Sashe 15
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Idan kuma wasu adadin pages kake bu
ata koda
aya ne duk zamu saka maka akan farashi mai sau
in gaske
Kuyi maza ku kawo, mai haja shike talla, mai saya kuwa shike neman sau
______________________
#MIN QALB
Mamuhgee
ZAFAFA BIAYAR
SIRADIN RAYUWA
safiyya huguma
MIN QALB
mamuhgee
YANKAN BAYA
billyn Abdul
KIBIYAR AJALI
Miss xoxo
ABINDAKE CIKIN ZUCIYATA
hafsat rano
Pay @09033181070
Or 09032345899[3/16, 1:57 PM] Zafafa: *_MIN QALB 12_*
_Mamuhgee_
Kasa riqe hawayenta umme tayi suka gangaro Kan fuskarta ta shafa cikin firgici ta dago hannunta ta kalla taga tabbas hawayene,
Yau ni Aisha mezan gani ne??
Wace masiface wannan yarinyar na gayyatowa kaina ranar farko data sako kafarta gidana hawayenda na manta ya akeyinsu tun quruciya yau sune a fuskata,
Wlh shirina bazai lalace ba Koda kowama zai rasa saidai kowa ya rasa...
Juyawa tayi Kan khalil cikin tashin hankali da rudewa tace"
Khalil karkayiwa kanka haka ka 6ata rayuwarka kafada gaskia wannan yarinyar bakada alaqar komai da ita,
Rintse ido yayi Yana danne tsananin 'dacin da zuciyarsa ke Masa
Ummin ta girgizasa da qarfi tana sake Marin fuskarsa tace"
Kafada gaskia Khalil wlh bazan yadda a maqala maka cikin qaryaba wannan yarinyar 6arauni.....
Katseta Modibbo yayi da cewa"
Aishatu ki nutsu kisan a inda kike,
Shiru yayi Yana nazari cikin tsananin baqin cikin da takaicin Abinda ke faruwa ya dago ya kalli khalil
Khalil din yayi saurin sauke kansa
Yace"
Khalilu Abinda kayi a tunaninka meye shi??
Modibbo a musulunce shi aure idan har an daurashi Akan yanda sharuddan aure sukace to banyi laifi ba,
A tsakanina daku iyayena Kuma laifi ne sbd na boye Muku nayi bada izininku ba saidai nayine sbd girmamaku Dan inajin tsoron kawo muku zancen sbd tsoron bazaku Bari,
Dan haka na aikata laifi babba Kuma Ina neman yafiyarku dakuma amincewarku da amatun kodan Abindake cikinta baida laifin komai kada a hukuntasa ko mahaifiyarsa nine me laifin Kuma na dauka a shirye nake da dukkanin wani hukunci saidai Allah ya huci ran Modibbo ina fatan itama amatu abata adalcin datazo nema duk yanda akayi hukuncin zamu dauka.
Tsit sukayi suna kallon bakin Khalil din cikin girgizuwa da kalamansa,
Dukkanin Abinda yafada jin sukayi kalmomin na son tabasu,
Shi cikin babu ruwansa to meye mafita ga wannan alamarin?
Kallon mahaifiyar amatun Modibbo yayi yace"
Ina mahaifin yarinyar??
Ya rasu tun tana yarinya qarama.
Ina danginsa?
Daga maiduguri mukayo Nan munrasa kowa bamuda kowa nanma amatsayin 'yan gudun hijira muke har mahaifinta yasamu aikin sanaar Saida kayan Miya harya rasu daga Nan ne muka hadu da......sai tayi shiru tana satar kallon hajiya aisha sbd Abinda zata fada itama ba yanda ta iya Dole tabi tsarin yanda al'amarin ya juya kodan fita da ranta tace"
Daga Nan ne muka haduda likita shine yake taimaka Mana harya sanyata makaranta shine yakawo maganar son aurenta nikuma na amince saidai bai fada Mana cewar iyayensa Basu aminceba yakawo Mana wani amatsayin mahaifinsa aka daura auren yanzu shekara daya kenan,
Mu Kuma kusan wata biyu kenan bamu sake ganinsa ba munyita zuwa asibiti bama samun ganinsa saigashi ciki ya bayyana atareda ita
mutane harsun Fara binmu da gori da maganganu marasa Dadi shiyasa mukazo...
Faduwa ummi tayi Kan kujera tayi zaman 'yan bori tana kallon baba Jamila tayi wani kukan kura tayi kanta tana cewa''
Qarya takeyi Modibbo wlh taron maqaryata ne....
Saurin riqeta hajiya Maryam tayi cikin tashin hankali take itama tace"
Modibbo Sam wannan matar qarya takeyi wlh daga gani sharri ne zuke qullawa sbd kudi......kallonda Modibbo yayi Mata yasata yin shiru baqin cikin future din 'yarta dake Shirin lalacewa na cinta kamar ta rufe amatu da bugun mutuwa.
Khalilu duk Abinda tafada gskia ne kokuwa?
Gyada Kai yayi kansa na qasa Dan duk duniya bai ta6a Jin tsanar wani lokaci 'daya ba kamar baba Jamila.
Bsyan dogon nazari da tunanin irin rashin 'da'a da wulaqanta zabeera da Khalil din yayi take yafita ran Modibbo da kusan kowama a gurin kai tsaye cikin nuna qyamarsa ga khalil din da halayyarsa Modibbo yace"
Ban karbi wannan auren naka ba likita haka Kuma kaima na cireka daga iyalina ka dauki matarka kuje kibar Nan karka sake Kiran kanka da zabeera har abada,
Kuma kuje ga adalcin dakuke nema Nan anbaku,
Anbarwa 'yarki mijinta har abada duk ranarda qafarku ta tako zabeera aranar ne zakusan asalin hukunci da zafin Zabeera.........
Kuka ne qarfi umme ta fashe dashi tareda riqe Khalil din da idanuwansa suka qarasa rinewa jajir Yana Mata kallon kece Kika jawo..
Girgizasa tahauyi tana kuka Mai qarfi tace"
Dan Allah Khalil kafada musu gskia bakai bane
Wlh bazan yardaba nizan fada gskia..
Girgiza Mata Kai yayi tareda zamewa daga hannuwanta yayi qasa da murya cikin qunci Yana cewa'"
Ummi kema kisani idan har kina Sona da 'dan sauran farin cikin daya ragemin bazaki taba fadar gskia ba sbd zata saki keda amatu cikin hadari Wanda bazan iya daukaba,
Umme kece rayuwata gabaki 'daya amatu kuwa itace zuciyata
Meyasa zakiyi haka ummi....??
Mutuwar tsaye tayi tana kallonsa cikin tsananin tsoro da tashin hankalin Abinda yafada,
Me Khalil ke nufi?
Amatu zuciyarsa,
Dama sunsan juna da gske kokuwa ita yakeson rainawa hankali,
Amatu dama tasan 'danta shine ta karbi aikinta kenan ita take rainawa hankali tabbas zatasan tayi Wasa da wuta.
Gangarowa wasu sabbin hawayenta sukayi ta girgiza Kai tana cewa'"
Khalil wlh bazan iya gani na rabu dakaiba,
Ka saketa saki uku,
Cikin ma a zubar kabawa Modibbo hkr Amma Dan Allah Khalil kada katafi yaqarasa cikin kuka tana sake riqesa.....
Cikin tsawa wannan karon Modibbo yakira sunanta Yana kallon Khalil yace"
Ko bayan kabar Nan duk ranardaka saketa daga ranar zakasan ainihin fushin mahifinka,
Haka cikin dake jikinta.
Zubewa qasa umme tayi da sauri Yana cewa'"
Na roki Modibbo daya taimaka ya sassautawa Khalil wannan hukuncin.
Miqewa Modibbon yayi Yana cewa'"
Taro yaqare kowa ya tafi.
Kamar daga sama sukaji security din bakin qofar shigowa na bada sanarwar isowar Andi Wanda yasa kowa miqewa cikin tsananin firgici sbd Abinda andin yafi shekaru ashirin beyiba wato zuwa meeting palon.
Hajiya Maryam data yiwa amatu text din takira andin tafada Masa halinda ake ciki ta saki ajiyar zuciya tana riqo umme data miqe da sauri itama ganin Andi yau da kansa take ta shiga taitayinta tana shanye kukanta saidai hawayenta dasukaqi tsayawa ta kalli hajiya Maryam tace"
Kin kyautamin Maryam sbd Andi ne kawai zai iya ceton Khalil Dina yanxu.
Modibbo da kansa ya miqe yabawa mahaifinsa dake tattareda wata irin izzar mulki da cika Ido tareda razanarda mutane da kallo 'daya idan yayi maka Wanda kaf cikin zuriar zabeera mutum biyu ne suka 'daukosa sak alqasim zabeera mijin haj Maryam daya rasu sai MAHMOUD ZABEERA wanda beyi mulki ba Amma Yama wucesa a mugun miskilancin da kwarjini me ban tsoro.
Shigowar Andi tasake saka kowa cikin tsoro da firgici Saida yayi zaman minti biyar tsit bayan gama amsa gaisuwar kowa kafin ya bude muryarsa me amsa amo yace"
Khalilu da kanka zakayi bayanin abindake faruwa daga farko.
Ba inda inda Khalil yasake koro Masa bayanin komai tareda hukuncinda Modibbo ya yanke Masa ya 'dora da fadin"
Na aikata babban kuskure Kuma na amsa laifina nakuma karbi hukuncina Andi,
Zanyi nesa da Nan Kuma bazan taba Bari maganar ta fitaba bare sunan zabeera ya baci,
Nayi alqawarin daga lokacinda zan fita Nan zan aje sunan zabeera Dan kada gaba nayi Abinda zan kawo batanci gareku ba da......
Cikin firgici ummi tayi saurin zubewa qasa tana cewa'"
Allah ya taimaki Andi Dan Allah Andi ya tausaya a sauqaqawa Khalil tsaurin hukuncinsa kada arabasa da sunansa da zuriarsa indai akan laifin wannan yarinyar ne Andi abasa dama yayi Mata saki uku bayan ancire cikin.......
Maganar ummin yasa Andi dagowa ya kalli Modibbo
Modibbon yayi saurin qasa da Kai Yana cewa'"
Ayi Mata afuwa Andi uwa ce dake cikin firgicin rabuwa da 'danta.
Kallonsa andin yasake hakan yasashi yin shiru Yana cewa"
Allah ya huci zuciyar Andi da Abinda aishatu tafada.
Kallonta Andi yayi tareda kallon baba Jamila yace"
Aishatu matsayinki na mahaifiya kikeson a cutatarda 'yar wata sbd naki 'dan wannan ba adalcin Andi bane.
Kallon baba Jamila yayi cikin sautin dayasata rudewa qafafunta suka hau rawa yace"
Kinxo neman adalci anbaki adalci
Kin aminta da auren 'yarki Dan haka 'yarki zatayi zaman sure bayan munyi bincike akan auren,
Zaki bar 'yarki anan Kuma zata zauna cikin gata da aminci
Zata raini cikinta a hannun matar 'dan uwansa MAHMOUD ZABEERA bayan haihuwarta anbawa mahaifiyarsa halak malak saimu sake daura musu aure,
Aishatu kinason kashe abindake cikin tun baizo duniyaba to kece zaki rainesa har girmansa bayan zuwansa duniya an mallaka Miki shi halak malak.
MUHAMMAD""fada sunan Yana 'daga sautinsa.
Sai alokacin MAHMOUD ya dauke idanuwansa daga Kan Khalil da amatu sbd jin a hannunsa yarinyar zatayi rainon cikinda bai gama yadda da akwaisaba sbd aduniya shine yafi kowa sanin wannan ba halin Khalil din bane ya kalli inda Andi yakira sunansa ya taso cikin nutsuwarsa dake qarawa Andi ganin kwarjininsa ya qaraso ya tsaya gaban andin tareda sauke kansa cikin girmamawa yace"
Allah yaqarawa Andi tsawon Rai.
Matar 'dan uwanka zata zauna a hannun matarka har tsawon lokacinda zata haihu,
Cinta da Shanta duk na hannunka,
Ciwonta da maganinta na damqasu hannunka Dana matarka,
Na damqa maka tsaron lafiyarta Dana Abindake cikinta sbd aishatu ta tabbatar Mana da AMATULLAH da abundake cikinta na cikin hadari a hannunsu Dan haka Kaine kawai Wanda na yarda dashi nabaka amanarsu a hannunka.
Shiru yayi bai motsaba sbd Abinda andin yafada yaxo da wani al'amarine da kansa yake kasa dauka,
6arauniya a gidansa?ta Yaya zai iya Bari wannan yarinyar ta zauna acikin inda yake rayuwa
Khalil dinma haryanxu yakasa yarda da shidin ne uban cikin wannan yarinyar
ahankali yadan dago ya kalli gefen datake tsaye riqeda rigar Khalil sbd zuwa lokacin tafara firgita da abindake faruwa Jin hukuncin da aka yankewa Khalil daga farko taji bazata iya Bari tazama sanadin batawarsa da rabuwa da iyayensaba saiga zuwan wannan Andin Wanda ganinsa kawai yasa taji tsoro da firgici ya kamata gashi ana maganar riqeta ta haihu
Ta Ina dakuma ta Yaya zata haihu
Kasa riqeta qafafunta sukayi tsabar rawa shiyasa ta boye bayan Khalil din.
ata koda
aya ne duk zamu saka maka akan farashi mai sau
in gaske
Kuyi maza ku kawo, mai haja shike talla, mai saya kuwa shike neman sau
______________________
#MIN QALB
Mamuhgee
ZAFAFA BIAYAR
SIRADIN RAYUWA
safiyya huguma
MIN QALB
mamuhgee
YANKAN BAYA
billyn Abdul
KIBIYAR AJALI
Miss xoxo
ABINDAKE CIKIN ZUCIYATA
hafsat rano
Pay @09033181070
Or 09032345899[3/16, 1:57 PM] Zafafa: *_MIN QALB 12_*
_Mamuhgee_
Kasa riqe hawayenta umme tayi suka gangaro Kan fuskarta ta shafa cikin firgici ta dago hannunta ta kalla taga tabbas hawayene,
Yau ni Aisha mezan gani ne??
Wace masiface wannan yarinyar na gayyatowa kaina ranar farko data sako kafarta gidana hawayenda na manta ya akeyinsu tun quruciya yau sune a fuskata,
Wlh shirina bazai lalace ba Koda kowama zai rasa saidai kowa ya rasa...
Juyawa tayi Kan khalil cikin tashin hankali da rudewa tace"
Khalil karkayiwa kanka haka ka 6ata rayuwarka kafada gaskia wannan yarinyar bakada alaqar komai da ita,
Rintse ido yayi Yana danne tsananin 'dacin da zuciyarsa ke Masa
Ummin ta girgizasa da qarfi tana sake Marin fuskarsa tace"
Kafada gaskia Khalil wlh bazan yadda a maqala maka cikin qaryaba wannan yarinyar 6arauni.....
Katseta Modibbo yayi da cewa"
Aishatu ki nutsu kisan a inda kike,
Shiru yayi Yana nazari cikin tsananin baqin cikin da takaicin Abinda ke faruwa ya dago ya kalli khalil
Khalil din yayi saurin sauke kansa
Yace"
Khalilu Abinda kayi a tunaninka meye shi??
Modibbo a musulunce shi aure idan har an daurashi Akan yanda sharuddan aure sukace to banyi laifi ba,
A tsakanina daku iyayena Kuma laifi ne sbd na boye Muku nayi bada izininku ba saidai nayine sbd girmamaku Dan inajin tsoron kawo muku zancen sbd tsoron bazaku Bari,
Dan haka na aikata laifi babba Kuma Ina neman yafiyarku dakuma amincewarku da amatun kodan Abindake cikinta baida laifin komai kada a hukuntasa ko mahaifiyarsa nine me laifin Kuma na dauka a shirye nake da dukkanin wani hukunci saidai Allah ya huci ran Modibbo ina fatan itama amatu abata adalcin datazo nema duk yanda akayi hukuncin zamu dauka.
Tsit sukayi suna kallon bakin Khalil din cikin girgizuwa da kalamansa,
Dukkanin Abinda yafada jin sukayi kalmomin na son tabasu,
Shi cikin babu ruwansa to meye mafita ga wannan alamarin?
Kallon mahaifiyar amatun Modibbo yayi yace"
Ina mahaifin yarinyar??
Ya rasu tun tana yarinya qarama.
Ina danginsa?
Daga maiduguri mukayo Nan munrasa kowa bamuda kowa nanma amatsayin 'yan gudun hijira muke har mahaifinta yasamu aikin sanaar Saida kayan Miya harya rasu daga Nan ne muka hadu da......sai tayi shiru tana satar kallon hajiya aisha sbd Abinda zata fada itama ba yanda ta iya Dole tabi tsarin yanda al'amarin ya juya kodan fita da ranta tace"
Daga Nan ne muka haduda likita shine yake taimaka Mana harya sanyata makaranta shine yakawo maganar son aurenta nikuma na amince saidai bai fada Mana cewar iyayensa Basu aminceba yakawo Mana wani amatsayin mahaifinsa aka daura auren yanzu shekara daya kenan,
Mu Kuma kusan wata biyu kenan bamu sake ganinsa ba munyita zuwa asibiti bama samun ganinsa saigashi ciki ya bayyana atareda ita
mutane harsun Fara binmu da gori da maganganu marasa Dadi shiyasa mukazo...
Faduwa ummi tayi Kan kujera tayi zaman 'yan bori tana kallon baba Jamila tayi wani kukan kura tayi kanta tana cewa''
Qarya takeyi Modibbo wlh taron maqaryata ne....
Saurin riqeta hajiya Maryam tayi cikin tashin hankali take itama tace"
Modibbo Sam wannan matar qarya takeyi wlh daga gani sharri ne zuke qullawa sbd kudi......kallonda Modibbo yayi Mata yasata yin shiru baqin cikin future din 'yarta dake Shirin lalacewa na cinta kamar ta rufe amatu da bugun mutuwa.
Khalilu duk Abinda tafada gskia ne kokuwa?
Gyada Kai yayi kansa na qasa Dan duk duniya bai ta6a Jin tsanar wani lokaci 'daya ba kamar baba Jamila.
Bsyan dogon nazari da tunanin irin rashin 'da'a da wulaqanta zabeera da Khalil din yayi take yafita ran Modibbo da kusan kowama a gurin kai tsaye cikin nuna qyamarsa ga khalil din da halayyarsa Modibbo yace"
Ban karbi wannan auren naka ba likita haka Kuma kaima na cireka daga iyalina ka dauki matarka kuje kibar Nan karka sake Kiran kanka da zabeera har abada,
Kuma kuje ga adalcin dakuke nema Nan anbaku,
Anbarwa 'yarki mijinta har abada duk ranarda qafarku ta tako zabeera aranar ne zakusan asalin hukunci da zafin Zabeera.........
Kuka ne qarfi umme ta fashe dashi tareda riqe Khalil din da idanuwansa suka qarasa rinewa jajir Yana Mata kallon kece Kika jawo..
Girgizasa tahauyi tana kuka Mai qarfi tace"
Dan Allah Khalil kafada musu gskia bakai bane
Wlh bazan yardaba nizan fada gskia..
Girgiza Mata Kai yayi tareda zamewa daga hannuwanta yayi qasa da murya cikin qunci Yana cewa'"
Ummi kema kisani idan har kina Sona da 'dan sauran farin cikin daya ragemin bazaki taba fadar gskia ba sbd zata saki keda amatu cikin hadari Wanda bazan iya daukaba,
Umme kece rayuwata gabaki 'daya amatu kuwa itace zuciyata
Meyasa zakiyi haka ummi....??
Mutuwar tsaye tayi tana kallonsa cikin tsananin tsoro da tashin hankalin Abinda yafada,
Me Khalil ke nufi?
Amatu zuciyarsa,
Dama sunsan juna da gske kokuwa ita yakeson rainawa hankali,
Amatu dama tasan 'danta shine ta karbi aikinta kenan ita take rainawa hankali tabbas zatasan tayi Wasa da wuta.
Gangarowa wasu sabbin hawayenta sukayi ta girgiza Kai tana cewa'"
Khalil wlh bazan iya gani na rabu dakaiba,
Ka saketa saki uku,
Cikin ma a zubar kabawa Modibbo hkr Amma Dan Allah Khalil kada katafi yaqarasa cikin kuka tana sake riqesa.....
Cikin tsawa wannan karon Modibbo yakira sunanta Yana kallon Khalil yace"
Ko bayan kabar Nan duk ranardaka saketa daga ranar zakasan ainihin fushin mahifinka,
Haka cikin dake jikinta.
Zubewa qasa umme tayi da sauri Yana cewa'"
Na roki Modibbo daya taimaka ya sassautawa Khalil wannan hukuncin.
Miqewa Modibbon yayi Yana cewa'"
Taro yaqare kowa ya tafi.
Kamar daga sama sukaji security din bakin qofar shigowa na bada sanarwar isowar Andi Wanda yasa kowa miqewa cikin tsananin firgici sbd Abinda andin yafi shekaru ashirin beyiba wato zuwa meeting palon.
Hajiya Maryam data yiwa amatu text din takira andin tafada Masa halinda ake ciki ta saki ajiyar zuciya tana riqo umme data miqe da sauri itama ganin Andi yau da kansa take ta shiga taitayinta tana shanye kukanta saidai hawayenta dasukaqi tsayawa ta kalli hajiya Maryam tace"
Kin kyautamin Maryam sbd Andi ne kawai zai iya ceton Khalil Dina yanxu.
Modibbo da kansa ya miqe yabawa mahaifinsa dake tattareda wata irin izzar mulki da cika Ido tareda razanarda mutane da kallo 'daya idan yayi maka Wanda kaf cikin zuriar zabeera mutum biyu ne suka 'daukosa sak alqasim zabeera mijin haj Maryam daya rasu sai MAHMOUD ZABEERA wanda beyi mulki ba Amma Yama wucesa a mugun miskilancin da kwarjini me ban tsoro.
Shigowar Andi tasake saka kowa cikin tsoro da firgici Saida yayi zaman minti biyar tsit bayan gama amsa gaisuwar kowa kafin ya bude muryarsa me amsa amo yace"
Khalilu da kanka zakayi bayanin abindake faruwa daga farko.
Ba inda inda Khalil yasake koro Masa bayanin komai tareda hukuncinda Modibbo ya yanke Masa ya 'dora da fadin"
Na aikata babban kuskure Kuma na amsa laifina nakuma karbi hukuncina Andi,
Zanyi nesa da Nan Kuma bazan taba Bari maganar ta fitaba bare sunan zabeera ya baci,
Nayi alqawarin daga lokacinda zan fita Nan zan aje sunan zabeera Dan kada gaba nayi Abinda zan kawo batanci gareku ba da......
Cikin firgici ummi tayi saurin zubewa qasa tana cewa'"
Allah ya taimaki Andi Dan Allah Andi ya tausaya a sauqaqawa Khalil tsaurin hukuncinsa kada arabasa da sunansa da zuriarsa indai akan laifin wannan yarinyar ne Andi abasa dama yayi Mata saki uku bayan ancire cikin.......
Maganar ummin yasa Andi dagowa ya kalli Modibbo
Modibbon yayi saurin qasa da Kai Yana cewa'"
Ayi Mata afuwa Andi uwa ce dake cikin firgicin rabuwa da 'danta.
Kallonsa andin yasake hakan yasashi yin shiru Yana cewa"
Allah ya huci zuciyar Andi da Abinda aishatu tafada.
Kallonta Andi yayi tareda kallon baba Jamila yace"
Aishatu matsayinki na mahaifiya kikeson a cutatarda 'yar wata sbd naki 'dan wannan ba adalcin Andi bane.
Kallon baba Jamila yayi cikin sautin dayasata rudewa qafafunta suka hau rawa yace"
Kinxo neman adalci anbaki adalci
Kin aminta da auren 'yarki Dan haka 'yarki zatayi zaman sure bayan munyi bincike akan auren,
Zaki bar 'yarki anan Kuma zata zauna cikin gata da aminci
Zata raini cikinta a hannun matar 'dan uwansa MAHMOUD ZABEERA bayan haihuwarta anbawa mahaifiyarsa halak malak saimu sake daura musu aure,
Aishatu kinason kashe abindake cikin tun baizo duniyaba to kece zaki rainesa har girmansa bayan zuwansa duniya an mallaka Miki shi halak malak.
MUHAMMAD""fada sunan Yana 'daga sautinsa.
Sai alokacin MAHMOUD ya dauke idanuwansa daga Kan Khalil da amatu sbd jin a hannunsa yarinyar zatayi rainon cikinda bai gama yadda da akwaisaba sbd aduniya shine yafi kowa sanin wannan ba halin Khalil din bane ya kalli inda Andi yakira sunansa ya taso cikin nutsuwarsa dake qarawa Andi ganin kwarjininsa ya qaraso ya tsaya gaban andin tareda sauke kansa cikin girmamawa yace"
Allah yaqarawa Andi tsawon Rai.
Matar 'dan uwanka zata zauna a hannun matarka har tsawon lokacinda zata haihu,
Cinta da Shanta duk na hannunka,
Ciwonta da maganinta na damqasu hannunka Dana matarka,
Na damqa maka tsaron lafiyarta Dana Abindake cikinta sbd aishatu ta tabbatar Mana da AMATULLAH da abundake cikinta na cikin hadari a hannunsu Dan haka Kaine kawai Wanda na yarda dashi nabaka amanarsu a hannunka.
Shiru yayi bai motsaba sbd Abinda andin yafada yaxo da wani al'amarine da kansa yake kasa dauka,
6arauniya a gidansa?ta Yaya zai iya Bari wannan yarinyar ta zauna acikin inda yake rayuwa
Khalil dinma haryanxu yakasa yarda da shidin ne uban cikin wannan yarinyar
ahankali yadan dago ya kalli gefen datake tsaye riqeda rigar Khalil sbd zuwa lokacin tafara firgita da abindake faruwa Jin hukuncin da aka yankewa Khalil daga farko taji bazata iya Bari tazama sanadin batawarsa da rabuwa da iyayensaba saiga zuwan wannan Andin Wanda ganinsa kawai yasa taji tsoro da firgici ya kamata gashi ana maganar riqeta ta haihu
Ta Ina dakuma ta Yaya zata haihu
Kasa riqeta qafafunta sukayi tsabar rawa shiyasa ta boye bayan Khalil din.