Sashe 56
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda tagama sallah tayi wanka ta fito taci abinci take zaune Palo tayi waya dasu iyami,tayi da kawu,tayi da umme,tayi da Dr salman zabeera tayi da USI Wanda sukafi awa suna Magana duk Dan tasamu sauqin Abinda takeji aranta Amma takasa samun salama sai kawai ta kunna TV tafara kallo tana dariyar qarfin hali kamar wata wawuya.
Kallon agogo tayi taga qarfe goma harda minti arba'in ta miqe taje kicin ta hado tea tadawo ta zauna tana durawa cikinta idanuwanta akan kallo.
Goma da Sha daya da minti Tara taji bude qofarsu ta Dan kalli agogo taga lokaci taci gaba da kallonta tana Shan tea suka shigo ta Dan dago ta kalli anty zarah ta saki murmushi tace"
Lah anty Ashe fita kukayi banma Ankara ba wlh na dauka kina ciki kina bacci.
Kallonta yayi da mamaki saidai ko inda yake batada niyyar kalla ta tashi tana cewa''
Anty kawo kayan na riqe Miki.
Ta karbi kayan hannun anty zarah din yakai Mata har dakinta ta fito tana cewa''
Bari naje na kwanta gobema inada zuwa makaranta da safe.
Shigewa tayi ta rufo qofa ta Isa bakin gado ta zauna tareda sauke ajiyar da numfashi me qarfi idanuwanta na cikowa da hawaye batasan lokacinda ta kifeba Tana sakin kukan kewar Dr khalil dinta.
Washe gari ko abincin breakfast qin Yi tayi ta wucewarta makaranta taga keys dinta na mota ya ajiye Mata a palon taqi dauka ta tafiyarta.
Bata dawoba sai yamma tayi shigewarta bayan tashiga har dakin anty zarah sungaisa.
Washe gari ma haka takuma ficewarta ba Wanda yaganta sai abin yazama kamar tana wasan buya dasune Dan tasawa kanta zama very busy kullum Babu me ganinta take fita har gwara idan tadawo sukan gaisa da antyn tata ogan gidan kuwa Sam taqi Bari suga juna tuni kewar su Anty salamatu da Muhammad suka sanyota gaba gashi meenat batanan bare taje gidanta,
Wata Rana idan tafita shopping kawai take zuwa idan ba makarantar sbd kawai ta Hana kanta zama gidan.
Kusan kwana takwas kenan tana wannan wasan buyan dasu duk da itama ta matuqar gajiya da wannan yawon hutu take buqata Amma bazata iya zama gidan ba matuqar ba tafiya sukaiba sbd har yau fama take da ciwon zuciyar Abinda idanuwanta sukai Mata gani shiyasa ta zabi raba kanta da zaman gida.
Yau sai magriba tadawo gidan amatuqar gajiye take Bata tararda kowa agidan ba da alama sun fita basa Nan Dan har dakin anty zarah tashiga Bata nan sai kawai tayi wankanta tayi sallah ta sanya wata qaramar riga Mara hannu red da bumshort baqi wanda ko cinyarta bai saukaba sosai tafito ko dankwali Babu akanta taje ta sanyawa qofar shigowa key tana sakin numfashi Dan rabonta data sakata acikin gidan tun ranar dasuka Zo tasaba Bata cika son Kaya masu nauyiba yanzu kullum kayanta gajeru ne dasuna sukadai Amma tunda sukazo take a takure.
Kicin ta nufa ta hada celeals din Muhammad Tasha acan kicin din Tasha ruwa tadawo Palo zata zauna sai ganin mutum tayi zaune Yana waya a natse cikin tsananin firgici da tsoro ta bude baki Yana lurada Abinda zatayi ya janyota ta Fado kansa ya sanya hannu daya ya rufe Mata bakin Yana kallon cikin tsakiyar idanuwanta dake kallonsa ahankali yace"
Shihhh wayana me mahimmanci ne don't make a sound..
Tsit tayi tana kallon bakinsa dake Magana da Wanda yake wayar cikin burgewa da rashin garaje.
Maida kallonta tayi Kan qofar shigowa taga tananan rufenta to kenan Yana dakinsa Koda tayi tunanin basa gidan.,
Qofar dakinsa ta kalla batasan lokacinda tace"
Ina anty zarah??
Wani kallo ya juyo yayi Mata na tsawon mintuna kafin ya datse wayar dayakeyi ganin yafara rasa gane Abinda suke tattaunawa ya ajiye wayar Yana kallon fuskarta da ba annuri ya sake matseta cikin jikinsa yace"
Mezaki Bata da kike tambayarta?
Qin kallon fuskarsa tayi tafara qoqarin qwacewa tana cewa''
Sakeni kada ta fito ta......
Menene koyaushe kike cewa kada ta fahimta?
Kallonsa tayi a gundure tana sake qoqarin qwace jikinta tace"
Matarka ce Dan haka bazataji dadin ganinka da wata ba..
Bakinta ya kalla cikin taushin muryar son qureta yace"
Hakan kikeji shiyasa kike ganin kaman itama hakan takeji.
Da sauri ta kallesa tace"
Menene?
Ni banma San me kake cewaba.
Matsota yayi ta qarasa mannewa jikinsa ya kalli fuskarta zuwa bakinta dazaiyi kissing saikuma ya fasa ya miqe da ita a jikinsa ya nufi hanyar dakinsa sbd dukkaninsu idan ya fahimci matsalarsu ta baifi kowacce data Ganshi da 'yar uwarta ba Amma na Amatun yanason tabbatarwa ne idan yashiga zuciyarta kamar yanda yake tunani sbd zafin kishi me tsananin daya hango a idanuwanta.
A tsakiyar gadonsa ya kwantar da ita tareda sakar Mata dukkanin nauyinsa ta rintse Ido sbd idanuwansa dake son karya kuzarinta tadan juyarda fuskarta ta bude baki daqyar sbd mutuwar jiki tace"
Anty zarah zata.....
Rufe Mata baki yayi Ahankali da nasa Yana Dora hannunsa Kan wuyanta zuwa kirjinta dake harbawa da sauri har batasan lokacinda ta qanqamesa ba tana bude idanuwanta akan nasa idanun dake kallonta cikin wani irin yanayin daya qarasa kashe jikinta
Ya saka hannu yafara zare qaramar rigar jikinta ahankali tayi saurin rufe Ido sbd rigarce kawai ajikinta batada ko bra...
Qarar doorbell ne yasata bude idanuwanta ahankali ta Dora akan nasa idanun dasuka sauya kala ta janye jikinta ahankali tareda mirginawa gefe tana Jan duvet ta rufe qurjinta ya saki wani qaramin numfashi tareda tashi zaune yafara daidaita kansa ya miqe ya fita dakin.
Kobaa fada ba yasan zarah ce tadawo daga gidan qawarta dataje Dan haka Kai tsaye ya bude qofar fuskarta daukeda murmushi ta shigo zatai Masa Magana yanayinsa yasa gabanta mummunan faduwa ta kalli fuskarsa da sauri zatayi idanuwanta na cikowa da hawaye ganin hakan yasashi Dan dafe goshi Yana cewa''
Wat a hell""zama da Mata fiyeda daya.
Kallonta yayi Kai tsaye sbd bai iya kame kame ba yace"
Zan kwanta and kada ki nema AMATULLAH zata Kwana adakina after 2 days Zaki kwana so please don't make it too difficult for me kije ki kwanta I know you're tired.
Kadan ya rage anty zarah ta Dora hannu akai ta zunduma ihu
Tafi kowa sanin MAHMOUD din Dan Kai tsaye ne bai iya kwana kwana ba Amma Bata dauka rashin kwana kwanarsa yakai hakaba da zai iya haikatata wata ran.
##mamuh#
[5/30, 4:06 PM] Zafafa: *_MQ 42_*
Da lakabe anty zarah takai kanta cikin daki sbd dishi dishi da idanuwanta ke 'dan gani hakama kaf kuzuri da qarfin qafafunta sun Gama sarewa tun kafin ta Isa bakin gado ta zame ta zauna tareda sakin wani wahalallen kukan dakeson fito Mata tun lokacinda MAHMOUD yabude baki yafara Mata mgn.
Shikuma fridge ya biya ya dauko freshmilk me sanyi da ruwa ya nufi bedroom dinsa yanajin wani irin walwala da nutsuwa na qadatuwarsa.
Har lokacin kwance take cikin lullubin data rufe jikinta da Babu riga tayi zuciyarta na qoqarin zuqar numfashin dake neman gagararta,
Tasan tabbas anty zarah ce tadawo shiyasa ya, yafi kowa@' try da kansa and xa
zuwa ga bude Mata qofa batareda yasamu ko damar ce Mata Yana zuwa ba,
7 ya tube yashiga bai wani jima ba yafito ya sanya kayan bacci kamar koyaushe farare tas dasu yazo ya zauna Yana duba saqonni ta laptop da aketa kiransa akai yanashan freshmilk data rage sanyi yanayi Yana kallonta cikin kulawa tunaninsa tayi bacci.
Rufe aikin yayi ya miqe tareda qarawa AC din dake aiki qarfi sbd lullubin dazaiyi shima ya nufi gadon yahau tareda shigewa duvet din inda fatar bayanta da Babu komai ta hadu da fatar qirjinsa dake bayyane sbd rufe botiran rigar baccinsa da bayayi a qaida.
Rufe idanuwa da qarfi tayi zafin zuciyarta na tunzuro Mata da fitar da yayi dazun ta yunqura zata matsa daga jikinsa saiga wayarsa na qarar data sanyasu tsayawa su dukan musamman ita data gama sanyawa ranta Anty zarah ce sbd idan ba ita matarsa ba waye zai kirasa cikin dare daidai wannan lokacin.
Shi Sam baida niyar ko kallon wayar sbd Koda Rana ma daukar wayarsa ganin dama ne bare yanzu da dare,
Katsewa Kiran yayi yakai hannu ya dauko wayar da niyar kashewa saiga shigowar massage daga umman zarah ne ya tashi zaune Yana duba Kiran daya katse yaga ita 'dince takira saiya koma ya bude massage dinta,
"_Mahmoud Dan Allah kaje kayi mgn da zarah ka fahimtar da ita qarin aurenka ba Wai qarshen rayuwarta bane tanata kuka hankalina yatashi nakasa samun nutsuwa nasake kira Bata dagaba morethan 8times. _"
Yana Gama karanta saqon ya 'dan dafe goshi Yana Jin tun yanzu kamar kansa na neman qullewa,
Ta Yaya zarah zata damu kanta da kuka Bayan bawai yanxu ne akai aurenba,
Auren da shekara uku yanxu Amma tanason saka Masa ciwon Kai ga Amatun ma yaga alamar ita buga kansa zatayi ma da rigimarta.
Bai sake kallon Amatun dake kwanceba har lokacin taqi motsawa ya sauko Kan gadon ya zura slippers tareda aje wayarsa ya fice dakin.
Yana fita ta rintse ido sai alokacin hawayen dasuka bushe Mata suka Fara gangarowa ba qaqqautawa
Zuciyarta wani irin radadi da bugu takeyi kamar zata fasa qirjinta,
Wannan wace irin qaddarace tahadata auren Dame Mata,
Wace irin masiface wannan takejin kanta ciki sbd tiririn dake fita daga qirjinta Jin takeyi gwara ta mutu tabi Dr khalil dinta ba aure da wannan masifa,
Uban me yasa zai ajiyeta Dan ya ringa barinta Yana tafiyarsa saikace wata Mara sanin ciwon Kai.
Ta sauko daga gadon tabar dakin ma takasa sbd Sam ko qafafuwanta bataji ajikinta sbd rufewar zuciya,
Hawayentane ke tsananta gudu suna jiqa pillon da kanta yake kai.
Tashi zaune tayi ta kalla agogo idan tana qirgen mintuna daidai to yafi mintuna talatin da barin dakin.
Tana Nan zaune idanuwanta na sake rinewa har tsawon awa daya da mintuna ta miqe tsaye ta janyo towel ta daura ta nufi qofa ta fice bayan ta share idanuwanta dasukai jajir ta nufi dakinta.
Tana Murda qofar dakinta Yana fitowa dakin anty zarah din ko kallon inda yake bataiba ta shige kafin ta rufe saigashi a bayanta Yana kallon idanuwanta dasuka bayyanar Masa da halinda take ciki ya riqo hannunta ta janye batareda ta dago ta kallesaba ta nuna Masa qofa tace"
Bacci zanyi can you leave please.
Kallon agogo tayi taga qarfe goma harda minti arba'in ta miqe taje kicin ta hado tea tadawo ta zauna tana durawa cikinta idanuwanta akan kallo.
Goma da Sha daya da minti Tara taji bude qofarsu ta Dan kalli agogo taga lokaci taci gaba da kallonta tana Shan tea suka shigo ta Dan dago ta kalli anty zarah ta saki murmushi tace"
Lah anty Ashe fita kukayi banma Ankara ba wlh na dauka kina ciki kina bacci.
Kallonta yayi da mamaki saidai ko inda yake batada niyyar kalla ta tashi tana cewa''
Anty kawo kayan na riqe Miki.
Ta karbi kayan hannun anty zarah din yakai Mata har dakinta ta fito tana cewa''
Bari naje na kwanta gobema inada zuwa makaranta da safe.
Shigewa tayi ta rufo qofa ta Isa bakin gado ta zauna tareda sauke ajiyar da numfashi me qarfi idanuwanta na cikowa da hawaye batasan lokacinda ta kifeba Tana sakin kukan kewar Dr khalil dinta.
Washe gari ko abincin breakfast qin Yi tayi ta wucewarta makaranta taga keys dinta na mota ya ajiye Mata a palon taqi dauka ta tafiyarta.
Bata dawoba sai yamma tayi shigewarta bayan tashiga har dakin anty zarah sungaisa.
Washe gari ma haka takuma ficewarta ba Wanda yaganta sai abin yazama kamar tana wasan buya dasune Dan tasawa kanta zama very busy kullum Babu me ganinta take fita har gwara idan tadawo sukan gaisa da antyn tata ogan gidan kuwa Sam taqi Bari suga juna tuni kewar su Anty salamatu da Muhammad suka sanyota gaba gashi meenat batanan bare taje gidanta,
Wata Rana idan tafita shopping kawai take zuwa idan ba makarantar sbd kawai ta Hana kanta zama gidan.
Kusan kwana takwas kenan tana wannan wasan buyan dasu duk da itama ta matuqar gajiya da wannan yawon hutu take buqata Amma bazata iya zama gidan ba matuqar ba tafiya sukaiba sbd har yau fama take da ciwon zuciyar Abinda idanuwanta sukai Mata gani shiyasa ta zabi raba kanta da zaman gida.
Yau sai magriba tadawo gidan amatuqar gajiye take Bata tararda kowa agidan ba da alama sun fita basa Nan Dan har dakin anty zarah tashiga Bata nan sai kawai tayi wankanta tayi sallah ta sanya wata qaramar riga Mara hannu red da bumshort baqi wanda ko cinyarta bai saukaba sosai tafito ko dankwali Babu akanta taje ta sanyawa qofar shigowa key tana sakin numfashi Dan rabonta data sakata acikin gidan tun ranar dasuka Zo tasaba Bata cika son Kaya masu nauyiba yanzu kullum kayanta gajeru ne dasuna sukadai Amma tunda sukazo take a takure.
Kicin ta nufa ta hada celeals din Muhammad Tasha acan kicin din Tasha ruwa tadawo Palo zata zauna sai ganin mutum tayi zaune Yana waya a natse cikin tsananin firgici da tsoro ta bude baki Yana lurada Abinda zatayi ya janyota ta Fado kansa ya sanya hannu daya ya rufe Mata bakin Yana kallon cikin tsakiyar idanuwanta dake kallonsa ahankali yace"
Shihhh wayana me mahimmanci ne don't make a sound..
Tsit tayi tana kallon bakinsa dake Magana da Wanda yake wayar cikin burgewa da rashin garaje.
Maida kallonta tayi Kan qofar shigowa taga tananan rufenta to kenan Yana dakinsa Koda tayi tunanin basa gidan.,
Qofar dakinsa ta kalla batasan lokacinda tace"
Ina anty zarah??
Wani kallo ya juyo yayi Mata na tsawon mintuna kafin ya datse wayar dayakeyi ganin yafara rasa gane Abinda suke tattaunawa ya ajiye wayar Yana kallon fuskarta da ba annuri ya sake matseta cikin jikinsa yace"
Mezaki Bata da kike tambayarta?
Qin kallon fuskarsa tayi tafara qoqarin qwacewa tana cewa''
Sakeni kada ta fito ta......
Menene koyaushe kike cewa kada ta fahimta?
Kallonsa tayi a gundure tana sake qoqarin qwace jikinta tace"
Matarka ce Dan haka bazataji dadin ganinka da wata ba..
Bakinta ya kalla cikin taushin muryar son qureta yace"
Hakan kikeji shiyasa kike ganin kaman itama hakan takeji.
Da sauri ta kallesa tace"
Menene?
Ni banma San me kake cewaba.
Matsota yayi ta qarasa mannewa jikinsa ya kalli fuskarta zuwa bakinta dazaiyi kissing saikuma ya fasa ya miqe da ita a jikinsa ya nufi hanyar dakinsa sbd dukkaninsu idan ya fahimci matsalarsu ta baifi kowacce data Ganshi da 'yar uwarta ba Amma na Amatun yanason tabbatarwa ne idan yashiga zuciyarta kamar yanda yake tunani sbd zafin kishi me tsananin daya hango a idanuwanta.
A tsakiyar gadonsa ya kwantar da ita tareda sakar Mata dukkanin nauyinsa ta rintse Ido sbd idanuwansa dake son karya kuzarinta tadan juyarda fuskarta ta bude baki daqyar sbd mutuwar jiki tace"
Anty zarah zata.....
Rufe Mata baki yayi Ahankali da nasa Yana Dora hannunsa Kan wuyanta zuwa kirjinta dake harbawa da sauri har batasan lokacinda ta qanqamesa ba tana bude idanuwanta akan nasa idanun dake kallonta cikin wani irin yanayin daya qarasa kashe jikinta
Ya saka hannu yafara zare qaramar rigar jikinta ahankali tayi saurin rufe Ido sbd rigarce kawai ajikinta batada ko bra...
Qarar doorbell ne yasata bude idanuwanta ahankali ta Dora akan nasa idanun dasuka sauya kala ta janye jikinta ahankali tareda mirginawa gefe tana Jan duvet ta rufe qurjinta ya saki wani qaramin numfashi tareda tashi zaune yafara daidaita kansa ya miqe ya fita dakin.
Kobaa fada ba yasan zarah ce tadawo daga gidan qawarta dataje Dan haka Kai tsaye ya bude qofar fuskarta daukeda murmushi ta shigo zatai Masa Magana yanayinsa yasa gabanta mummunan faduwa ta kalli fuskarsa da sauri zatayi idanuwanta na cikowa da hawaye ganin hakan yasashi Dan dafe goshi Yana cewa''
Wat a hell""zama da Mata fiyeda daya.
Kallonta yayi Kai tsaye sbd bai iya kame kame ba yace"
Zan kwanta and kada ki nema AMATULLAH zata Kwana adakina after 2 days Zaki kwana so please don't make it too difficult for me kije ki kwanta I know you're tired.
Kadan ya rage anty zarah ta Dora hannu akai ta zunduma ihu
Tafi kowa sanin MAHMOUD din Dan Kai tsaye ne bai iya kwana kwana ba Amma Bata dauka rashin kwana kwanarsa yakai hakaba da zai iya haikatata wata ran.
##mamuh#
[5/30, 4:06 PM] Zafafa: *_MQ 42_*
Da lakabe anty zarah takai kanta cikin daki sbd dishi dishi da idanuwanta ke 'dan gani hakama kaf kuzuri da qarfin qafafunta sun Gama sarewa tun kafin ta Isa bakin gado ta zame ta zauna tareda sakin wani wahalallen kukan dakeson fito Mata tun lokacinda MAHMOUD yabude baki yafara Mata mgn.
Shikuma fridge ya biya ya dauko freshmilk me sanyi da ruwa ya nufi bedroom dinsa yanajin wani irin walwala da nutsuwa na qadatuwarsa.
Har lokacin kwance take cikin lullubin data rufe jikinta da Babu riga tayi zuciyarta na qoqarin zuqar numfashin dake neman gagararta,
Tasan tabbas anty zarah ce tadawo shiyasa ya, yafi kowa@' try da kansa and xa
zuwa ga bude Mata qofa batareda yasamu ko damar ce Mata Yana zuwa ba,
7 ya tube yashiga bai wani jima ba yafito ya sanya kayan bacci kamar koyaushe farare tas dasu yazo ya zauna Yana duba saqonni ta laptop da aketa kiransa akai yanashan freshmilk data rage sanyi yanayi Yana kallonta cikin kulawa tunaninsa tayi bacci.
Rufe aikin yayi ya miqe tareda qarawa AC din dake aiki qarfi sbd lullubin dazaiyi shima ya nufi gadon yahau tareda shigewa duvet din inda fatar bayanta da Babu komai ta hadu da fatar qirjinsa dake bayyane sbd rufe botiran rigar baccinsa da bayayi a qaida.
Rufe idanuwa da qarfi tayi zafin zuciyarta na tunzuro Mata da fitar da yayi dazun ta yunqura zata matsa daga jikinsa saiga wayarsa na qarar data sanyasu tsayawa su dukan musamman ita data gama sanyawa ranta Anty zarah ce sbd idan ba ita matarsa ba waye zai kirasa cikin dare daidai wannan lokacin.
Shi Sam baida niyar ko kallon wayar sbd Koda Rana ma daukar wayarsa ganin dama ne bare yanzu da dare,
Katsewa Kiran yayi yakai hannu ya dauko wayar da niyar kashewa saiga shigowar massage daga umman zarah ne ya tashi zaune Yana duba Kiran daya katse yaga ita 'dince takira saiya koma ya bude massage dinta,
"_Mahmoud Dan Allah kaje kayi mgn da zarah ka fahimtar da ita qarin aurenka ba Wai qarshen rayuwarta bane tanata kuka hankalina yatashi nakasa samun nutsuwa nasake kira Bata dagaba morethan 8times. _"
Yana Gama karanta saqon ya 'dan dafe goshi Yana Jin tun yanzu kamar kansa na neman qullewa,
Ta Yaya zarah zata damu kanta da kuka Bayan bawai yanxu ne akai aurenba,
Auren da shekara uku yanxu Amma tanason saka Masa ciwon Kai ga Amatun ma yaga alamar ita buga kansa zatayi ma da rigimarta.
Bai sake kallon Amatun dake kwanceba har lokacin taqi motsawa ya sauko Kan gadon ya zura slippers tareda aje wayarsa ya fice dakin.
Yana fita ta rintse ido sai alokacin hawayen dasuka bushe Mata suka Fara gangarowa ba qaqqautawa
Zuciyarta wani irin radadi da bugu takeyi kamar zata fasa qirjinta,
Wannan wace irin qaddarace tahadata auren Dame Mata,
Wace irin masiface wannan takejin kanta ciki sbd tiririn dake fita daga qirjinta Jin takeyi gwara ta mutu tabi Dr khalil dinta ba aure da wannan masifa,
Uban me yasa zai ajiyeta Dan ya ringa barinta Yana tafiyarsa saikace wata Mara sanin ciwon Kai.
Ta sauko daga gadon tabar dakin ma takasa sbd Sam ko qafafuwanta bataji ajikinta sbd rufewar zuciya,
Hawayentane ke tsananta gudu suna jiqa pillon da kanta yake kai.
Tashi zaune tayi ta kalla agogo idan tana qirgen mintuna daidai to yafi mintuna talatin da barin dakin.
Tana Nan zaune idanuwanta na sake rinewa har tsawon awa daya da mintuna ta miqe tsaye ta janyo towel ta daura ta nufi qofa ta fice bayan ta share idanuwanta dasukai jajir ta nufi dakinta.
Tana Murda qofar dakinta Yana fitowa dakin anty zarah din ko kallon inda yake bataiba ta shige kafin ta rufe saigashi a bayanta Yana kallon idanuwanta dasuka bayyanar Masa da halinda take ciki ya riqo hannunta ta janye batareda ta dago ta kallesaba ta nuna Masa qofa tace"
Bacci zanyi can you leave please.