Sashe 37
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi insfector Garba yayi tareda kallon Dr khalil din yace"
Mutum me mutunci da girma dai kamar wace irin qaddarace zata kaika batarda kudade masu yawa irin haka akan Amatu da kowa yasan dabadan kudinkaba wlh ko kallo bazaka ishetaba sbd Ina fada maka yarinyar terror ce tasan siririn iya sata......
Miqewa yayi Yana katsesa da cewa''
Mungama Magana Ina jiranka Nanda awa biyar din.
Ficewa yayi ransa abace yabar station din Yana sakejin kamar zuciyarsa zata fashe babu me bude baki yafadi alkhairi akan Amatu duk station 'dinda yaje.
##Mamuh#
[4/10, 7:28 AM] Zafafa: *_MQ 29_*
Zaune yake gefen kawu Yana Shan furarda iyami ta matsa Masa yasha Kiran Insfector Garba yashigo wayarsa cikin sauri ya daga Yana aje ludayin hannunsa
Su kawuma duk shi suka tsurawa ido suna jiran jin Abinda za'a fada Masa.
Ahankali ya lumshe ido tareda sakin boyayyan numfashi jin Abinda garban yafada Masa ya katse wayar tareda kallon kawu dayayi zuru zuru cikin farin cikinsa daya kasa boyuwa yace"
Tana central ta hanyar zaggen.
Ajiyar zuciya kawu yasaki tareda Dan rufe Ido batareda yace komaiba hakama iyami numfashi ta sauke sbd harta yanke hukuncin yau dai zata fadawa usi yasan halinda ake ciki.
Miqewa Dr khalil yayi Yana zura takalminsa yana cewa''
Kawu muje inshallah yau Amatu agida zata kwana.
Zabura kawun yayi dama jira yake ace yatashi din.
A mota Dr khalil kasa nutsuwa yayi wani irin yanayi yakeji na tsananin kewar Amatun
Inama ace Amatu mallakinsa ce da tabbas ayau rungumeta zaiyi ajikinsa saiyaji dukkanin kewarta ta sakesa,Amma ko yanzu wannan alamarin daya faru bai barsa da zabin komaiba face na aurenta cikin qanqanin lokaci sbd samun Bata kariya daga kowanne irin barazana.
Doguwar tafiya sukayi Mai Dan tsayi takaisu central din inda daqyar aka barsu suka Shiga sbd tsaro.
Yana yin parking suka fito kawu na qarewa gurin kallo cikin tsananin tashin hankali ace anan Amatu take zaune akan qanqanin laifi irin wannan Wanda ko zagi da bannar suna da gorin da mutane suke musu aka barsu dashi sun hukuntu,
Amma ace ankawota irin gurin Nan dasai masu laifin babbar kisar gilla ake kawowa sbd kawai tayi Abinda ba laifinta bane,
Wani irin kunci da bacin Raine ya cika zuciyarsa yanajin ba'a taba yimusu rashin adalci ba tun takaicinsu irin wannan,
Yarinya qarama mace budurwa za'a kawo irin gurin Nan?
Yanda yakejin tsananin bacin Rai wallahi daba mahaifiyar Khalil ce tasata a wannan halinba wlh dasai yayi shari'a da duk Wanda yake cikin zuriar zabeera sbd arziki ba hauka bane hakama talaka ba dabba bane.
Shi kansa Dr khalil Jin yayi dukkanin gwiwoyinsa na sanyi zuciyarsa na cika da baqin ciki da bacin ran ganin anan Amatu take,anan aka kawota cikin masu manyan laifuka sbd kawai tayi qaramin laifinsa baifi ayisa agama cikin gidaba...
Babu Wanda ya iya yiwa wani Magana acikinsu sbd halin tsananin baqin cikin dasuka Shiga na ganin irin cin zarafi da wulaqantawarda akayiwa Amatu.
Koda suka Isa bakin office din commissioner Saida aka Shiga aka isarda zuwansu shima sbd Khalil din 'dan Zabeera ne da Babu wanda zai Bari ko hanyar office din su Isa.
Daga cikin office din commissioner kuwa Bayan anzo ansanar Masa da zuwansu waya ya dauka ya dannawa alhaji qarami Kira Wanda akaci sa'a a lokacin Yana gurin Andi.
Shiru alhaji qarami yayi bayan yagama sauraran Abinda commissioner ke fada Masa cikin mamaki yace"
Ya akayi yayi saurin ganowa Bayan kabada ta
bbacin aqalla har maganar taje court bazai gano inda takeba.??
Yanzu dai Bari na sanarda Andi saina kiraka kafin ka gansu.
Aje wayar yayi ya kalli Modibbo kafin ya kalli Andi cikin nutsuwa da girmamawa yace"
Andi khalilu ne yasamu gano inda take Yana bakin office din commissioner ma yanzu haka.
Dagowa yayi ya kalli alhaji qarami din da mamaki a fuskarsa kafin ya kalli Modibbo cikin bayyanarda mamakinsa yace"
Me Khalilu yakeson komawa ne akan mace????
Shiru Modibbo yayi Yana sauke Kai cikin takaici da mamakin Khalil din.
Sake bayyanarda mamaki da takaici Andi yayi Yana cewa''
Tabbas khalilu Yana buqatar hukuncindazai dawo dashi hankalinsa tunda yazabi wulaqanta hukuncina akan mace..
Dan gyara zama Modibbo yayi tareda gyaran murya cikin girmamawa yace"
Allah ya huci ranka Andi Amma sai Inaga tunda yariga yayi nisa duk wani hukunci sake tsaurara abin zaiyi tunda Babu wani a zabeera daya taba take hukuncin Manya sai akansa gashi yanzu kowa yafara ankarewa da hakan da azo ayi Abinda zaisa agano bijiewa yayi yayi watsi da hukuncinka asamu masu Goya Masa baya abun yayi yawa.
Shiru Andi yayi Yana sauraronsa cikin qoqarin son fahimtar zancensa
Ya dago ya kalli alhaji qarami dakeson Magana shima yace"
Kaikuma meye naka hasashen?
Gyara zama yayi Yana tausasa murya yace"
Inaga akashe maganar a idon duniya ma'ana a janye qarar amatsayin munduba maraicinta mun qyaleta idan yaso sai commissioner su saka kudin belin da Khalil din bazai iya biyaba idan yayi yayi Dole zai hkr kokuma ace za'a biya kudin belin Amma saiyayi alqawarin rabuwa da yarinyar
Hakan shine mafita a yanayin da ake yanzu sbd Khalil idan baa janye qararba zai iya dagewa qarshe ya aikata Abinda zai saka zabeera kunya.
Jinjina Kai Andi yayi Yana na'am da bayanin alhaji qaramin yace"
A aikata hakan Amma kafin Nan ayau nakeson Modibbo dukkanin Abinda Khalil ya mallaka na zabeera a karbe.
Kallonsa Modibbo yayi da sauri saikuma ya sauke Kai Yana jinjina hukuncin sbd kaf 'yayansa bama shikadaiba kusan duk yayan zabeera da arzikin Zabeera suke tinqaho MAHMOUD ZABEERA ne kawai Babu qwandalar zabeera acikin dukiyarsa da guminsa da wahalarsa yatara arzikinsa,
Idan akace akwace komai na Khalil to motarsa ta hawa da kudaden account dinsane kawai zai tsira dasu Dan kuwa ko asibitinsa dayake tinqaho da ita MAHMOUD ne ya Gina Masa ita amatsayin tayasa murnar zama cikakken likita.
Koda commissioner yabasu izinin shiga bai nuna musu komaiba suka gaisa kafin Khalil yafara Masa bayanin Abinda yakawosu Babu dogo musu yacewa Khalil din an janye qara belinta kawai zasuyi akan kudi naira miliyan daya sai kudin tarar bacin suna miliyan daya da rabi duba da yanayin gidan da akayiwa bacin sunan.
What?????"""Khalil yafada cikin tsananin mamaki da yiwa commissioner din kallon rashin hankali yace"
Beli ne wannan kokuwa hukuncin Rai da Raine wannan???
Murmushi commissioner yayi Yana gyara zama yace"
Dr khalil zabeera zaka iya Kiran lawyer dinka zamu basa komai a rubuce sbd samun qarin fahimta.
Kallon bakinsa kawu keyi cikin yanayin tsoron dayafi mamakinsa miliyan biyu kudin beli?gwarama su fito su fada musu bada itane bazasuyiba.
Koda lawyer din Dr khalil ya iso aka miqa Masa takardun belin da aka bugo cikin qanqanin lokaci ya karanta yasake karantawa zuciyarsa na tafasa ko ba'a fada yasan shirine akayi Dan quntata Masa shida su Amatun,
Koma menene akayi Dan a cimma bazai taba rabuwa da Amatu ba,
Idan anyi ne Dan aga gazawarsa tabbas bazai taba gazawaba zaiyi komai iya iyawarsa zaikuma qwatar Mata mutuncinta da yancinta.
Dagowa yayi ya kalli kawu da idanuwansa sukai jajir sbd tashin hankali saiyaji zuciyarsa ta sake karyewa ya waiwayo ya kalli commissioner cikin yanayin na nuna rashin gazawa yace"
Ahada takardun belin su zama ready zuwa gobe zankawo kudin.
Kallonsa sukayi da sauri duk su duka commissioner na boye mamakinsa akan Khalil din yace"
Shikenan Dr khalil zabeera muna jiranka goben.
Miqewa yayi ya fice kawu da Barr Bashir na bayansa kowannensu cikin damuwa Yana Isa bakin mota ya tsaya ya juyo ya kalli Barr Bashir da idanuwansa dasukai jajir yabude busashen bakinsa yace"
Barr zankiraka gobe muhadu anan abasu kudin inshallah.
Kallonsa Barr yayi cikin kulawa da jimami Yana cewa''
Dr khalil kana ganin zamu karbi belin Nan ahaka?
Inaga muje can zabeera aroqi maganar tarar ajanye Mana ita zaifi....
Girgiza Kai yayi Yana qoqarin boye rauninsa yace"
Ba buqatar hakan zanhada kudin zuwa goben Inshallah.
Shikenan tunda zaka iya biya ba damuwa Allah yakaimu goben.
Suna Shiga mota yayi shiru cikin tsananin damuwa da tashin hankalin ta inda zai Fara hada kudin sbd dukkanin kudin account dinsa ya rabesu gurin case dinnan cikin kwanaki kadan
Duka duka abindake account dinsa baifi dubu dari bakwaiba Kuma gidan haya yayi niyar kamawa dasu ya ajiye Amatun.
Bayan kudin account dinsa da motarsa baida wata babbar kadara sai tsadaddun agogunansa da wayoyinsa,
Asibitin dayake tinqaho da ita bata cikin lissafi sbd tamkar alamar qaunarssuce me qarfi dake tsakaninsa da 'dan uwansa.
Kallonsa kawu yayi cikin tsananin damuwa da sarewa yace"
Khalilu kada ka takura kanka da hada wainnan kudaden daba haduwa zasuyiba,
Qaddarace wannan me girma ta samemu wadda Allah zai fitar damu inshallah.,
Zamuje muyita addua Allah yabamu ikon cinye jarabawa sbd koba komai munqara bambamce halaye irin na wasu masu arzikin Wanda bayan suna Babu Abinda suka damu dashi,
Farin cikin yayansu da walwalarsu bai damesuba kamar yanda sunansu da girman kansu ya damesu.
Ahankali yaja motar suka bar gurin suka kamo hanyar gida har lokacin bai iya cewa ko qala ba sbd nisa da yayi a tunani.
Koda suka Isa ajiye kawu yayi ya wuce zuwa zabeera.
Parking yayi daidai sashen Modibbo yafito ya nufi ciki jikinsa da zuciyarsa amatuqar sanyaye.
Sallama yayi palon yashiga cikin sa'a Modibbon na zaune shikadai Yana kallon labarai Koda yaga khalil din Saida yaji tausayinsa Amma bai nunaba sbd ya dauke Kai Yana cigaba da kallon labaransa.
Gabansa ya zube tareda sunkuyar dakai wasu irin hawaye masu zafi suka gangaro daga cikin idanuwansa akaro na farko daya nuna gazawa cikin wani irin sauti Mai tsananin sanyi yace"
Modibbo Ina roqon yafiyarku akan dukkanin Abinda yafaru Dan Allah ku sassautawa Amatu wlh batada laifi akan hakan kuskure ne da rashin sanin ciwon Kai wlh batayi Dan wata manufar Bata suna ko wani Abu ba dabam tayine kawai sbd kudi Wanda tsananin rayuwa yakaita ga hakan.,
Modibbo Dan Allah Ina roqon gafara da yafiyarku Dan Allah ku duba maraicinta kada ku tsaurara Mata.
Mutum me mutunci da girma dai kamar wace irin qaddarace zata kaika batarda kudade masu yawa irin haka akan Amatu da kowa yasan dabadan kudinkaba wlh ko kallo bazaka ishetaba sbd Ina fada maka yarinyar terror ce tasan siririn iya sata......
Miqewa yayi Yana katsesa da cewa''
Mungama Magana Ina jiranka Nanda awa biyar din.
Ficewa yayi ransa abace yabar station din Yana sakejin kamar zuciyarsa zata fashe babu me bude baki yafadi alkhairi akan Amatu duk station 'dinda yaje.
##Mamuh#
[4/10, 7:28 AM] Zafafa: *_MQ 29_*
Zaune yake gefen kawu Yana Shan furarda iyami ta matsa Masa yasha Kiran Insfector Garba yashigo wayarsa cikin sauri ya daga Yana aje ludayin hannunsa
Su kawuma duk shi suka tsurawa ido suna jiran jin Abinda za'a fada Masa.
Ahankali ya lumshe ido tareda sakin boyayyan numfashi jin Abinda garban yafada Masa ya katse wayar tareda kallon kawu dayayi zuru zuru cikin farin cikinsa daya kasa boyuwa yace"
Tana central ta hanyar zaggen.
Ajiyar zuciya kawu yasaki tareda Dan rufe Ido batareda yace komaiba hakama iyami numfashi ta sauke sbd harta yanke hukuncin yau dai zata fadawa usi yasan halinda ake ciki.
Miqewa Dr khalil yayi Yana zura takalminsa yana cewa''
Kawu muje inshallah yau Amatu agida zata kwana.
Zabura kawun yayi dama jira yake ace yatashi din.
A mota Dr khalil kasa nutsuwa yayi wani irin yanayi yakeji na tsananin kewar Amatun
Inama ace Amatu mallakinsa ce da tabbas ayau rungumeta zaiyi ajikinsa saiyaji dukkanin kewarta ta sakesa,Amma ko yanzu wannan alamarin daya faru bai barsa da zabin komaiba face na aurenta cikin qanqanin lokaci sbd samun Bata kariya daga kowanne irin barazana.
Doguwar tafiya sukayi Mai Dan tsayi takaisu central din inda daqyar aka barsu suka Shiga sbd tsaro.
Yana yin parking suka fito kawu na qarewa gurin kallo cikin tsananin tashin hankali ace anan Amatu take zaune akan qanqanin laifi irin wannan Wanda ko zagi da bannar suna da gorin da mutane suke musu aka barsu dashi sun hukuntu,
Amma ace ankawota irin gurin Nan dasai masu laifin babbar kisar gilla ake kawowa sbd kawai tayi Abinda ba laifinta bane,
Wani irin kunci da bacin Raine ya cika zuciyarsa yanajin ba'a taba yimusu rashin adalci ba tun takaicinsu irin wannan,
Yarinya qarama mace budurwa za'a kawo irin gurin Nan?
Yanda yakejin tsananin bacin Rai wallahi daba mahaifiyar Khalil ce tasata a wannan halinba wlh dasai yayi shari'a da duk Wanda yake cikin zuriar zabeera sbd arziki ba hauka bane hakama talaka ba dabba bane.
Shi kansa Dr khalil Jin yayi dukkanin gwiwoyinsa na sanyi zuciyarsa na cika da baqin ciki da bacin ran ganin anan Amatu take,anan aka kawota cikin masu manyan laifuka sbd kawai tayi qaramin laifinsa baifi ayisa agama cikin gidaba...
Babu Wanda ya iya yiwa wani Magana acikinsu sbd halin tsananin baqin cikin dasuka Shiga na ganin irin cin zarafi da wulaqantawarda akayiwa Amatu.
Koda suka Isa bakin office din commissioner Saida aka Shiga aka isarda zuwansu shima sbd Khalil din 'dan Zabeera ne da Babu wanda zai Bari ko hanyar office din su Isa.
Daga cikin office din commissioner kuwa Bayan anzo ansanar Masa da zuwansu waya ya dauka ya dannawa alhaji qarami Kira Wanda akaci sa'a a lokacin Yana gurin Andi.
Shiru alhaji qarami yayi bayan yagama sauraran Abinda commissioner ke fada Masa cikin mamaki yace"
Ya akayi yayi saurin ganowa Bayan kabada ta
bbacin aqalla har maganar taje court bazai gano inda takeba.??
Yanzu dai Bari na sanarda Andi saina kiraka kafin ka gansu.
Aje wayar yayi ya kalli Modibbo kafin ya kalli Andi cikin nutsuwa da girmamawa yace"
Andi khalilu ne yasamu gano inda take Yana bakin office din commissioner ma yanzu haka.
Dagowa yayi ya kalli alhaji qarami din da mamaki a fuskarsa kafin ya kalli Modibbo cikin bayyanarda mamakinsa yace"
Me Khalilu yakeson komawa ne akan mace????
Shiru Modibbo yayi Yana sauke Kai cikin takaici da mamakin Khalil din.
Sake bayyanarda mamaki da takaici Andi yayi Yana cewa''
Tabbas khalilu Yana buqatar hukuncindazai dawo dashi hankalinsa tunda yazabi wulaqanta hukuncina akan mace..
Dan gyara zama Modibbo yayi tareda gyaran murya cikin girmamawa yace"
Allah ya huci ranka Andi Amma sai Inaga tunda yariga yayi nisa duk wani hukunci sake tsaurara abin zaiyi tunda Babu wani a zabeera daya taba take hukuncin Manya sai akansa gashi yanzu kowa yafara ankarewa da hakan da azo ayi Abinda zaisa agano bijiewa yayi yayi watsi da hukuncinka asamu masu Goya Masa baya abun yayi yawa.
Shiru Andi yayi Yana sauraronsa cikin qoqarin son fahimtar zancensa
Ya dago ya kalli alhaji qarami dakeson Magana shima yace"
Kaikuma meye naka hasashen?
Gyara zama yayi Yana tausasa murya yace"
Inaga akashe maganar a idon duniya ma'ana a janye qarar amatsayin munduba maraicinta mun qyaleta idan yaso sai commissioner su saka kudin belin da Khalil din bazai iya biyaba idan yayi yayi Dole zai hkr kokuma ace za'a biya kudin belin Amma saiyayi alqawarin rabuwa da yarinyar
Hakan shine mafita a yanayin da ake yanzu sbd Khalil idan baa janye qararba zai iya dagewa qarshe ya aikata Abinda zai saka zabeera kunya.
Jinjina Kai Andi yayi Yana na'am da bayanin alhaji qaramin yace"
A aikata hakan Amma kafin Nan ayau nakeson Modibbo dukkanin Abinda Khalil ya mallaka na zabeera a karbe.
Kallonsa Modibbo yayi da sauri saikuma ya sauke Kai Yana jinjina hukuncin sbd kaf 'yayansa bama shikadaiba kusan duk yayan zabeera da arzikin Zabeera suke tinqaho MAHMOUD ZABEERA ne kawai Babu qwandalar zabeera acikin dukiyarsa da guminsa da wahalarsa yatara arzikinsa,
Idan akace akwace komai na Khalil to motarsa ta hawa da kudaden account dinsane kawai zai tsira dasu Dan kuwa ko asibitinsa dayake tinqaho da ita MAHMOUD ne ya Gina Masa ita amatsayin tayasa murnar zama cikakken likita.
Koda commissioner yabasu izinin shiga bai nuna musu komaiba suka gaisa kafin Khalil yafara Masa bayanin Abinda yakawosu Babu dogo musu yacewa Khalil din an janye qara belinta kawai zasuyi akan kudi naira miliyan daya sai kudin tarar bacin suna miliyan daya da rabi duba da yanayin gidan da akayiwa bacin sunan.
What?????"""Khalil yafada cikin tsananin mamaki da yiwa commissioner din kallon rashin hankali yace"
Beli ne wannan kokuwa hukuncin Rai da Raine wannan???
Murmushi commissioner yayi Yana gyara zama yace"
Dr khalil zabeera zaka iya Kiran lawyer dinka zamu basa komai a rubuce sbd samun qarin fahimta.
Kallon bakinsa kawu keyi cikin yanayin tsoron dayafi mamakinsa miliyan biyu kudin beli?gwarama su fito su fada musu bada itane bazasuyiba.
Koda lawyer din Dr khalil ya iso aka miqa Masa takardun belin da aka bugo cikin qanqanin lokaci ya karanta yasake karantawa zuciyarsa na tafasa ko ba'a fada yasan shirine akayi Dan quntata Masa shida su Amatun,
Koma menene akayi Dan a cimma bazai taba rabuwa da Amatu ba,
Idan anyi ne Dan aga gazawarsa tabbas bazai taba gazawaba zaiyi komai iya iyawarsa zaikuma qwatar Mata mutuncinta da yancinta.
Dagowa yayi ya kalli kawu da idanuwansa sukai jajir sbd tashin hankali saiyaji zuciyarsa ta sake karyewa ya waiwayo ya kalli commissioner cikin yanayin na nuna rashin gazawa yace"
Ahada takardun belin su zama ready zuwa gobe zankawo kudin.
Kallonsa sukayi da sauri duk su duka commissioner na boye mamakinsa akan Khalil din yace"
Shikenan Dr khalil zabeera muna jiranka goben.
Miqewa yayi ya fice kawu da Barr Bashir na bayansa kowannensu cikin damuwa Yana Isa bakin mota ya tsaya ya juyo ya kalli Barr Bashir da idanuwansa dasukai jajir yabude busashen bakinsa yace"
Barr zankiraka gobe muhadu anan abasu kudin inshallah.
Kallonsa Barr yayi cikin kulawa da jimami Yana cewa''
Dr khalil kana ganin zamu karbi belin Nan ahaka?
Inaga muje can zabeera aroqi maganar tarar ajanye Mana ita zaifi....
Girgiza Kai yayi Yana qoqarin boye rauninsa yace"
Ba buqatar hakan zanhada kudin zuwa goben Inshallah.
Shikenan tunda zaka iya biya ba damuwa Allah yakaimu goben.
Suna Shiga mota yayi shiru cikin tsananin damuwa da tashin hankalin ta inda zai Fara hada kudin sbd dukkanin kudin account dinsa ya rabesu gurin case dinnan cikin kwanaki kadan
Duka duka abindake account dinsa baifi dubu dari bakwaiba Kuma gidan haya yayi niyar kamawa dasu ya ajiye Amatun.
Bayan kudin account dinsa da motarsa baida wata babbar kadara sai tsadaddun agogunansa da wayoyinsa,
Asibitin dayake tinqaho da ita bata cikin lissafi sbd tamkar alamar qaunarssuce me qarfi dake tsakaninsa da 'dan uwansa.
Kallonsa kawu yayi cikin tsananin damuwa da sarewa yace"
Khalilu kada ka takura kanka da hada wainnan kudaden daba haduwa zasuyiba,
Qaddarace wannan me girma ta samemu wadda Allah zai fitar damu inshallah.,
Zamuje muyita addua Allah yabamu ikon cinye jarabawa sbd koba komai munqara bambamce halaye irin na wasu masu arzikin Wanda bayan suna Babu Abinda suka damu dashi,
Farin cikin yayansu da walwalarsu bai damesuba kamar yanda sunansu da girman kansu ya damesu.
Ahankali yaja motar suka bar gurin suka kamo hanyar gida har lokacin bai iya cewa ko qala ba sbd nisa da yayi a tunani.
Koda suka Isa ajiye kawu yayi ya wuce zuwa zabeera.
Parking yayi daidai sashen Modibbo yafito ya nufi ciki jikinsa da zuciyarsa amatuqar sanyaye.
Sallama yayi palon yashiga cikin sa'a Modibbon na zaune shikadai Yana kallon labarai Koda yaga khalil din Saida yaji tausayinsa Amma bai nunaba sbd ya dauke Kai Yana cigaba da kallon labaransa.
Gabansa ya zube tareda sunkuyar dakai wasu irin hawaye masu zafi suka gangaro daga cikin idanuwansa akaro na farko daya nuna gazawa cikin wani irin sauti Mai tsananin sanyi yace"
Modibbo Ina roqon yafiyarku akan dukkanin Abinda yafaru Dan Allah ku sassautawa Amatu wlh batada laifi akan hakan kuskure ne da rashin sanin ciwon Kai wlh batayi Dan wata manufar Bata suna ko wani Abu ba dabam tayine kawai sbd kudi Wanda tsananin rayuwa yakaita ga hakan.,
Modibbo Dan Allah Ina roqon gafara da yafiyarku Dan Allah ku duba maraicinta kada ku tsaurara Mata.