← Book details Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 25 OF 70

Sashe 25

Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Menene amfanin aiki da gwagwarmayar idan Babu lafiya you better come back to your damn senses.

Girgiza Masa Kai Khalil yayi tareda qoqarin fitowa motar Amma bazai iyaba sbd jikinsa ba qwari Dole MAHMOUD din yakamasa suka fito yakaisa har cikin bedroom dinsa kafin yayi amfani da wayar khalil din yayiwa umme txt akan bayajin Dadi.

Harzai juya ya fice Khalil din ya riqo hannunsa Saida ya fidda numfashi ahankali na marasa lafiya kafin ahankali ya furta"
Thank you.

If you want to thank me be careful about your health,
Next time idan kayi Wasa irin haka yafaru ka shirya rabuwa Dani sbd i can't take this stupidity,
U're unbelievable Khalil
Kana likita Amma Kaine kake Wasa da lafiyarka har kake tunanin yin tukin mota cikin wancan yanayin,
Menene cikin kanka dayafi kula da lafiyarka mahimmanci????

Amatu.

Tsit MAHMOUD yayi sbd Jin zancen na Khalil a bazata.

Kallonsa yayi cikin zallar mamakin irin like seriously??

Lumshe ido yayi Yana sake maimata sunan Amatun a gajiye
Yadora da fadin"
MAHMOUD wallahi Amatu itace tunanin kulawa da ita yafimin lafiyata,
Acikin yanayin danake ciki Babu Abinda nake tunanin cimmawa kamar na iso gida gareta sbd tana cikin halin buqatata akusa,
Banajin yanayina kawai Abinda nakeso na iso gida alokacin.

Zame hannunsa MD yayi tareda miqewa Yana qoqarin barin gurin sbd idan baiyi nesa da Khalil ba tsaf zaisa a binciko Masa the best psychiatrist Dr taduba Masa shi.

Tashi zaune Khalil din yayi cikin dasasshiyar murya yace"
Amatu amanata ce idan kana qaunar 'dan uwanka zaka kulamin da ita aduk lokacin da bana kusa
Shine kawai Abinda nake roqanka a matsayin alfarma ta har iya rayuwa.

Cak ya tsaya tareda kasa juyowa zuciyarsa na juya Abinda Khalil din yafada Wanda yasashi Jin wani iri saidai kawai ya wuce batareda ya juyoba Kuma baice kala ba ya ficewarsa daidai isowarsu umme tareda Nuratu da tuni hankalinta yayi mugun tashi Jin Khalil dinta bayajin Dadi.

Zaune zarah take a Palo tana jiran isowar Khalil din sbd tayita kira daga bayan nan wayarsa a kashe
Allah ma yasa Amatun tasamu bacci ya 'dan dauketa.

Yana shigowa ta dauka Khalil dinne tayi saurin miqewa zatai Magana saitaga MAHMOUD ne fuskarsa daukeda wani yanayi na kasala da sauri ta qaraso gabansa tana cewa"
Sannu da dawowa
Kallonta yayi tareda kallon agogon dake palon yasake maido da idanuwansa kanta yayi Mata kallon minti biyu cif ahankali ya daga Mata Kai alamar amsawa cikin sautinsa me sanyi yace"
Haryanxu kina zaune a Palo
Akwai matsala ne?

Kallonsa tayi wani irin sanyin Dadi na kwaranya cikin zuciyarta harsaida murmushinta ya bayyana ta kalli cikin idanuwansa ya dauke Kai sbd Sam bayason ana kallon cikin idanunsa ahankali tace"
Dr nake jira nakirasa tuntuni yanzu Kuma wayarsa akashe
Amatu ce ba lafiya taji ciwo sosai a hannunta.....

Cak ya tsaya daga tafiyar dayakeyi batareda ya juyoba saikuma ya tafiyarsa Yana cewa'"
Shima bayajin Dadi bazaiso damuwa ba yanzu shima Kuma gobe tunda safe zaiyi tafiya so just handle her situation for him.

Wucewa yayi yabarta tsaye dafe da goshin tunanin mafita da abin Yi.

Ganin Amatun tasamu bacci haka ta lallaba itama taje ta shirya tayi dakin MD din saidai duk Rabin hankalinta na qasa gurin Amatu.

Dr Khalil kuwa asubar farko lafiya kalau yatashi da qarfinsa kamar baisamu attack din ba ajiyan,
Qarfe Bakwai na safe jirginsu zaitashi Dan haka qarfe shida da rabi yafito a shirye driver din umme zai kaisa airport
Yaso ganin Amatu Amma yasan lokacin Basu tashi ba hakanan ya hakura ya wuce bayan yayiwa zarah text tareda transfer din kudi masu kauri na kulada duk Abinda amatun ke so kafin sati biyun yadawo,
Hakama bai wuceba Saida yayi Magana da Salman akan zaije yaduba Amatu yasan matsalarta da Abinda za'ayi Mata.

Tun qarfe hudun asuba ta tashi tayita juye juyen azaba tun tana daurewa harta kasa tafara hawayen azaba tana juye juye Dan haka Koda gari ya waye anty zarah tashigo tuni idanuwanta da fuskarta sungama kunburewa sbd kukan azaba aikuwa tana ganin anty zarah din ta sake sabon kuka
Da sauri zarah ta rungumeta tana rarrashinta da Mata sannu kamar zatayi kuka.

Hannun har wani qyallin kumburi yakeyi shiya qara daga hankalin zarah ta kamota suka fito Palo tana cewa''
Dr yayi tafiya Bari nafadawa MD zamuje asibiti.

Tana qoqarin juyawa saiga qwanqwasa qofar Salman tareda usi bayansa Wanda Dr khalil ya roqesa akan yadaukosa aje dashi yaduba Amatu sbd tun jiyan data kirasa taqi Magana hankalinsa yake atashe.

Aikuwa amatu na ganinsa tasaki sabon kuka
Da gudunsa yayo gurinta hankalinsa a mugun tashe Yana cewa''
Amatu??

Zama yayi kusa da ita Yana kallon hannunta sai kawai yaji shima idanuwansa sun ciko da hawaye kamar mace saigasu suna gangarowa.

Dr salman zabeera sai suka basa dariya ya zauna Yana duba hannun Yana cewa"
Zarah kina ganin mutuniyarki tasa oga Usman kuka saikace ba namiji ba,
Usman dama jarumtar taka a baki take kenan.

Matsa hannun nata yayi da qarfi take tasaki wani razanannen ihu tana damqe hannun dataji akusa da hannunta dake Kan hannun kujera
Shikuma da saukowarsa kenan basusan dashiba ba yazo wucewa yaji an damqe hannunsa ya tsaya cak batareda ya juyoba sbd ko bai juyoba yasan itace sbd zafin ciwo ta riqesa batareda tasani ba
Saidai Kuma samun kansa yayi da tsayawa batareda ya qwace hannunba yana gane radadin datake ji ta hanyar yanda ta mugun matse hannunsa.
##mamuh#
ZAFAFA BIYAR
SIRADIN RAYUWA
safiyya huguma
MIN QALB
mamuhgee
SARAN BOYE
billyn Abdul
KIBIYAR AJALI
Miss xoxo
ABINDAKE CIKIN ZUCIYATA
hafsat rano
Pay @09033181070
Or 09032345899
[3/29, 11:34 AM] Zafafa: *_MQ 20_*
*_INA KUKE MATA MASU AJI,MATAN DA SUKE DA BUQAYAT GYARAN JIKINSU DA INGANTATTUN MAGUNGUNA WADANDA BASA CUTAR DA JIKI KO LAFIYA_*
*KINA DA LABARIN ZEE HERBALS APHORODISIAC?*
*wadda ta tanadar muku ingantattun supplenmt masu maida tsohuwa yarinya*
*magungunan da suke gyaran jikin diya mace su maisheki wata ta daban cikin mata*
*magungunan da xasu sanyaki qyalli da sheqi,su ciko miki gami da tada duk wata koma
a ta jikinki ki ganki dai dai da zamani*
*karki xama 'yar kallo,kuma karki bari ayi babu ke*
*garzaya maza ki nemesu a shafinsu na INSTAGRAM http://www.instagram.com/zeeherbalsaphrodisiac*
*ko kai tsaye ta WATSAPP https://Zeeherbalsaphrodisiac.whats.bz*
*_KO KI KIRASU KAI TSAYE BABU WANI JIRA TA WANNAN LAMBAR WAYAR 08169380189_*
*_ZEE HERBALS APHRODISIAC A INGANCI BASU DANA BIYU_*
*************
Jin mutum ta bayansu a tsaye yasa anty zarah Dan dagowa tana qoqarin juyawa Amatu tasaki wani sabon ihu dayasata dawo da kallonta Kan Salman cikin damuwa da tausayin Amatun tace"
Salman please ka danyi Mata ahankali kodan juna biyun jikinta.....

Daga salman din har MD cak tunanin kowannensu ya tsaya da maganar da Zarah din tafada,
Zame hannunsa yayi da sauri tareda barin gurin kansa na Dan sarawa sbd ihunta daya cika part din gaba daya,
Yana fita qofar gym dinsa dake maqale data shigowa palonsu yashiga Yana qoqarin clearing mind dinsa da cewa''
Khalil wane irin shirme kasani aciki
Matarka ce and she's pregnant....

MAHMOUD just stay out of this.

Geamin din dayazo Yi yafara Yana komawa asalin MD ZABEERA dinsa.

Salman kuwa shiru yayi Yana nazarin kalmar a cikin kansa duk da dai ba yanzu ne yasani ba tun kafin yadawo Nuratu ta sanar dashi komai
Kawai abin rudewar anan shine shedan dake saka Masa wasi wasin hakan sbd Amatun data shiga kansa hakan kawai yake jin bazai Bari Nuratu ta cutatar da itaba Koda Bata ciki,
Abu daya daya sake tsaya Masa arai shine Sam idanuwansa da iliminsa na likitanci duk da bana mata ba sun kasa gasgatar Masa da akwai ciki a jikin Amatun.

Kallon fuskarta yayi ahankali yasaki murmushi ganin hawaye shabe shabe a fuskarsu su duka ukun,ita da usi harda anty zarah din ma.

Handkerchief dinsa dayake daukeda tambarin asibitinsa da sunansa ajiki yaciro daga aljihunansa ya miqawa usi yace"
Usman share Mata hawayenta.

Daqyar da fitina da koke koke ta ihu da komai aka dubata yasa Usman yaje motarsa ya dauko wasu magunguna da allurai yayi Mata da kansa yabata maganin Yana Mata sannu tareda tsokar yanda idanuwanta suka kumbura sbd kukan raki.

Saidata ci abinci da sauran maganin yaga anty zarah takaita daki ta kwanta tafito tace Masa tayi bacci kafin yatashi suka fito tareda usi dakejin kamar karya tafi yabarta ta bangare daya Kuma kallon koina yakeyi Yana jaddada daula da dukiya irinta wannan ahalin zabeera.

Sashen Salman din suka nufa cikin motarsa sbd kowane sashe zuwa sashen akwai 'yar tafiya shiyasa duka yawancinsu da motacinsu suke zuwa sashen juna sai dai idan kaso motsa jiki kaje da qafa.

A palon Salman din suka zauna Nan USI yaqara ware Ido Yana kalle kalle badan yayiwa Dr khalil alqawarin bashi ba abin wani har abada ba da yau Allah ne kadai yasan abubuwan dazai sanfe daga cikin zabeera dinnan Dan tun a part dinsu anty zarah yaga abubuwan dauka Amma hakanan ya hadiye ya dauke Kai sbd karya kunyatar da Dr khalil.

Abinci lafiyayye aka aiko daga part din mahaifiyarsa Haj Maryam aka jera Masa a dining suka zauna ci shida usi dasukai sabo cikin qanqanin lokaci sbd gano tsananin qauna da kulawa dake tsakaninsu shida Yar uwarsa Amatu.

USI na Ido biyu da kayan Dadin dake jere a dining din take yaji hakurinsa na Kama mutuncin Kai ya qare take ya washe baki Yana cewa''
Allah ya taimakeni saura kadan yau nadauki azumin alhamis da Dr ya doramu akai nidasu kawu
Kawuma yau dayaji Dr yayi tafiya wlh win dauka yayi yace mu huta kwana biyu kafin Dr din yadawo sbd duk litinin da alhamis taredamu yakeshan ruwa acan gida.

Dariya sosai Salman yayi Yana sakejin Usin na burgesa sbd baya boye boye yace"
Kace yau dai akwai ciye ciye sai ciki yakasa dauka.

Lumshe ido USI yayi bayan yazuba kakkauran soyayyan kwai cikin bakinsa dayaji kayan qamshi da albasa take yasaki murmushi Yana sakawa Dr khalil da adduar samun nasara a rayuwa Dan komai suke samu a rayuwa sbd shine
Yagama Basu duk wani Abu da suka kasa samu a rayuwarsu ta kadaici, talauci,garari da rashin sanin daraja.
Chapter 25 · 0% Book details