Sashe 35
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dukkaninsu su ukun da sauri suka kallesa cikin wasi wasi da shakku
Da sauri umme ta kalli me aikinta dake fitowa dan kawo Mata wayarta dake ringin cikin sauri tace"
Shafa'atu Maryam da Nuratu sun shigo sashena bayan shigowar su Khalil????
Da sauri cikin tashin hankali duk suka zubawa shafar Ido jiran amsarta
Tace"
Eh da Kuna ciki sun shigo Amma.......
Bata qarasaba Salman ya juya da mugun gudu Yana cewa'"
Innalillahi-wainna ilaihirrajiun.....
Da sauri Dr khalil ya juyo ya kalli umme da zufa ya katse Mata ya kalli Amatu da tuni qafafunta suka Fara daukar rawar tashin hankali ya riqo hannuwansu duka su biyun cikin qoqarin bawa kansa nutsuwa Dan kwantar musu da hankali yace"
Umme duk tsanani karku Fadi asalin abinda yafaru na gskiar Abinda yafaru tsakaninku Kika kawo Amatu zabeera,
Amatu komai zai faru karki bude baki kiyi magana nine zanyi Magana ok???
Kallonsa umme tayi da sauri tana cewa''
Ta yaya Zan tsaya Ina kallonka ka dauki hukuncin Abinda bakaine kayiba...
Umme please kuyi kawai Abinda nace ku koma ciki Bari nabi bayansu tun kafin su Isa.
Da sauri yabi bayan su Yana share zufan goshinsa akaro na farko dayaji yanawa wani fatar faduwa ya Suma sbd Jin yake inama Nuratu kafin takai tafadi ta suma a hanya..
Kasa hakuri ummi tayi takasa komawa ciki ta tsaya gurin tana zarya cikin tsoro da fargabar Abinda zai biyo baya....
Bakin qofar shiga momy tayi nasarar damqe Nuratu da sauri tana sauke numfashin wahala da tashin hankali tace"
Nuratu kidawo hayyacinki kada kiyi Abinda masifarsa zata qare kanmu sbd wannan alamarin ba Abune me sauqi ba dazamu Bari Modibbo yaji daga garemu ba bare Andi
Maza kawo takardun Nan mukoma muyi Magana a nitse......
Qwacewa tayi tareda tura qofar palon zata shiga har lokacin kuka takeyi sosai tace"
Momy yau idan ban tona asirintaba duniya tasan ko ita wacece ba hankalina bazai taba kwanciyaba
So nake ta dandani 'dacin rabuwa da Abinda kakeso....
Fixgota Salman yayi da qarfi Yana qoqarin kwace envelope din ta fizge da qarfi tana cewa''
Kaima bayanta zakabi aci gaba da barin karuwa tana rayuwa acikin zabeera?
Me take Baku da duk mazan zabeera kuka haukace akanta??
Abinda take bawa sauran mazan waje........
Wani wawan Mari salman ya sauke Mata Wanda yasata haukacewa cikin tsananin firgici da masifa tace"
Wlh ka sake dasamin tsanarta me tsanani Koda Zan rasa Raina saina tabbatarda Andi da Modibbo sunsan karuwace ita,
Barauniya ce,
Yar bola ce,
Me aikin karuwanci a gidan abinci.......
Ba zata Marin dayafi na farko zafi da qara ya sauka akan inda Salman ya mareta
Wannan karon radadin yayi tsananin data kasa riqewa saidata zube a qasa ta dago ta kallesa idanuwanta na qarasa rinewa hawaye masu tsananin zafi da baqin ciki suna gangaro Mata murya na rawa tace"
Khalil duk akan wannan karuwar ce??
Cikin tsananin bacin Ran dabasu taba ganinsa aciki ba ya bude baki zaiyi Magana akai gyaran murya daga bakin qofar Shiga palon kusan duk atare suka juya cikin firgici da tashin hankali sukaga Andi ne da kansa a tsaye Modibbo na gefensa kowannensu kallo daya zakayi Masa kasan dukkanin fushi da bacin ransu a bayyane yake
Cikin nutsuwa Modibbo ya qaraso gaban Nuratu da itama tashiga firgici ya sanya hannu ya zari envelope din hannunta batareda yace qala ba ya juya yadawo gefen Andi Yana bude envelope din Wanda yasa tuni kowannensu ya shiga rawar jiki musamman momyn tuni ta durqushe qasa tan neman sakin kuka
Andi yayi wa gefenta kallo daya take ta hadiye kukan batareda yafitoba yakoma tana rawar jiki.
Duk inda tashin hankali da sanyin jiki yake Yana tareda Amatu da umme sbd kowannensu yakasa samun nutsuwa ta ja qafafunta dasukai nauyi ta nufi hanyar sashensu idanuwanta na sake kadawa bayan kumburin dasukayi na kukan data gama sha,
Tana shiga palon da anty zarah dake zaune tana qoqarin kiranta tayi saurin miqewa ta qaraso gabanta cikin tashin hankali da tsoro take Kiran sunanta tana tambayarta lafiya.
Kasa motsi tayi bare Magana sai kawai ta fashe da sabon kuka me shiga Rai tana zubewa qasa...
Innalillahi-wainna ilaihirrajiun" anty zarah ke maimaitawa tana zubewa qasan itama cikin tashin hankalin ganin irin kukan da Amatun keyi cikin rudu muryarta na rawa tace"
Amatu meya sameki kifadamin tun kafin kisa zuciyata fashewa itama Dan Allah,
Kukanki na bani tsoro tareda sani cikin tsananin firgici Dan Allah kiyimin mgn.....
Dagowa tayi ta kalli anty zarah din jajayen idanuwanta na tsiyayo da hawaye masu zafi tanajin tausayin kanta Dana zarah din sbd tasan lokacin rabuwarsu ne yazo,
Abinda Bata saniba shine zarah din zata tsaneta idan taji Abindake faruwa?
Koda zata tafi zatayiwa anty zarah adalcin fada Mata gskia da bakinta ko Dan zallar qaunarta gareta.
Wasu hawayen ne suka Kuma tsayayo Mata ta rintse ido zuciyarta na radadin Abinda zata fada ahankali tace"
Anty zarah ki gafarceni na zamo babbar butulu me mayarda alkhairi da cin Amana,
Na cutatar dake ta hanyar wahala akan Abinda Kika saka Rai da burika akansa,
Na hanaki bacci da sukuni gurin dawainiya Dani akan qarya yaudara...
Anty zarah banida ciki ajikina,
Bantaba daukar cikiba,
Bantaba sanin namijiba bare nayi Abinda zaisa nasamu ciki,
Dr khalil ba Mijina bane.........
Sakinta anty zarah din tayi cikin tsananin firgici da mamaki tayi baya tana zaman 'yan bori idanuwanta na silalo hawayen tsoro da karyewar zuciya ta Fara girgiza Kai tana son yin Magana takasa sai hawaye....
Anty zarah bantaba sanin a duniya akwai masu irin tsarkakakkiyar zuciya irin tasu kawu ba sai Dana hadu da Dr khalil dake da salman kuka kawo wani irin farin ciki da sanin mutuncin Kai arayuwata Amma Babu Abinda nakawo Muku sai yaudara da damuwa.....
Cikin rawar murya anty zarah dake rawar jiki gaba daya cikin firgici tace"
Idan duk Abinda Kika fada hakan ne to meya kawoki cikin rayuwarmu????
KUDI"""""tafada Kai tsaye tana sauke Kai hawayenta na qaruwa..
Son kudi da burin samunsu kota halin Yaya yasani shigowa rayuwarku
Saidai bayan haduwata daku na fahimci samun mutanen dake sonka da son farin cikinka tareda zama acikinsu shine asalin farin ciki da walwala Wanda kudi baya siya maka suba,
Anty zarah girmanki da qaunarki alqawarine da bazai taba gogewa azuciya da rayuwataba,
Anty zarah idan lokaci yayi Zan fada Miki gaskiyar duka Amma ayanzu iya Abinda Zan fada Miki kenan.
Miqewa tayi da sauri ganin irin hawayenda anty zarah din keyi tana bin cikinta da kallo burirrikanta akan cikin suna tarwatsewa daya Bayan daya,
Cikinda akai alqawarin Bata Abinda za'a Haifa Wanda tuni tafara kallon kanta amatsayin uwa Nanda lokacin qanqani.
Buga kofar da akayi da qarfine yasasu kallon kofar tun kafin su motsa aka sanarda saqone Andi nayiwa Amatu Kiran gaggawa.
Rintse idanuwanta tayi hawayen ciki suka gangaro ta juya ta nufi qofa.
A tsaitsaye suke Babu Wanda yasamu damar motsawa daga Inda yake sbd tashin hankali kusan mintuna suka share ahakan sbd shock dinda su Andi suka Shiga Bayan Gama sanin wacece Amatu dakuma irin qazamtacciyar rayuwar karuwancin datayi qarshe ta qare acikin zuria mafi tsafta da mutunci,
Umme da sauran manyan yaran Andi da Modibbo da tuni aka kirasu suka qaraso Babu wanda ya zauna duk tsaye suke cikin tashin hankali da jimanin abinda zai biyo Andi kawai ake jira yayi Magana.
Dagowa yayi cikin wani irin yanayi na tsanani yayiwa Khalil kallon dayasa kowa sake Shiga firgici cikin amo me firgitarwa yace"
Kowace tambay amsa daya nakeso,
Ka auri wannan yarinyar??
Acikin takardan Nan anrubuta cewa
Ita din Mara asali ce,
Yar bola ce,
Karuwa ce,
Barauniya ce,
Gidajen abinci,hotels da gidan rawa take aiki,
Babu police station dinda batayi zamaba har gidan yari
Gaskia ne ko qaryane???????
Cikin tsananin firgici da tashin hankali muryarsa na rawa yace"
Gskia ne Amma Banda.......
Hannu Andi din ya daga Masa fuskarsa na nuna dukkanin fushinsa da bacin ransa.
Take yace kowa ya watse ya sallamesu ya juya yayi ciki 'yayansa na binsa abaya.
Kasa motsi kowa yayi sbd sanin abin bazaiyi kyauba.
Daga ciki kuwa kallon alhaji qarami yayi Kai tsaye yace"
Yarinyar da mariqanta a daukesu a rufe a central station dinda Khalil zaifi shekaru goma Yana nemansu baigansu ba a sanarda commissioner laifin datayi ta yanda zasusan girman laifin Bata sunan zabeera.
##Mamuh#
[4/10, 7:28 AM] Zafafa: *_MQ 28_*
Cikin nutsuwa da girmamawa Modibbo ya kalli Andi a natse yace"
Kama yarinyar da mariqanta kamar su ba'a musu adalci ba sbd da yiyuwar qila bada masaniyarsu ta aikata hakanba kamar yanda shima Khalil Babu saninmu yaje ya kwaso Mana ita..
Tsit Sukayi kowa na kallon Andi da yanayinsa sbd maganar da Modibbon yayi ana jiran jin me andin zaice.
Zama batareda ya dagoba ya kallesu yace"
Alhaji qarami na damqa case din a hannunka a shigar da qara me qarfi akan yarinyar da mariqanta idan ka Gama binciko zancen gaskia ne ko aa akan laifin qage da shirin batawa zabeera suna ta hanyar qage akan cikin qarya,
Hakama asaka likitoci masu kyau suyi bincikenta aduba idan da akwai ciki a jikinta ko Babu,
Kada abari Khalil yasan inda aka Kai case din duk tsanani hakama MAHMOUD ZABEERA kada abari ko kadan yasan Abinda yake faruwa tunda baya Nan sbd acikin minti biyu zai iya saka agano wa Dan uwansa inda yarinyar take.
Cikin biyayya alhaji qaramin yace"
Angama Inshallah Andi.
Sahirtaccen numfashi Modibbo ya sauke zuciyarsa na daci da alamarin sbd baiso komai ya lalaceba.
Amatu na isowa sashen motar civil defense din na fakawa bakin qaton gate din ZABEERA
Alhaji qarami ne yafito daga palon ya kalli khalil yace"
Ka shiga ciki Andi na zaiyi magana da Kai.
Kasa motsawa yayi ya juya ya kalli Inda Amatu ke tsaye yanajin kunyar kansa daya Bari har suka tsintsi kansu a irin wannan Matsin dabai samo mafita ba tuna farko sukai aure tun kafin zuwan wannan ranar.
Kallonsa itama takeyi zuciyarta na sake karyewa da wannan masifar
Itadai komai tsananin hukunci da zafinsa zata dauka matuqar ba rabata za'ayi da Khalil din ba.
Sake maimata Masa alhaji qarami yayi Yana kallonsa cikin fushi Wanda yasashi dauke idanuwansa daga Kan Amatun yafara takawa ahankali ya nufi qofar palon yashige.
Da sauri umme ta kalli me aikinta dake fitowa dan kawo Mata wayarta dake ringin cikin sauri tace"
Shafa'atu Maryam da Nuratu sun shigo sashena bayan shigowar su Khalil????
Da sauri cikin tashin hankali duk suka zubawa shafar Ido jiran amsarta
Tace"
Eh da Kuna ciki sun shigo Amma.......
Bata qarasaba Salman ya juya da mugun gudu Yana cewa'"
Innalillahi-wainna ilaihirrajiun.....
Da sauri Dr khalil ya juyo ya kalli umme da zufa ya katse Mata ya kalli Amatu da tuni qafafunta suka Fara daukar rawar tashin hankali ya riqo hannuwansu duka su biyun cikin qoqarin bawa kansa nutsuwa Dan kwantar musu da hankali yace"
Umme duk tsanani karku Fadi asalin abinda yafaru na gskiar Abinda yafaru tsakaninku Kika kawo Amatu zabeera,
Amatu komai zai faru karki bude baki kiyi magana nine zanyi Magana ok???
Kallonsa umme tayi da sauri tana cewa''
Ta yaya Zan tsaya Ina kallonka ka dauki hukuncin Abinda bakaine kayiba...
Umme please kuyi kawai Abinda nace ku koma ciki Bari nabi bayansu tun kafin su Isa.
Da sauri yabi bayan su Yana share zufan goshinsa akaro na farko dayaji yanawa wani fatar faduwa ya Suma sbd Jin yake inama Nuratu kafin takai tafadi ta suma a hanya..
Kasa hakuri ummi tayi takasa komawa ciki ta tsaya gurin tana zarya cikin tsoro da fargabar Abinda zai biyo baya....
Bakin qofar shiga momy tayi nasarar damqe Nuratu da sauri tana sauke numfashin wahala da tashin hankali tace"
Nuratu kidawo hayyacinki kada kiyi Abinda masifarsa zata qare kanmu sbd wannan alamarin ba Abune me sauqi ba dazamu Bari Modibbo yaji daga garemu ba bare Andi
Maza kawo takardun Nan mukoma muyi Magana a nitse......
Qwacewa tayi tareda tura qofar palon zata shiga har lokacin kuka takeyi sosai tace"
Momy yau idan ban tona asirintaba duniya tasan ko ita wacece ba hankalina bazai taba kwanciyaba
So nake ta dandani 'dacin rabuwa da Abinda kakeso....
Fixgota Salman yayi da qarfi Yana qoqarin kwace envelope din ta fizge da qarfi tana cewa''
Kaima bayanta zakabi aci gaba da barin karuwa tana rayuwa acikin zabeera?
Me take Baku da duk mazan zabeera kuka haukace akanta??
Abinda take bawa sauran mazan waje........
Wani wawan Mari salman ya sauke Mata Wanda yasata haukacewa cikin tsananin firgici da masifa tace"
Wlh ka sake dasamin tsanarta me tsanani Koda Zan rasa Raina saina tabbatarda Andi da Modibbo sunsan karuwace ita,
Barauniya ce,
Yar bola ce,
Me aikin karuwanci a gidan abinci.......
Ba zata Marin dayafi na farko zafi da qara ya sauka akan inda Salman ya mareta
Wannan karon radadin yayi tsananin data kasa riqewa saidata zube a qasa ta dago ta kallesa idanuwanta na qarasa rinewa hawaye masu tsananin zafi da baqin ciki suna gangaro Mata murya na rawa tace"
Khalil duk akan wannan karuwar ce??
Cikin tsananin bacin Ran dabasu taba ganinsa aciki ba ya bude baki zaiyi Magana akai gyaran murya daga bakin qofar Shiga palon kusan duk atare suka juya cikin firgici da tashin hankali sukaga Andi ne da kansa a tsaye Modibbo na gefensa kowannensu kallo daya zakayi Masa kasan dukkanin fushi da bacin ransu a bayyane yake
Cikin nutsuwa Modibbo ya qaraso gaban Nuratu da itama tashiga firgici ya sanya hannu ya zari envelope din hannunta batareda yace qala ba ya juya yadawo gefen Andi Yana bude envelope din Wanda yasa tuni kowannensu ya shiga rawar jiki musamman momyn tuni ta durqushe qasa tan neman sakin kuka
Andi yayi wa gefenta kallo daya take ta hadiye kukan batareda yafitoba yakoma tana rawar jiki.
Duk inda tashin hankali da sanyin jiki yake Yana tareda Amatu da umme sbd kowannensu yakasa samun nutsuwa ta ja qafafunta dasukai nauyi ta nufi hanyar sashensu idanuwanta na sake kadawa bayan kumburin dasukayi na kukan data gama sha,
Tana shiga palon da anty zarah dake zaune tana qoqarin kiranta tayi saurin miqewa ta qaraso gabanta cikin tashin hankali da tsoro take Kiran sunanta tana tambayarta lafiya.
Kasa motsi tayi bare Magana sai kawai ta fashe da sabon kuka me shiga Rai tana zubewa qasa...
Innalillahi-wainna ilaihirrajiun" anty zarah ke maimaitawa tana zubewa qasan itama cikin tashin hankalin ganin irin kukan da Amatun keyi cikin rudu muryarta na rawa tace"
Amatu meya sameki kifadamin tun kafin kisa zuciyata fashewa itama Dan Allah,
Kukanki na bani tsoro tareda sani cikin tsananin firgici Dan Allah kiyimin mgn.....
Dagowa tayi ta kalli anty zarah din jajayen idanuwanta na tsiyayo da hawaye masu zafi tanajin tausayin kanta Dana zarah din sbd tasan lokacin rabuwarsu ne yazo,
Abinda Bata saniba shine zarah din zata tsaneta idan taji Abindake faruwa?
Koda zata tafi zatayiwa anty zarah adalcin fada Mata gskia da bakinta ko Dan zallar qaunarta gareta.
Wasu hawayen ne suka Kuma tsayayo Mata ta rintse ido zuciyarta na radadin Abinda zata fada ahankali tace"
Anty zarah ki gafarceni na zamo babbar butulu me mayarda alkhairi da cin Amana,
Na cutatar dake ta hanyar wahala akan Abinda Kika saka Rai da burika akansa,
Na hanaki bacci da sukuni gurin dawainiya Dani akan qarya yaudara...
Anty zarah banida ciki ajikina,
Bantaba daukar cikiba,
Bantaba sanin namijiba bare nayi Abinda zaisa nasamu ciki,
Dr khalil ba Mijina bane.........
Sakinta anty zarah din tayi cikin tsananin firgici da mamaki tayi baya tana zaman 'yan bori idanuwanta na silalo hawayen tsoro da karyewar zuciya ta Fara girgiza Kai tana son yin Magana takasa sai hawaye....
Anty zarah bantaba sanin a duniya akwai masu irin tsarkakakkiyar zuciya irin tasu kawu ba sai Dana hadu da Dr khalil dake da salman kuka kawo wani irin farin ciki da sanin mutuncin Kai arayuwata Amma Babu Abinda nakawo Muku sai yaudara da damuwa.....
Cikin rawar murya anty zarah dake rawar jiki gaba daya cikin firgici tace"
Idan duk Abinda Kika fada hakan ne to meya kawoki cikin rayuwarmu????
KUDI"""""tafada Kai tsaye tana sauke Kai hawayenta na qaruwa..
Son kudi da burin samunsu kota halin Yaya yasani shigowa rayuwarku
Saidai bayan haduwata daku na fahimci samun mutanen dake sonka da son farin cikinka tareda zama acikinsu shine asalin farin ciki da walwala Wanda kudi baya siya maka suba,
Anty zarah girmanki da qaunarki alqawarine da bazai taba gogewa azuciya da rayuwataba,
Anty zarah idan lokaci yayi Zan fada Miki gaskiyar duka Amma ayanzu iya Abinda Zan fada Miki kenan.
Miqewa tayi da sauri ganin irin hawayenda anty zarah din keyi tana bin cikinta da kallo burirrikanta akan cikin suna tarwatsewa daya Bayan daya,
Cikinda akai alqawarin Bata Abinda za'a Haifa Wanda tuni tafara kallon kanta amatsayin uwa Nanda lokacin qanqani.
Buga kofar da akayi da qarfine yasasu kallon kofar tun kafin su motsa aka sanarda saqone Andi nayiwa Amatu Kiran gaggawa.
Rintse idanuwanta tayi hawayen ciki suka gangaro ta juya ta nufi qofa.
A tsaitsaye suke Babu Wanda yasamu damar motsawa daga Inda yake sbd tashin hankali kusan mintuna suka share ahakan sbd shock dinda su Andi suka Shiga Bayan Gama sanin wacece Amatu dakuma irin qazamtacciyar rayuwar karuwancin datayi qarshe ta qare acikin zuria mafi tsafta da mutunci,
Umme da sauran manyan yaran Andi da Modibbo da tuni aka kirasu suka qaraso Babu wanda ya zauna duk tsaye suke cikin tashin hankali da jimanin abinda zai biyo Andi kawai ake jira yayi Magana.
Dagowa yayi cikin wani irin yanayi na tsanani yayiwa Khalil kallon dayasa kowa sake Shiga firgici cikin amo me firgitarwa yace"
Kowace tambay amsa daya nakeso,
Ka auri wannan yarinyar??
Acikin takardan Nan anrubuta cewa
Ita din Mara asali ce,
Yar bola ce,
Karuwa ce,
Barauniya ce,
Gidajen abinci,hotels da gidan rawa take aiki,
Babu police station dinda batayi zamaba har gidan yari
Gaskia ne ko qaryane???????
Cikin tsananin firgici da tashin hankali muryarsa na rawa yace"
Gskia ne Amma Banda.......
Hannu Andi din ya daga Masa fuskarsa na nuna dukkanin fushinsa da bacin ransa.
Take yace kowa ya watse ya sallamesu ya juya yayi ciki 'yayansa na binsa abaya.
Kasa motsi kowa yayi sbd sanin abin bazaiyi kyauba.
Daga ciki kuwa kallon alhaji qarami yayi Kai tsaye yace"
Yarinyar da mariqanta a daukesu a rufe a central station dinda Khalil zaifi shekaru goma Yana nemansu baigansu ba a sanarda commissioner laifin datayi ta yanda zasusan girman laifin Bata sunan zabeera.
##Mamuh#
[4/10, 7:28 AM] Zafafa: *_MQ 28_*
Cikin nutsuwa da girmamawa Modibbo ya kalli Andi a natse yace"
Kama yarinyar da mariqanta kamar su ba'a musu adalci ba sbd da yiyuwar qila bada masaniyarsu ta aikata hakanba kamar yanda shima Khalil Babu saninmu yaje ya kwaso Mana ita..
Tsit Sukayi kowa na kallon Andi da yanayinsa sbd maganar da Modibbon yayi ana jiran jin me andin zaice.
Zama batareda ya dagoba ya kallesu yace"
Alhaji qarami na damqa case din a hannunka a shigar da qara me qarfi akan yarinyar da mariqanta idan ka Gama binciko zancen gaskia ne ko aa akan laifin qage da shirin batawa zabeera suna ta hanyar qage akan cikin qarya,
Hakama asaka likitoci masu kyau suyi bincikenta aduba idan da akwai ciki a jikinta ko Babu,
Kada abari Khalil yasan inda aka Kai case din duk tsanani hakama MAHMOUD ZABEERA kada abari ko kadan yasan Abinda yake faruwa tunda baya Nan sbd acikin minti biyu zai iya saka agano wa Dan uwansa inda yarinyar take.
Cikin biyayya alhaji qaramin yace"
Angama Inshallah Andi.
Sahirtaccen numfashi Modibbo ya sauke zuciyarsa na daci da alamarin sbd baiso komai ya lalaceba.
Amatu na isowa sashen motar civil defense din na fakawa bakin qaton gate din ZABEERA
Alhaji qarami ne yafito daga palon ya kalli khalil yace"
Ka shiga ciki Andi na zaiyi magana da Kai.
Kasa motsawa yayi ya juya ya kalli Inda Amatu ke tsaye yanajin kunyar kansa daya Bari har suka tsintsi kansu a irin wannan Matsin dabai samo mafita ba tuna farko sukai aure tun kafin zuwan wannan ranar.
Kallonsa itama takeyi zuciyarta na sake karyewa da wannan masifar
Itadai komai tsananin hukunci da zafinsa zata dauka matuqar ba rabata za'ayi da Khalil din ba.
Sake maimata Masa alhaji qarami yayi Yana kallonsa cikin fushi Wanda yasashi dauke idanuwansa daga Kan Amatun yafara takawa ahankali ya nufi qofar palon yashige.