Sashe 19
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hmm anty zarah waye zai baki lambar yabo acikinsu Dan kin kula da renon cikinda ba'a so?
Dr ne kawai ke sonmu sai ke Dan haka Kona haihu ke zanbarwa babyn har sai kema kinsamu nai.
Dariya sosai anty zarah tayi tana cewa''
Waye yake kyautar ciki tun baa haifesaba amatu,
Kuma ki daina cewa ba'a son abin dake cikinki sbd idan har ana maganar gata to na tabbata abin dazaki Haifa gata yagama yimasa yawa,
MD ZABEERA Dr ne Wanda yafi kowa qauna fiyeda komai da duk abin daya mallaka Dan haka Ina tabbatar Miki da Babu wani uba bayan Dr dazaifi MD qaunar abindake cikinki musamman sbd ni ba haihuwar nakeba Kinga kuwa Dole zai qaunaci 'dan Dan uwansa uwa uba Kuma Dr khalil shi yanzu ai bashida kamarku keda cikin Dan hakama ki daina cewa ba'a sonku mu Muna sonku Andi ma Yana sonku hakama Modibbo.
Gyada Kai kawai tayi tana daukar sauran fruits din dake gabanta tana cinyewa tana lumshe ido Dan dai tunda tazo idanba da daddare data kwanta ba bakinta bai zauna a rufeba komaima cin cire haushi take Masa sbd ganinsa kamar ba kudi aka saka aka siyoba komai akwai kamar a banza.
******
Zaune take tana sauraren 'yar guntuwar da nasiha tareda lallashi da 'yarta juwairiyya ke Mata cikin kulawa da tausasa harshe Amma ita Sam hankalinta baya kanta tayi nisa gurin tunanin abindake damunta,
Ganin hankalinta baya kanta yasa juwairiyya yin shiru tareda miqewa tana cewa"
Umme tafiya zanyi ga dadynsu Fatima na kirana Kuma gobene tafiyarmu Lagos sai gaf da azumi zamu dawo Inshallah.
Dagowa tayi ahankali ta kalleta batareda tace komaiba ta gyada Mata Kai tana shafa Kan Ahmad 'dan qaramin 'danta tace"
Allah yakaiku lfy.
Amin tace suka shiga bedroom din umme suna qarasa dauko sauran kayansu suka fice.
Shiru tacigaba dayi tana saqa da warwara,
Yarinya qarama kamar amatu itace tayi Wasa da tunaninta tasakata cikin wannan tunani da halin na baqin ciki har ana cewa itace Zara raini cikinda Babu ubanda yayishi,
Wlh bazata yarda ba tunda shirinta ya lalace na kowama saiya lalace Dan kuwa sai ansan wa aka taba,
Idanma MD ne ya ninkawa wannan makwadaiciyar kudi datake iya komai akan kudi ta kuwa kowa sai yaji ajikinsa wlh,
Amatu cikin dayayi sanadin baki Jin Dadi da gata acikin zabeera shine zaizama mugun sanadin barinki zabeera da mummunan hukunci tareda wulaqancin da sai Yan jarida sun buga,
Zanga yanda za'a haifi cikin da Babu.
Shigowar Haj maryam ce tasata kallon qofa tana sake ajiyar zuciya ganin yanda itama haj Maryam din duk ta hargitse sbd burinsu na shekara da shekaru ya lalace cikin mintuna goma a hannun yarinya qarama.
Zama tayi ummen nace mata'
Yaya nuratu?
Nuratu na can haryanxu kuka takeyi
Wlh Nima aishatu nakasa yadda da khalil wata yake aure ba nuratu ba,
Yarinyar Nan fiyeda shekara goma take fama da son Khalil sai yanxu da ake maganar aure kwatsam wannan mugun labarin ya fada,
Labarin da mune muka qirqiresa Amma sai asamu wani juyin Masa a zancen
Ni dai wlh Kam wannan Abu ban amince dashi ba nabawa nuratu wuqa da nama nace ta qetare duk wata iyaka ta qwato Khalil dinta mukuma maji da sauran.
Cikin quluwa itama ummen tace"
Dukkansu zasu raina kansu ne harshi Khalil din saiyaga bacin raina.
***Da Rana lafiyyan faten dankali da Naman kaza da carrot akayi sbd ita kawai
Haka ta zauna tacinye Wanda aka kawo Mata tas ta kora da ruwan roba masu sanyi Danma lemu masu sanyi taso Sha anty zarah din ta hanata da cewa saidai Tasha fruits drinks ba lallai su bawa baby lafiya ba
Haka ta hkr badan taso ba Dan ita wannan cikin badan Shiba da duk abindake gidan saita ringa cinsa ba kakkautawa.
Baccin Rana tayi bayan tayi sallah sai yamma sosai ta tashi bayan tayi la'asar suka Fara waya da USI Nan yake fada Mata Dr yazo gida yafadawa su kawo shine 'dan wadda ta daukeki aiki Kuma zai ringa zuwa Yana dubamu kafin kidawo hakama ya tafi dashi anyi cike ciken makarantar dazashi har ilorin.
Saidatayi sallar magrib tukuna ta fito Palo ya zauna tareda miqe qafafu hafsatu na matsa Mata tana kallo cikin ranta tana cewa"
Amatu kinfa zamo hajiya
Irin wannan Jin Dadi haka
Gashi dama ba wani ciwo da qafafunta keyi tsaban son Jin Dadi da wuce wurine yasa take cewa ciwo suke Mata Dan a matsa Mata.
Wata tashar turawa take kallo ana wani film na adventure sai washe baki takeyi tana cin cake din data sa anty zarah tasa hafsatu tayi mata na inibi me laushi yaji butter sai ci take tana lumshe ido tana kallo tana Jan hafsatu da labari itama hafsatun na tayata fassarar qanxon kurege na turancin da akeyi Dan itama ba wani iyawa tayiba Amma ta dage tana fassara Mata.
Anty zarah ce ta fito daga dakinta ta nufosu cikin ado da kwalliya me kyau sai qamshi me Dadi take fitarwa amatu tabita da kallo cikin farin ciki tace''
Anty zarah kinyi kyau sosai
Amma meyasa zakiyi kwalliya yanxu da dare tunda kwantawa zakiyi?
Zama tayi kusa da ita tana murmushi tace"
Amatu MD na hanyar dawowa shiyasa.
Ohhh ohhh nagane anty zarah"
Taqarasa fada tana dariya.
Miqa Mata plate din cake din tayi tana cewa''
Anty zarah kici kiji yayi Dadi sosai.
Har takai hannu zata dauka saita fasa tana cewa"
Idan naji cikina zai cika bazan iya cin wani abincin ba kada MD yadawo nakasa tayasa cin abinci a dining.
Kallonta tana cewa' kici ko kadan anty zarah tunda kinaso.
Girgiza Kai tayi tana gyarawa amatun pillon data jingina dashi tana jawo Mata wani labarin take amatun tahau dariyar labarin datake Bata anty
zaran na tayata sunyi nisa sunata nishadinsu saiga bude qofar palon aka shigo Dr ne hannunsa daukeda qatuwar ledoji da amatu ta ajiye plate din cake din hannunta ta taso kenan saigashi a bayansa Shima ya shigo fuskarsa kawai ta kalla ta janye daga gefen Takoma gefen Dr ta tsaya tana Masa murmushi zatai Magana yace"
Baki gaida MD ba amatu.
Kallonsa tayi kafin ta kalli inda MD din yake Yana qarasa shigowa palon tayi qasa da murya tace"
Ina wuni sannu da dawowa.
Hannu kawai ya daga Mata ya nufi hanyar samansa anty zarah dake zaune ta miqe itama tana Masa sannu da dawowa to ita ya bude baki ya amsa Mata tareda Dan tsayawa ya kalleta kafin ya dauke Kai Yana cewa'
Karki jirani dinner nariga nayi dinner agurin Modibbo.
Kallonsa tayi Yana qoqarin wucewa tace"
Akawo maka ko fruits ne?
No thank you.
Wucewa yayi ya barta a tsaye tana binsa da kallo fuskarta na 'dan canzawa Amma Jin duk idanuwansu akanta yasa ta washe fuska tareda juyowa tadawo inda suke tana cewa"
Dr ko zakayi dinner tareda mu ne to?
Kallonta duk su duka sukeyi girmanta na qaruwa a idon Dr
Tausayinta da qaunarta na shiga a zuciyar amatu tareda takaicin MD din ta yanda anty zarah ta Hana kanta cin komai sai yadawo Amma ya take hakan ya wucewarsa ko kwalliyar datayi danshi bai tsaya yayi Mata kallon ko mintu biyu ba ko me ya dauki kansa Dan ma yasamu mace me kirki da kyau kamar anty zarah tana sonsa wlh da itace koya Masa hankali zatayi taga qarshen kyau da Jan ajin banzansa.
Kamo hannun anty zarah din tayi suna zama palon tace"
Anty zarah Zo kici cake din Nan kiji Allah yayi Dadi sosai.
Ledojin hannunsa Dr ya miqawa amatu Yana cewa"
Nima a gajiye nake kamar MD shima yau a gajiye yake sosai Nima tunda muka hadu baicemin ko qala ba sbd gajiyar dayake tareda ita zanje na kwanta Saida safenku
Amatu ki kula ok?
Gyada Masa Kai tayi tana cewa''
Nagode Saida safe.
Yana fita zarah tasaki murmushi tana cewa"
Dr kayaushe kanason gyara Abinda MD yakeyi Dan kada aga laifinsa
Kadaina damuwa Dan Nima Babu ranar dazanga laifin nasa.
Takaicin MD din yasake Kama amatun tasake dagewa Saida anty zarah din taci cake din sosai Tasha apple drink suka cigaba da firarsu
Ganin hankalin zarah din na Kan hanyar sama yasa amatu sakin tsaki qarami tana miqewa tace"
Bacci zanyi Saida safe anty zarah.
Tana shigewa zaran tasa hafsatu ta kashe komai itama tashige
Suna shigewa taje dakinta ta shirya ta nufi dakin MD.
Ahankali amatu tasaba da zarah da hafsatu sosai kamar sunyi shekaru atare,
Kulawar dasuke Bata da gatan datake samu daga garesu yasa hankalinta ya kwanta sosai acikinsu musamman ma
da kullum tana waya dasu kawu dasuketa sawa Dr khalil albarkar yanda yake kula dasu sosai Dan yanzu ranakun matsuwarsu sun qare ga USI anata shirye shiryen zuwa makaranta,
A duniya yanzu mutanen datake so a rayuwarta fiyeda komai da kowa sune USI,kawu,iyami,Dr da anty zarah sbd sune mutanenda tasan tabbas qaunarta sukeyi Babu wani qyama ko munafurci.
Dr ya Gina qaunarsa cikin ranta danasu kawu sbd Suma shine mutum daya qwal daya fito ya tsaya musu a rayuwa yake qaunarsu batareda qyama ba ko buqatan wani Abu daga garesu shiyasa dukkaninsu kowannensu ya bude baki Dr ne abakinsa sai anty zarah dinta.
Qaunar data kewa anty zarah din yasa take Jin tsanar MD matuqa cikin ranta sbd yanda tagama lurada Sam baya damuwa da alamarin zarah din kullum shine damuwarta shine kukanta shine jimaminta ko tausaya Mata bayayi da yanda take matuqar qaunarsa/sonsa da ganin girmansa,
Duk yanda zarah din take qoqarin boyewa hakan baya boyuwa ga Wanda yake zama taredasu shiyasama Sam ta tsani ko ganinsa matuqar Yana gida Bata fitowa sbd kar wataran tayi amsa zagin maguzawa akan Abinda yakewa antyn saidai duk Abinda zai faru yafaru ba ruwanta.
Dr ne kawai ke sonmu sai ke Dan haka Kona haihu ke zanbarwa babyn har sai kema kinsamu nai.
Dariya sosai anty zarah tayi tana cewa''
Waye yake kyautar ciki tun baa haifesaba amatu,
Kuma ki daina cewa ba'a son abin dake cikinki sbd idan har ana maganar gata to na tabbata abin dazaki Haifa gata yagama yimasa yawa,
MD ZABEERA Dr ne Wanda yafi kowa qauna fiyeda komai da duk abin daya mallaka Dan haka Ina tabbatar Miki da Babu wani uba bayan Dr dazaifi MD qaunar abindake cikinki musamman sbd ni ba haihuwar nakeba Kinga kuwa Dole zai qaunaci 'dan Dan uwansa uwa uba Kuma Dr khalil shi yanzu ai bashida kamarku keda cikin Dan hakama ki daina cewa ba'a sonku mu Muna sonku Andi ma Yana sonku hakama Modibbo.
Gyada Kai kawai tayi tana daukar sauran fruits din dake gabanta tana cinyewa tana lumshe ido Dan dai tunda tazo idanba da daddare data kwanta ba bakinta bai zauna a rufeba komaima cin cire haushi take Masa sbd ganinsa kamar ba kudi aka saka aka siyoba komai akwai kamar a banza.
******
Zaune take tana sauraren 'yar guntuwar da nasiha tareda lallashi da 'yarta juwairiyya ke Mata cikin kulawa da tausasa harshe Amma ita Sam hankalinta baya kanta tayi nisa gurin tunanin abindake damunta,
Ganin hankalinta baya kanta yasa juwairiyya yin shiru tareda miqewa tana cewa"
Umme tafiya zanyi ga dadynsu Fatima na kirana Kuma gobene tafiyarmu Lagos sai gaf da azumi zamu dawo Inshallah.
Dagowa tayi ahankali ta kalleta batareda tace komaiba ta gyada Mata Kai tana shafa Kan Ahmad 'dan qaramin 'danta tace"
Allah yakaiku lfy.
Amin tace suka shiga bedroom din umme suna qarasa dauko sauran kayansu suka fice.
Shiru tacigaba dayi tana saqa da warwara,
Yarinya qarama kamar amatu itace tayi Wasa da tunaninta tasakata cikin wannan tunani da halin na baqin ciki har ana cewa itace Zara raini cikinda Babu ubanda yayishi,
Wlh bazata yarda ba tunda shirinta ya lalace na kowama saiya lalace Dan kuwa sai ansan wa aka taba,
Idanma MD ne ya ninkawa wannan makwadaiciyar kudi datake iya komai akan kudi ta kuwa kowa sai yaji ajikinsa wlh,
Amatu cikin dayayi sanadin baki Jin Dadi da gata acikin zabeera shine zaizama mugun sanadin barinki zabeera da mummunan hukunci tareda wulaqancin da sai Yan jarida sun buga,
Zanga yanda za'a haifi cikin da Babu.
Shigowar Haj maryam ce tasata kallon qofa tana sake ajiyar zuciya ganin yanda itama haj Maryam din duk ta hargitse sbd burinsu na shekara da shekaru ya lalace cikin mintuna goma a hannun yarinya qarama.
Zama tayi ummen nace mata'
Yaya nuratu?
Nuratu na can haryanxu kuka takeyi
Wlh Nima aishatu nakasa yadda da khalil wata yake aure ba nuratu ba,
Yarinyar Nan fiyeda shekara goma take fama da son Khalil sai yanxu da ake maganar aure kwatsam wannan mugun labarin ya fada,
Labarin da mune muka qirqiresa Amma sai asamu wani juyin Masa a zancen
Ni dai wlh Kam wannan Abu ban amince dashi ba nabawa nuratu wuqa da nama nace ta qetare duk wata iyaka ta qwato Khalil dinta mukuma maji da sauran.
Cikin quluwa itama ummen tace"
Dukkansu zasu raina kansu ne harshi Khalil din saiyaga bacin raina.
***Da Rana lafiyyan faten dankali da Naman kaza da carrot akayi sbd ita kawai
Haka ta zauna tacinye Wanda aka kawo Mata tas ta kora da ruwan roba masu sanyi Danma lemu masu sanyi taso Sha anty zarah din ta hanata da cewa saidai Tasha fruits drinks ba lallai su bawa baby lafiya ba
Haka ta hkr badan taso ba Dan ita wannan cikin badan Shiba da duk abindake gidan saita ringa cinsa ba kakkautawa.
Baccin Rana tayi bayan tayi sallah sai yamma sosai ta tashi bayan tayi la'asar suka Fara waya da USI Nan yake fada Mata Dr yazo gida yafadawa su kawo shine 'dan wadda ta daukeki aiki Kuma zai ringa zuwa Yana dubamu kafin kidawo hakama ya tafi dashi anyi cike ciken makarantar dazashi har ilorin.
Saidatayi sallar magrib tukuna ta fito Palo ya zauna tareda miqe qafafu hafsatu na matsa Mata tana kallo cikin ranta tana cewa"
Amatu kinfa zamo hajiya
Irin wannan Jin Dadi haka
Gashi dama ba wani ciwo da qafafunta keyi tsaban son Jin Dadi da wuce wurine yasa take cewa ciwo suke Mata Dan a matsa Mata.
Wata tashar turawa take kallo ana wani film na adventure sai washe baki takeyi tana cin cake din data sa anty zarah tasa hafsatu tayi mata na inibi me laushi yaji butter sai ci take tana lumshe ido tana kallo tana Jan hafsatu da labari itama hafsatun na tayata fassarar qanxon kurege na turancin da akeyi Dan itama ba wani iyawa tayiba Amma ta dage tana fassara Mata.
Anty zarah ce ta fito daga dakinta ta nufosu cikin ado da kwalliya me kyau sai qamshi me Dadi take fitarwa amatu tabita da kallo cikin farin ciki tace''
Anty zarah kinyi kyau sosai
Amma meyasa zakiyi kwalliya yanxu da dare tunda kwantawa zakiyi?
Zama tayi kusa da ita tana murmushi tace"
Amatu MD na hanyar dawowa shiyasa.
Ohhh ohhh nagane anty zarah"
Taqarasa fada tana dariya.
Miqa Mata plate din cake din tayi tana cewa''
Anty zarah kici kiji yayi Dadi sosai.
Har takai hannu zata dauka saita fasa tana cewa"
Idan naji cikina zai cika bazan iya cin wani abincin ba kada MD yadawo nakasa tayasa cin abinci a dining.
Kallonta tana cewa' kici ko kadan anty zarah tunda kinaso.
Girgiza Kai tayi tana gyarawa amatun pillon data jingina dashi tana jawo Mata wani labarin take amatun tahau dariyar labarin datake Bata anty
zaran na tayata sunyi nisa sunata nishadinsu saiga bude qofar palon aka shigo Dr ne hannunsa daukeda qatuwar ledoji da amatu ta ajiye plate din cake din hannunta ta taso kenan saigashi a bayansa Shima ya shigo fuskarsa kawai ta kalla ta janye daga gefen Takoma gefen Dr ta tsaya tana Masa murmushi zatai Magana yace"
Baki gaida MD ba amatu.
Kallonsa tayi kafin ta kalli inda MD din yake Yana qarasa shigowa palon tayi qasa da murya tace"
Ina wuni sannu da dawowa.
Hannu kawai ya daga Mata ya nufi hanyar samansa anty zarah dake zaune ta miqe itama tana Masa sannu da dawowa to ita ya bude baki ya amsa Mata tareda Dan tsayawa ya kalleta kafin ya dauke Kai Yana cewa'
Karki jirani dinner nariga nayi dinner agurin Modibbo.
Kallonsa tayi Yana qoqarin wucewa tace"
Akawo maka ko fruits ne?
No thank you.
Wucewa yayi ya barta a tsaye tana binsa da kallo fuskarta na 'dan canzawa Amma Jin duk idanuwansu akanta yasa ta washe fuska tareda juyowa tadawo inda suke tana cewa"
Dr ko zakayi dinner tareda mu ne to?
Kallonta duk su duka sukeyi girmanta na qaruwa a idon Dr
Tausayinta da qaunarta na shiga a zuciyar amatu tareda takaicin MD din ta yanda anty zarah ta Hana kanta cin komai sai yadawo Amma ya take hakan ya wucewarsa ko kwalliyar datayi danshi bai tsaya yayi Mata kallon ko mintu biyu ba ko me ya dauki kansa Dan ma yasamu mace me kirki da kyau kamar anty zarah tana sonsa wlh da itace koya Masa hankali zatayi taga qarshen kyau da Jan ajin banzansa.
Kamo hannun anty zarah din tayi suna zama palon tace"
Anty zarah Zo kici cake din Nan kiji Allah yayi Dadi sosai.
Ledojin hannunsa Dr ya miqawa amatu Yana cewa"
Nima a gajiye nake kamar MD shima yau a gajiye yake sosai Nima tunda muka hadu baicemin ko qala ba sbd gajiyar dayake tareda ita zanje na kwanta Saida safenku
Amatu ki kula ok?
Gyada Masa Kai tayi tana cewa''
Nagode Saida safe.
Yana fita zarah tasaki murmushi tana cewa"
Dr kayaushe kanason gyara Abinda MD yakeyi Dan kada aga laifinsa
Kadaina damuwa Dan Nima Babu ranar dazanga laifin nasa.
Takaicin MD din yasake Kama amatun tasake dagewa Saida anty zarah din taci cake din sosai Tasha apple drink suka cigaba da firarsu
Ganin hankalin zarah din na Kan hanyar sama yasa amatu sakin tsaki qarami tana miqewa tace"
Bacci zanyi Saida safe anty zarah.
Tana shigewa zaran tasa hafsatu ta kashe komai itama tashige
Suna shigewa taje dakinta ta shirya ta nufi dakin MD.
Ahankali amatu tasaba da zarah da hafsatu sosai kamar sunyi shekaru atare,
Kulawar dasuke Bata da gatan datake samu daga garesu yasa hankalinta ya kwanta sosai acikinsu musamman ma
da kullum tana waya dasu kawu dasuketa sawa Dr khalil albarkar yanda yake kula dasu sosai Dan yanzu ranakun matsuwarsu sun qare ga USI anata shirye shiryen zuwa makaranta,
A duniya yanzu mutanen datake so a rayuwarta fiyeda komai da kowa sune USI,kawu,iyami,Dr da anty zarah sbd sune mutanenda tasan tabbas qaunarta sukeyi Babu wani qyama ko munafurci.
Dr ya Gina qaunarsa cikin ranta danasu kawu sbd Suma shine mutum daya qwal daya fito ya tsaya musu a rayuwa yake qaunarsu batareda qyama ba ko buqatan wani Abu daga garesu shiyasa dukkaninsu kowannensu ya bude baki Dr ne abakinsa sai anty zarah dinta.
Qaunar data kewa anty zarah din yasa take Jin tsanar MD matuqa cikin ranta sbd yanda tagama lurada Sam baya damuwa da alamarin zarah din kullum shine damuwarta shine kukanta shine jimaminta ko tausaya Mata bayayi da yanda take matuqar qaunarsa/sonsa da ganin girmansa,
Duk yanda zarah din take qoqarin boyewa hakan baya boyuwa ga Wanda yake zama taredasu shiyasama Sam ta tsani ko ganinsa matuqar Yana gida Bata fitowa sbd kar wataran tayi amsa zagin maguzawa akan Abinda yakewa antyn saidai duk Abinda zai faru yafaru ba ruwanta.