwai inda wani Abu ya maqale to,
Akwai Abinda dagasu sai Dr ne suka San abinsu koma dai menene yasan Dr khalil ya boye ne sbd wani dalili me kyau.
To gashi shima Amatu da USI sunshiga ransa alokaci daya,
Yaji yanason kasancewa acikin farin ciki da walwalar da Amatu da ahalinta zasu samu.
Bayan sun Gama cin abinci shigewa yayi ya kwanta yabar USI yanata faman kallon wani action film Yana cin wani lafiyyan dabino me laushi daya Gama daukan sanyi a fridge.
Sai azabar salman din yatashi bacci zuwa lokacin shima usi ya Dan miqe a kujera yayi baccinsa sanyin AC na hudasa hankali kwance.
Tayar dashi salman yayi tareda nuna Masa dayan bedroom dinsa yace yaje yayi wanka zai kawo Masa Kaya.
Dakinsa yakoma ya hadowa usi din manyan kayansa designers masu kyau da tsada kusan kala shida da takalma na alfarma da agogai ya hado Masa tareda wata qaramar akwati yasa aciki yakawo Masa
saiga usi yayi wanka ya shirya tsaf cikin qananan kayan dasuka fiddo da ma'anarsa da kyawun dayake dashi shima hardasu feso turaren da duk ya shaqa a jikinsa saiya saki murmushi abinsa Yana sake godewa Salman da yiwa Dr khalil addua.
Dasuka fito Saida suka koma yasake dubo Amatu zuwa lokacin har ta tashi bacci itama tayi wanka taci abinci tasha magani tana zaune Palo anty zarah na gefenta tana miqo Mata yam balls datasa akai Mata tana ci tana tunanin Dr Khalil da har lokacin basuyi Magana ba.
Kwankwasa qofa akayi hafsatu tazo daga kicin tabude suka shigo suna yar fira kamar wainda sukai shekaru atare duk da Dr salman ne me jan usi din da firar sbd yasake sosai dashi Dan dama can shi Dr Salman yanada Magana sosai da son raha da Wasa.
Tunda taga USI da kayan dake jikinsa ta sake baki tana kallonsa cikeda mamaki tana cewa''
Usi a Ina ka......
Da sauri yace"
Dr Salman ne ya......
Katsesa shima Salman din yayi da cewa"
Wai Kai itace yayarka ko Kaine yayanta da kake Jin shakkarta ne.,
Sosai Kai usi yayi Yana murmushi yace"
Dr bakasan Amatu bane da zafin Rai yanzu Nan saitace zata fasamin Kai ko baki.
Dariya Dr da anty zarah suka sake
Anty zarah tace"
To lallai Nima naji tace zata fasa maka Kai da baki yafi so goma Amma bantaba ganin anyi ba.
Kallon Amatun usi yayi Yana cewa'
Anty zarah dafa tanayi yanxune anan batama ganni ba bare tayi
Amma ada tsaf zata saka wata Jakarta me kama data wanzamai ta kwadamin akai ko baki
Jakar Nan yanda kikasan da qarfe akayita tsabar qarfi.
Dariya duk su duka suka sake sosai hadda hafsatu dake jera abincin Rana a dining
Itama Amatu dariyar tayi tana cewa''
Usi tashi kabar Nan kafin na fasa maka baki wlh...
Kinji ko anty zarah tasake fada
Ai a yini tana cewa zata fasa bakina da kaina yafi so ashirin
Kawu ne duk ta fada sai yayi sadakar ruwa wa qadangaru su Sha Wai yana fidda Mata baki kada fada Babu cikawa ya fado Mata.
Filon kujerar datake ta dauka ta jefa Masa da qarfi tana cewa''
Kamar anyi a kunnen kawu
Kuma Allah saina fadawa Dr yau bakayi azumi ba dan Banga alamarsa atare dakaiba yanda nasanka kamar mace da mugun Jin azumi.
Kallonta yayi da sauri kafin ya kalli Dr Salman yana Dan nutsuwa yace"
Idan Kika fada Masa to kisani banine kawai banyiba
Kawuma ya ajiye yace wlh saiya huta.
Zaro Ido tayi itada anty zarah tace"
Kawu ma ya ajiye?
Eh Mana iyami ce kawai ta dauka abinta sai kwadayayyun gidan dasuka Saba duk akayi ana raba musu abubuwan abinci basusan yayi tafiya ba sunacan duk sun dauka.
Shiru Amatu tayi tana sakin murmushi kewa da tsananin qaunar Dr khalil da girmansa na sake cikata sbd ya kawowa gidansu rayuwa me inganci da samun tsira,
Duk litinin da alhamis yakeyin azumi harya koyawa su kawu
Suma sauran Yan gidan tuni suka dauka sbd duk litinin da alhamis din Yana kawo kayan abinci a raba gidan Dan Shan ruwa Wanda wasu suna musu kwana biyu Basu qareba,
Da farko sbd samun kayan dayake kawowa suke azumin Amma yanzu kusan dukkaninsu abin yafara zama jikinsu Kuma kowannensu yasha ruwa takanas sukewa Dr khalil adduarsa ta daban sbd yakawo sauyi da walwala a rahuwarsu gidan gaba daya.
Anty zarah ma cikin jinjinawa Dr khalil tace"
Allah ya biyawa dr buqatocinsa na alkhairi sbd wannnan aikin ladar dayayi.
Amin Amatu tace tana kallon Dr Salman dashima yaji yana sake ganin girman Dr khalil zabeera tareda yiwa kansa kwadayin Lada da kyautawa su Amatun.
Anan sukaci abincin Rana taredasu Amatu kafin suka fito suka wuce Salman zai maida usi gida.
Bayan tafiyarsu cikin kulawa anty zarah tace"
Nagode Amatu.
Juyowa Amatu tayi ta kalleta cikin rashin fahimta tace"
Anty zarah me akayi?
Murmushi tayi tana kallon Amatun gaba daya tace"
Amatu kinkawo dariya da walwala acikin rayuwar kadaicin Dana samu kaina acikin gidan nan,
Tsawon shekarun aurena Banda ranar Dana taba zaunawa acikin gidan nayi fira nayi dariya harda qyaqyatawa saida Kika shigo cikinsa,
Banda abokin fira,abokin nishadi acikin gidana,
Maimakon nakawo sauyi da walwala acikin gidan Nan da rayuwar MD sai Nima kadaici da rashin walwala da rashin farin ciki suka aureni sai gidan yaqarasa zama cikin duhun dayake ciki tuntuni.,
Amma zuwanki amatu yakawo walwala da annushuwa acikin gidan Nan Wanda ko hafsatu datake amatsayin me aiki na hango walwala atareda ita bayan zuwanki cikinmu
Shiyasa nake Miki godiya sbd ko ahaka kin shayar damu yanda walwala da nishadi sukeda Dadi a rayuwa.
Murmushi tasaki tana gyara zama tace"
Anty zarah banbaki kwatan Abinda kikamin arayuba,
Kin qaunaceni a yanda nake Kika Kuma karbeni hannu biyu bayan kingama sanin waceceni,
Kinbani matsayin qanwa kamar ta jini bayan baki hada komai Dani wannan shine babbar kyautar Dana samu a rayuwata ta samunki keda Dr khalil,
Dr khalil shi yariga yazama wani jigo atare Dani da bazan iya Babu Shiba Wanda nake fatar dagake harshi mutuwace kawai zata rabamu,
Farin ciki Kuma Babu Wanda yake bawa wani farin ciki a rayuwa sai Allah saikuma Kai da kanka idan ka ture komai ka bawa kanka mahimmanci,
Anty zarah kece da kanki zaki kawo walwala da sauyi a gidan aurenki idan kinso,
Bansan meye zaman aureba tunda banzauna da Dr ba saidai ni nawa tunanin daga lokacinda Kika auri mutum to duk mulkinsa da dukiyarsa da muqaminsa da duk wani Jin kansa to fa anzama daya
Idan bai aje Dan kansa ba ke zaki aje masa,
Anty zarah kinsa tsoro da shakkun mijinki fiyeda sonsa acikin ranki Wanda shike sa kiga an tsufa da jikoki da 'yaya da komai saikiga mace mijinta na Mata fada ko dixgawa a gabansu Wanda ita ta daukar Masa hakan tun anada kuriciyar aurensu.,
Mijinki mijinkine baida wani suna bayan wannan hakama kema bakida wani suna bayan na matarsa ko bayaso Dan haka anty zarah ki aje tsoro da shakka ki gyara rayuwar aurenki sbd bazan zauna Nan dakuba dazanta kawo dariya a fuskarki kece zaki kawo dariya a fuskarki data mijinki,
Dan haka Dan Allah anty zarah ki gyara sbd kada lokaci ya qure Miki.
Zugum tayi tana sauraren Abinda Amatun ke fada tanajin kamar da wuya al'amarin.
Murmushi Amatu ta sake tana cewa''
Anty zarah tunanin me kikeyi?
Miqewa tayi tana cewa''
Sam ni Banga abin tsoro ko shakku ba
agun Rabin ranki a takaice ma ni tsaf zan gyare Miki zamansa matsalar da aka samu itace ni ko qamshinsa na jiyo gabana faduwa yakeyi sai naji zuciyata tana bugawa da sauri kamar zata fito daga qirgina,
Idan na kalli fuskarsa kuwa rasa nutsuwata nakeyi,
Bansan meyasaba shikadaine nakejin hakan akansa,
Shi kadaine bana iya yiwa fuskarsa kallo biyu sbd dukan da zuciyata takeyi,
Meyasa idan.........
AMATULLAH"""yakira sunanta gaba daya batareda yasan yayi hakan ba sbd zantukanta dake juya kansa da tunaninsa....
Juyowa sukayi su duka hadda anty zarah datai qaramin suman zaune Jin abubuwan da Amatu ke fada akan MD Wanda idan shedan ya Rudi fahimtarta to zata ce ne wannan so ne me zafi.....
Saurin girgiza kanta tayi tana Dan bugawa tace"
Tunani ne
Amatu matar Dan uwan MD ce
Tanama daukeda cikinsa
Bazata taba son wani ba bayan Dr khalil bare Dan uwansa MAHMOUD tunanin banxana ne kawai.
Ganin Dr Salman ne yakira sunanta yasa anty zarah sakin ajiyar zuciya a boye
Ita Kuma Amatun murmushi ta sakar Masa tana cewa''
Harka dawo
Gabaki daya kansa juyawa yakeyi Wanda hakan har akan fuskarsa ya nuna confusion sai kawai ya miqa Mata ledar hannunsa daya siyo Mata tarikicen kayan chocolates dasu cookies ya juya baice ko kala ba.
Yana fita Saida ya zauna cikin motarsa ya yamutsa kansa Yana cewa''
Amatu MD ZABEERA takeso bayan tana matsayin matar khalil zabeera kokuwa kansa ne bai fahimci yanda abin yakeba????
Kasa yadda yayi yaja motarsa yana qoqarin yakice tunanin dama duk Abinda kunnuwansa sukajiyo Masa.
Bayan fitarsa kuwa cikin farin cikin abubuwan daya kawo Mata din tazauna gefen anty zarah suna bubbudewa suna cin wasu suna dauko wata firar tasu maman junior tana bawa anty zarah din labari suna dariya hankalinsu kwance.
Sasai Tasha chocolates din Wanda har Saida anty zarah tace ta daina sbd ciwon Mara Amma haka ta share tunda tasan ba wani ciki ajikinta sasha kayan zakinta harsai dataji cikinta kamar zai Yi ciwo ta aje sauran cikin fridge.
A iya firar da yayi da USI ya fahimci su din talakawane masu tsananin buqatar taimako Wanda yasa Dr Khalil shigowa rayuwarsu ya taimakesu har suke ganinsa a Wanda yafi musu kowa da komai,
Idan baiyi kuskuren tunaninba yanasa ran sbd tallafawa rayuwarsune yasa ya auri Amatun batareda sanin iyayensu ba,
To Amma Kuma a yanda labari yazo a zuwan Amatu zabeera ance batada mahaifi ita din marainiyace,
To shi kawu waye tunda ba'a ce sunada kawun ba a takaice cewa akayi basuda kowa,
Gashi yanzu yanatajin sunan kawu a bakunansu,
Da akwai inda wani Abu ya maqale to,
Akwai Abinda dagasu sai Dr ne suka San abinsu koma dai menene yasan Dr khalil ya boye ne sbd wani dalili me kyau.
To gashi shima Amatu da USI sunshiga ransa alokaci daya,
Yaji yanason kasancewa acikin farin ciki da walwalar da Amatu da ahalinta zasu samu.
Bayan sun Gama cin abinci shigewa yayi ya kwanta yabar USI yanata faman kallon wani action film Yana cin wani lafiyyan dabino me laushi daya Gama daukan sanyi a fridge.
Sai azabar salman din yatashi bacci zuwa lokacin shima usi ya Dan miqe a kujera yayi baccinsa sanyin AC na hudasa hankali kwance.
Tayar dashi salman yayi tareda nuna Masa dayan bedroom dinsa yace yaje yayi wanka zai kawo Masa Kaya.
Dakinsa yakoma ya hadowa usi din manyan kayansa designers masu kyau da tsada kusan kala shida da takalma na alfarma da agogai ya hado Masa tareda wata qaramar akwati yasa aciki yakawo Masa
saiga usi yayi wanka ya shirya tsaf cikin qananan kayan dasuka fiddo da ma'anarsa da kyawun dayake dashi shima hardasu feso turaren da duk ya shaqa a jikinsa saiya saki murmushi abinsa Yana sake godewa Salman da yiwa Dr khalil addua.
Dasuka fito Saida suka koma yasake dubo Amatu zuwa lokacin har ta tashi bacci itama tayi wanka taci abinci tasha magani tana zaune Palo anty zarah na gefenta tana miqo Mata yam balls datasa akai Mata tana ci tana tunanin Dr Khalil da har lokacin basuyi Magana ba.
Kwankwasa qofa akayi hafsatu tazo daga kicin tabude suka shigo suna yar fira kamar wainda sukai shekaru atare duk da Dr salman ne me jan usi din da firar sbd yasake sosai dashi Dan dama can shi Dr Salman yanada Magana sosai da son raha da Wasa.
Tunda taga USI da kayan dake jikinsa ta sake baki tana kallonsa cikeda mamaki tana cewa''
Usi a Ina ka......
Da sauri yace"
Dr Salman ne ya......
Katsesa shima Salman din yayi da cewa"
Wai Kai itace yayarka ko Kaine yayanta da kake Jin shakkarta ne.,
Sosai Kai usi yayi Yana murmushi yace"
Dr bakasan Amatu bane da zafin Rai yanzu Nan saitace zata fasamin Kai ko baki.
Dariya Dr da anty zarah suka sake
Anty zarah tace"
To lallai Nima naji tace zata fasa maka Kai da baki yafi so goma Amma bantaba ganin anyi ba.
Kallon Amatun usi yayi Yana cewa'
Anty zarah dafa tanayi yanxune anan batama ganni ba bare tayi
Amma ada tsaf zata saka wata Jakarta me kama data wanzamai ta kwadamin akai ko baki
Jakar Nan yanda kikasan da qarfe akayita tsabar qarfi.
Dariya duk su duka suka sake sosai hadda hafsatu dake jera abincin Rana a dining
Itama Amatu dariyar tayi tana cewa''
Usi tashi kabar Nan kafin na fasa maka baki wlh...
Kinji ko anty zarah tasake fada
Ai a yini tana cewa zata fasa bakina da kaina yafi so ashirin
Kawu ne duk ta fada sai yayi sadakar ruwa wa qadangaru su Sha Wai yana fidda Mata baki kada fada Babu cikawa ya fado Mata.
Filon kujerar datake ta dauka ta jefa Masa da qarfi tana cewa''
Kamar anyi a kunnen kawu
Kuma Allah saina fadawa Dr yau bakayi azumi ba dan Banga alamarsa atare dakaiba yanda nasanka kamar mace da mugun Jin azumi.
Kallonta yayi da sauri kafin ya kalli Dr Salman yana Dan nutsuwa yace"
Idan Kika fada Masa to kisani banine kawai banyiba
Kawuma ya ajiye yace wlh saiya huta.
Zaro Ido tayi itada anty zarah tace"
Kawu ma ya ajiye?
Eh Mana iyami ce kawai ta dauka abinta sai kwadayayyun gidan dasuka Saba duk akayi ana raba musu abubuwan abinci basusan yayi tafiya ba sunacan duk sun dauka.
Shiru Amatu tayi tana sakin murmushi kewa da tsananin qaunar Dr khalil da girmansa na sake cikata sbd ya kawowa gidansu rayuwa me inganci da samun tsira,
Duk litinin da alhamis yakeyin azumi harya koyawa su kawu
Suma sauran Yan gidan tuni suka dauka sbd duk litinin da alhamis din Yana kawo kayan abinci a raba gidan Dan Shan ruwa Wanda wasu suna musu kwana biyu Basu qareba,
Da farko sbd samun kayan dayake kawowa suke azumin Amma yanzu kusan dukkaninsu abin yafara zama jikinsu Kuma kowannensu yasha ruwa takanas sukewa Dr khalil adduarsa ta daban sbd yakawo sauyi da walwala a rahuwarsu gidan gaba daya.
Anty zarah ma cikin jinjinawa Dr khalil tace"
Allah ya biyawa dr buqatocinsa na alkhairi sbd wannnan aikin ladar dayayi.
Amin Amatu tace tana kallon Dr Salman dashima yaji yana sake ganin girman Dr khalil zabeera tareda yiwa kansa kwadayin Lada da kyautawa su Amatun.
Anan sukaci abincin Rana taredasu Amatu kafin suka fito suka wuce Salman zai maida usi gida.
Bayan tafiyarsu cikin kulawa anty zarah tace"
Nagode Amatu.
Juyowa Amatu tayi ta kalleta cikin rashin fahimta tace"
Anty zarah me akayi?
Murmushi tayi tana kallon Amatun gaba daya tace"
Amatu kinkawo dariya da walwala acikin rayuwar kadaicin Dana samu kaina acikin gidan nan,
Tsawon shekarun aurena Banda ranar Dana taba zaunawa acikin gidan nayi fira nayi dariya harda qyaqyatawa saida Kika shigo cikinsa,
Banda abokin fira,abokin nishadi acikin gidana,
Maimakon nakawo sauyi da walwala acikin gidan Nan da rayuwar MD sai Nima kadaici da rashin walwala da rashin farin ciki suka aureni sai gidan yaqarasa zama cikin duhun dayake ciki tuntuni.,
Amma zuwanki amatu yakawo walwala da annushuwa acikin gidan Nan Wanda ko hafsatu datake amatsayin me aiki na hango walwala atareda ita bayan zuwanki cikinmu
Shiyasa nake Miki godiya sbd ko ahaka kin shayar damu yanda walwala da nishadi sukeda Dadi a rayuwa.
Murmushi tasaki tana gyara zama tace"
Anty zarah banbaki kwatan Abinda kikamin arayuba,
Kin qaunaceni a yanda nake Kika Kuma karbeni hannu biyu bayan kingama sanin waceceni,
Kinbani matsayin qanwa kamar ta jini bayan baki hada komai Dani wannan shine babbar kyautar Dana samu a rayuwata ta samunki keda Dr khalil,
Dr khalil shi yariga yazama wani jigo atare Dani da bazan iya Babu Shiba Wanda nake fatar dagake harshi mutuwace kawai zata rabamu,
Farin ciki Kuma Babu Wanda yake bawa wani farin ciki a rayuwa sai Allah saikuma Kai da kanka idan ka ture komai ka bawa kanka mahimmanci,
Anty zarah kece da kanki zaki kawo walwala da sauyi a gidan aurenki idan kinso,
Bansan meye zaman aureba tunda banzauna da Dr ba saidai ni nawa tunanin daga lokacinda Kika auri mutum to duk mulkinsa da dukiyarsa da muqaminsa da duk wani Jin kansa to fa anzama daya
Idan bai aje Dan kansa ba ke zaki aje masa,
Anty zarah kinsa tsoro da shakkun mijinki fiyeda sonsa acikin ranki Wanda shike sa kiga an tsufa da jikoki da 'yaya da komai saikiga mace mijinta na Mata fada ko dixgawa a gabansu Wanda ita ta daukar Masa hakan tun anada kuriciyar aurensu.,
Mijinki mijinkine baida wani suna bayan wannan hakama kema bakida wani suna bayan na matarsa ko bayaso Dan haka anty zarah ki aje tsoro da shakka ki gyara rayuwar aurenki sbd bazan zauna Nan dakuba dazanta kawo dariya a fuskarki kece zaki kawo dariya a fuskarki data mijinki,
Dan haka Dan Allah anty zarah ki gyara sbd kada lokaci ya qure Miki.
Zugum tayi tana sauraren Abinda Amatun ke fada tanajin kamar da wuya al'amarin.
Murmushi Amatu ta sake tana cewa''
Anty zarah tunanin me kikeyi?
Miqewa tayi tana cewa''
Sam ni Banga abin tsoro ko shakku ba
agun Rabin ranki a takaice ma ni tsaf zan gyare Miki zamansa matsalar da aka samu itace ni ko qamshinsa na jiyo gabana faduwa yakeyi sai naji zuciyata tana bugawa da sauri kamar zata fito daga qirgina,
Idan na kalli fuskarsa kuwa rasa nutsuwata nakeyi,
Bansan meyasaba shikadaine nakejin hakan akansa,
Shi kadaine bana iya yiwa fuskarsa kallo biyu sbd dukan da zuciyata takeyi,
Meyasa idan.........
AMATULLAH"""yakira sunanta gaba daya batareda yasan yayi hakan ba sbd zantukanta dake juya kansa da tunaninsa....
Juyowa sukayi su duka hadda anty zarah datai qaramin suman zaune Jin abubuwan da Amatu ke fada akan MD Wanda idan shedan ya Rudi fahimtarta to zata ce ne wannan so ne me zafi.....
Saurin girgiza kanta tayi tana Dan bugawa tace"
Tunani ne
Amatu matar Dan uwan MD ce
Tanama daukeda cikinsa
Bazata taba son wani ba bayan Dr khalil bare Dan uwansa MAHMOUD tunanin banxana ne kawai.
Ganin Dr Salman ne yakira sunanta yasa anty zarah sakin ajiyar zuciya a boye
Ita Kuma Amatun murmushi ta sakar Masa tana cewa''
Harka dawo
Gabaki daya kansa juyawa yakeyi Wanda hakan har akan fuskarsa ya nuna confusion sai kawai ya miqa Mata ledar hannunsa daya siyo Mata tarikicen kayan chocolates dasu cookies ya juya baice ko kala ba.
Yana fita Saida ya zauna cikin motarsa ya yamutsa kansa Yana cewa''
Amatu MD ZABEERA takeso bayan tana matsayin matar khalil zabeera kokuwa kansa ne bai fahimci yanda abin yakeba????
Kasa yadda yayi yaja motarsa yana qoqarin yakice tunanin dama duk Abinda kunnuwansa sukajiyo Masa.
Bayan fitarsa kuwa cikin farin cikin abubuwan daya kawo Mata din tazauna gefen anty zarah suna bubbudewa suna cin wasu suna dauko wata firar tasu maman junior tana bawa anty zarah din labari suna dariya hankalinsu kwance.
Sasai Tasha chocolates din Wanda har Saida anty zarah tace ta daina sbd ciwon Mara Amma haka ta share tunda tasan ba wani ciki ajikinta sasha kayan zakinta harsai dataji cikinta kamar zai Yi ciwo ta aje sauran cikin fridge.