Sashe 40
Min Qalb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda gari ya waye takejinta batada qarfin jiki sbd barin gida dazatayi.,
Qarfe daya da rabi dubban JAMA'A suka shaida Daurin auren KHALIL ZABEERA da AMATULLAH SALEH Wanda ya bayarda tarihi me girma sbd itace mace ta farko da aka auro daga waje.
A asibiti dagashi sai MD ZABEERA ne Wanda yace zai zauna dashi tunda kowa na gurin Daurin auren.
Bacci yakeyi sbd alluran da akai Masa bada jimawaba sbd jikin daya dawo Masa sosai.,
Bayan Daurin auren JAMA'A duk asibiti sukaita zuwa dubasa sai yamma lilis ya farka cikin ikon Allah saiya tashi da qarfin jiki haryana iya Magana tana Kuma fita sosai.
Wanka MD ya taimaka Masa yayi ya sanya farar jallabiyar datai Masa kyau matuqa yayi sallolin da ake binsa yazauna kenan saigasu umme da Nuratu wadda idanuwanta sukai luhu luhu sbd kukan data kwana tanayi.
Abinci ta zuba Masa ta zauna gefensa ta miqa Masa kanta a sunkuye batareda ta kallesaba.
Karba yayi tareda sauke numfashi cikin sanyin muryarsa dake fita ahankali yace"
Nuratu inshallah zaki samu Wanda zai wadata rayuwarki da farin cikin Dana kasa baki.
Kallonsa tayi idanuwanta na cikowa da hawaye murya na rawa tace"
Meyasa kakeson Amatu???
Lumshe idanuwansa dasuke a 'dan galabaice ahankali yace"
Allah ne yasamin sonta fiyeda komai
Kuma Ina fatar zaki qaunaceta kodan sbd ni.
Murmushi me ciwo tasaki hawayenta na sake gudu tace"
Zangwada.
Murmushi shima ya sakar Mata tareda juyowa ya kalli MD dake amfani da wayarsa yace"
Kaifa MAHMOUD???
Zaka gwada qaunar matata ko Dan sbd ni?
Juyowa yayi ya zuba Masa idanuwansa batareda yace qala ba.
Abinci umme ta matsa Masa ahankali yaci kadan Tasha tea me zafi har zufa yadan karyo Masa aka kunna Masa AC kadan.
Ganin yanayin jikin nasa dakuma shi kansa daya nema sallama yasa suka sallamesa bayan sallar magriba zuwa ishai Koda suka Isa zabeera daidai isowar motacin dasuka je dauko amarya Amatu.
A gurin Andi aka kaisu duk su duka yayi musu nasiha sosai kafin aka wuce da ita gurin zamanta wato sashen Khalil din Wanda aka sauyawa komai sabo.
Iyami da kanta taredasu maman junior suka kawota har cikin dakinta suna jinjina arzikin duniya irin na familyn ZABEERA kafin aka maidasu gida.
Ahankali yashigo dakin datake zaune zugum bakin gado tana tunanin da batamasan tanayiba...
Ji tayi anzauna kusada ita ahankali ta juyo sukai Ido biyu dashi gabanta taji yafafi ahankali ta dauke Kai zata sunkuyar ya riqo fuskarta ahankali tareda girgiza Mata Kai ya rungumeta cikin jikinsa ahankali tareda sauke ajiyar zuciya batareda yace komaiba.
Sunjima ahaka kafin ya saketa tareda cewa ta tashi suyi nafila.
Tashi tayi Babu musu sukaje toilet din tare sukayo alwala suka fito yakama hannunta suka nufi dakinsa.
Bayan sungama sallar hannunta ya riqo cikin nasa ahankali yace"
Zakici abinci ko wani Abu?
Akwai abinci da umme da antynki suka kawo gashi can a dining.
Dagowa tayi ta kallesa ahankali kafin ta girgiza kai.
Murmushi yasake ganin yau itama tazama kurma kamarsa tunda yafara ciwon baya iya doguwar Magana.
Miqewa yayi tareda tayarda ita tsaye Yana zame Mata mayafinta kyakkyawar fuskarta ta bayyana da kyau cikin qarfin hali yace"
Alhamdulillah.
Sunkuyar dakai tayi tana qaqalo murmushi ya janyota ya sanya cikin jikinsa ya rungumeta Yana lalubar zib din goguwar rigar Julius Holland din dake jikinta me laushi ya bude rigar ta Fadi qasa tabarta daga ita sai farar bra din dake jikinta da farin under.
Saurin rintse ido tayi zata durqushe ya tareda tareda rungumeta cikin jikinsa baida qarfin jiki sbd ciwo Amma hakanan ya cirata tana qanqamesa ya kwantar da ita Kan lafiyayyan gadonsa tareda rage hasken wutar dakin ya zare jallabiyarsa ya hau gadon ahankali tareda jawota jikinsa Yana kallon fuskarta ya Dora bakinsa akan nata tareda 6alle hook din bra dinta Yana cillowa qasa.
Qarfe ukun dare taringa Jin wani irin Nishi sama sama cikin kunnuwanta ta bude idanuwanta ahankali tana kallon inda take saita tashi zaune da sauri tana kallon gefenta a firgice tagansa numfashinsa na qoqarin daukewa cikin tsananin firgici ta diro gadon ta zagayo gabansa tana Kiran sunansa cikin tashin hankali Amma Sam tayi nisa a kidime ta janyo jallabiyarsa ta zura sbd itakadaice zata shigeta alokacin sbd firgici
Sam Bata damu da tsakiyar darene ba ta fito da gudu tayi hanyar sashensu anty zarah dake kusa da nasu a kidime tahau buga musu kofa tana Kiran sunan anty zarah da qarfi.
MAHMOUD dake zaune daram acikin Daren yakasa ko rintsawa sbd tsananin ciwon Kai yafara jiyo bugun qofar ya sauko daidai itama zarah tafito daga dakinta Dan taji bugun qofar itama.
Shine yafara cewa"
Waye??? ta jikin qofar
Cikin sauri da tashin hankali tace"
Nice Amatu Dan Allah kuzo Dr ne......
Tun kafin ta qarasa ya bude qofar yanayin datake ciki yasashi Kama hanyar sashen nasu batareda tagama fadar Abinda zata fada din ba.
Koda suka iso tuni Dr khalil zabeera yayi nisa shima yau gigitar yashiga ya janyo wata jallabiyar da sauri ya sanya Masa ya daukesa da dukkanin qarfinsa yafito dashi suka biyosa
Zuwa lokacin Amatu kukanma takasa Yi suka fada mota Banda zarah dayace taje hafsatu ta Rakata ta fadawasu umme.
Koda suka Isa asibiti cikin gaggawa aka karbesa akai ciki dashi zuwa lokacin Amatu idanuwanta neman qanqancewa sukeyi kamar wainda ke bayansu saiga umme da Modibbo harma da Salman sun qaraso asibitin Babu me nutsuwa Hakanan yau ciwon nasa yasasu cikin wata irin rashin nutsuwa da firgici.
Dr ashir ne da Dr Fatima suka fito daga dakin emergency din idanuwansu kowanne jajir Dr Fatima tuni idanuwanta suka kawo hawaye rauninta na bayyana Dr ashir ya sauke Kai gaban Modibbo yace"
Saidai hakuri Allah ya karbi Dr khalil zabeera.
Wuta kowannensu ya dauke musamman Amatu da umme
Amatu qyafta idanuwa tayi kusan so biyu kamar zata makance sbd duhu dake mamaye idanuwanta suka yanke jiki a some kusan atare itada umme wadda Modibbo ya tare ita kuwa MD ne ya tareta ta zube jikinsa dukkanin jikinta ba saki.
##Mamuh#*_MQ 31_*
MAHMOUD ZABEERA ma yau dukkanin jarumta da qarfin ransa ji yayi Yana kakkaryewa daga zuciya har gangar jikinsa, tarota kawai yayi Amma shima Jin yake kamar faduwar zaiyi,
Dr Fatima tayo gurinsa da sauri tana hawaye ta tattaro Amatun jikinta tana Kiran nurses da duk asibitin jikin kow
a da zuciyarsa tayi sanyi da rasuwar Dr khalil zabeera Wanda ya zamto cikakken mutum sbd kyawawan halayensa dasukeda wuyar samu acikin mutanen yanzu.
Dr ashir kuwa ganin dukkaninsu kowa neman zauce musu sbd tsananin tashin hankali da sauri ya dauko kujera yakawo wa Modibbo daya tare ummen data Suma,
Kiran wasu nurses yayi aka Kama umme itama akai ciki da ita aka kwantar gadan dake gefen Wanda aka kwantarda Amatu cikin sauri aka Fara Basu taimakon gaggawa dansu farfado tinda suma.
Su Modibbo kuwa zaunar dashi MAHMOUD yayi dukkanin jikinsa na rawa idanuwansa sunyi jajir ko mahaifin nasu yakasa kalla
Jin yanda jikinsa ke rawa sosai yasa Modibbo dagowa da jajayen idanuwansa ya kallesa tareda dange hannunsa Yana rintse ido tareda jinjina Masa Kai alamar sai hkr.
Dr salman zabeera kuwa kuka yakeyi sosai kamar mace sbd rasuwar Khalil din tamkar saukar tsawa sukajita kwatsam Babu Wanda yakawo tunani ko zancen mutuwa yanzu ba'a kansaba kosu Andi dasuke tsofi Basu kawo tunanin mutuwa akansuba.
MAHMOUD ne yayi qarfin hali da jarumtar karban wayar Modibbo yakira Andi dake zaune cikin tsakiyar Daren Yana salati sbd baccin dayaji haka kawai ya dauke daga idanuwansa Kiran farko na asuba dayaji anyi yasashi miqewa zaiyo alwala yafara ko nafilfili wayarsa tadauki haske alamar Kira.
Juyowa yayi ya kalli wayar yana mamakin Wanda ke iya kiransa a wannan lokacin saiyaga sunan Modibbo
ya sake shiga mamaki ya dauki wayar tareda dauka cikin nutsuwa yayi sallama.
Daga can asibiti Saida MAHMOUD ya tattaro qarfin halin iya bude bakinsa cikin rawar muryar dabai taba ba arayuwarsa yace"
Muna asibine taredasu Modibbo da umme Allah yakarbi Khalil cikin Daren Nan.
Tsit Andi yayi tsawon mintuna Yana qoqarin kakkamo zancen dazai fada yafara da Kiran"
Innalillahi-wainna ilaihirrajiun.
Kashe wayar yayi tareda ajiyewa yakoma bakin gadonsa ya zauna Yana sake maimata taslima Yana jinjinawa al'amarin ubangiji dayakeyin yanda yaso alokacin da yaso,
Ya dauke Khalil bayan cika masa burinsa na kwana daya tal,
Wannan shine cikakkiyar ikon ubangiji da Babu Wanda ya Isa ya sauya sbd yau da ace dukiya da mulkinsu nada iko meya hada Khalil da mutuwa a ranar yau da ko awa ashirin da hudu aurensa baiyiba.
Astaghfirllah" yafara maimaita tawa Yana rintse idanuwansa ya sunkuyar dakai cikin tsananin jimamin rasa yaro me tsaftatacciyar zuciya da tausayi tareda tawakkali irin Khalil.
Allah yayi maka rahama yabaka hasken kabari da sakamakon gidan aljanna KHALIL.
Koda asuba tayi akai sallar asuba tuni rasuwar Khalil ta yada zabeera da familynta nako Ina da ko Ina tuni kuku ya sauka a zabeera sbd mutuwar ta girgiza kowa sbd Babu Wanda yayi tunanin mutuwa Kuma tasa adaren,
Koda gari yayi waye sosai tuni family suka Fara halarta zabeera tafara cika tun kafin akawo gawar tasa gida dama wainda sukazo biki Kuma dama Basu tafiba tunda a Daren jiyan aka kawo amarya Ashe basasu koma daga bikinsa ba saisunyi zaman makokinsa,
Duk Wanda ya iso saiyayi kukan wannan babban rashin na khalil zabeera sbd kowa Yana shaida kyawawan halayensa da nutsuwarsa wadda tasa yakeda jamaa ciki da wajen zabeera.
Ahankali tabude idanuwanta ta rufe tasake budewa tana qyaftasu
Da fuskar usi dake rungume da kanta tafaracin karo ta rufe idon ta bude taga shi din daine ta zabura da sauri ta tashi zaune har tana zamewa saura kadan ta fado qasan gadon iyami da maman junior da idanuwansu sukai jajir musamman iyami da har lokacin hawaye Basu dauke daga idanuwanta ba sukayi saurin tarota ta kallesu da manyan idanuwanta dasuka firfito sun bushe sai wani irin ja dasukayi tafara qoqarin miqewa qafafunta da hannunwanta tareda muryarta dasuke wata irin rawa tana cewa''
Ina...ina..Ina khalillll????
Sunkuyar dakai sukayi Banda iyami datayo kanta tana neman rungumeta tayi saurin qwacewa tana nufar qofar dakin asibitin USI dake kuka sosai yayi saurin tarota Yana kuka yace"
Amatu Ina zakije antafi dashi gida muke jira ki farko muma muke gidan.......
Qarfe daya da rabi dubban JAMA'A suka shaida Daurin auren KHALIL ZABEERA da AMATULLAH SALEH Wanda ya bayarda tarihi me girma sbd itace mace ta farko da aka auro daga waje.
A asibiti dagashi sai MD ZABEERA ne Wanda yace zai zauna dashi tunda kowa na gurin Daurin auren.
Bacci yakeyi sbd alluran da akai Masa bada jimawaba sbd jikin daya dawo Masa sosai.,
Bayan Daurin auren JAMA'A duk asibiti sukaita zuwa dubasa sai yamma lilis ya farka cikin ikon Allah saiya tashi da qarfin jiki haryana iya Magana tana Kuma fita sosai.
Wanka MD ya taimaka Masa yayi ya sanya farar jallabiyar datai Masa kyau matuqa yayi sallolin da ake binsa yazauna kenan saigasu umme da Nuratu wadda idanuwanta sukai luhu luhu sbd kukan data kwana tanayi.
Abinci ta zuba Masa ta zauna gefensa ta miqa Masa kanta a sunkuye batareda ta kallesaba.
Karba yayi tareda sauke numfashi cikin sanyin muryarsa dake fita ahankali yace"
Nuratu inshallah zaki samu Wanda zai wadata rayuwarki da farin cikin Dana kasa baki.
Kallonsa tayi idanuwanta na cikowa da hawaye murya na rawa tace"
Meyasa kakeson Amatu???
Lumshe idanuwansa dasuke a 'dan galabaice ahankali yace"
Allah ne yasamin sonta fiyeda komai
Kuma Ina fatar zaki qaunaceta kodan sbd ni.
Murmushi me ciwo tasaki hawayenta na sake gudu tace"
Zangwada.
Murmushi shima ya sakar Mata tareda juyowa ya kalli MD dake amfani da wayarsa yace"
Kaifa MAHMOUD???
Zaka gwada qaunar matata ko Dan sbd ni?
Juyowa yayi ya zuba Masa idanuwansa batareda yace qala ba.
Abinci umme ta matsa Masa ahankali yaci kadan Tasha tea me zafi har zufa yadan karyo Masa aka kunna Masa AC kadan.
Ganin yanayin jikin nasa dakuma shi kansa daya nema sallama yasa suka sallamesa bayan sallar magriba zuwa ishai Koda suka Isa zabeera daidai isowar motacin dasuka je dauko amarya Amatu.
A gurin Andi aka kaisu duk su duka yayi musu nasiha sosai kafin aka wuce da ita gurin zamanta wato sashen Khalil din Wanda aka sauyawa komai sabo.
Iyami da kanta taredasu maman junior suka kawota har cikin dakinta suna jinjina arzikin duniya irin na familyn ZABEERA kafin aka maidasu gida.
Ahankali yashigo dakin datake zaune zugum bakin gado tana tunanin da batamasan tanayiba...
Ji tayi anzauna kusada ita ahankali ta juyo sukai Ido biyu dashi gabanta taji yafafi ahankali ta dauke Kai zata sunkuyar ya riqo fuskarta ahankali tareda girgiza Mata Kai ya rungumeta cikin jikinsa ahankali tareda sauke ajiyar zuciya batareda yace komaiba.
Sunjima ahaka kafin ya saketa tareda cewa ta tashi suyi nafila.
Tashi tayi Babu musu sukaje toilet din tare sukayo alwala suka fito yakama hannunta suka nufi dakinsa.
Bayan sungama sallar hannunta ya riqo cikin nasa ahankali yace"
Zakici abinci ko wani Abu?
Akwai abinci da umme da antynki suka kawo gashi can a dining.
Dagowa tayi ta kallesa ahankali kafin ta girgiza kai.
Murmushi yasake ganin yau itama tazama kurma kamarsa tunda yafara ciwon baya iya doguwar Magana.
Miqewa yayi tareda tayarda ita tsaye Yana zame Mata mayafinta kyakkyawar fuskarta ta bayyana da kyau cikin qarfin hali yace"
Alhamdulillah.
Sunkuyar dakai tayi tana qaqalo murmushi ya janyota ya sanya cikin jikinsa ya rungumeta Yana lalubar zib din goguwar rigar Julius Holland din dake jikinta me laushi ya bude rigar ta Fadi qasa tabarta daga ita sai farar bra din dake jikinta da farin under.
Saurin rintse ido tayi zata durqushe ya tareda tareda rungumeta cikin jikinsa baida qarfin jiki sbd ciwo Amma hakanan ya cirata tana qanqamesa ya kwantar da ita Kan lafiyayyan gadonsa tareda rage hasken wutar dakin ya zare jallabiyarsa ya hau gadon ahankali tareda jawota jikinsa Yana kallon fuskarta ya Dora bakinsa akan nata tareda 6alle hook din bra dinta Yana cillowa qasa.
Qarfe ukun dare taringa Jin wani irin Nishi sama sama cikin kunnuwanta ta bude idanuwanta ahankali tana kallon inda take saita tashi zaune da sauri tana kallon gefenta a firgice tagansa numfashinsa na qoqarin daukewa cikin tsananin firgici ta diro gadon ta zagayo gabansa tana Kiran sunansa cikin tashin hankali Amma Sam tayi nisa a kidime ta janyo jallabiyarsa ta zura sbd itakadaice zata shigeta alokacin sbd firgici
Sam Bata damu da tsakiyar darene ba ta fito da gudu tayi hanyar sashensu anty zarah dake kusa da nasu a kidime tahau buga musu kofa tana Kiran sunan anty zarah da qarfi.
MAHMOUD dake zaune daram acikin Daren yakasa ko rintsawa sbd tsananin ciwon Kai yafara jiyo bugun qofar ya sauko daidai itama zarah tafito daga dakinta Dan taji bugun qofar itama.
Shine yafara cewa"
Waye??? ta jikin qofar
Cikin sauri da tashin hankali tace"
Nice Amatu Dan Allah kuzo Dr ne......
Tun kafin ta qarasa ya bude qofar yanayin datake ciki yasashi Kama hanyar sashen nasu batareda tagama fadar Abinda zata fada din ba.
Koda suka iso tuni Dr khalil zabeera yayi nisa shima yau gigitar yashiga ya janyo wata jallabiyar da sauri ya sanya Masa ya daukesa da dukkanin qarfinsa yafito dashi suka biyosa
Zuwa lokacin Amatu kukanma takasa Yi suka fada mota Banda zarah dayace taje hafsatu ta Rakata ta fadawasu umme.
Koda suka Isa asibiti cikin gaggawa aka karbesa akai ciki dashi zuwa lokacin Amatu idanuwanta neman qanqancewa sukeyi kamar wainda ke bayansu saiga umme da Modibbo harma da Salman sun qaraso asibitin Babu me nutsuwa Hakanan yau ciwon nasa yasasu cikin wata irin rashin nutsuwa da firgici.
Dr ashir ne da Dr Fatima suka fito daga dakin emergency din idanuwansu kowanne jajir Dr Fatima tuni idanuwanta suka kawo hawaye rauninta na bayyana Dr ashir ya sauke Kai gaban Modibbo yace"
Saidai hakuri Allah ya karbi Dr khalil zabeera.
Wuta kowannensu ya dauke musamman Amatu da umme
Amatu qyafta idanuwa tayi kusan so biyu kamar zata makance sbd duhu dake mamaye idanuwanta suka yanke jiki a some kusan atare itada umme wadda Modibbo ya tare ita kuwa MD ne ya tareta ta zube jikinsa dukkanin jikinta ba saki.
##Mamuh#*_MQ 31_*
MAHMOUD ZABEERA ma yau dukkanin jarumta da qarfin ransa ji yayi Yana kakkaryewa daga zuciya har gangar jikinsa, tarota kawai yayi Amma shima Jin yake kamar faduwar zaiyi,
Dr Fatima tayo gurinsa da sauri tana hawaye ta tattaro Amatun jikinta tana Kiran nurses da duk asibitin jikin kow
a da zuciyarsa tayi sanyi da rasuwar Dr khalil zabeera Wanda ya zamto cikakken mutum sbd kyawawan halayensa dasukeda wuyar samu acikin mutanen yanzu.
Dr ashir kuwa ganin dukkaninsu kowa neman zauce musu sbd tsananin tashin hankali da sauri ya dauko kujera yakawo wa Modibbo daya tare ummen data Suma,
Kiran wasu nurses yayi aka Kama umme itama akai ciki da ita aka kwantar gadan dake gefen Wanda aka kwantarda Amatu cikin sauri aka Fara Basu taimakon gaggawa dansu farfado tinda suma.
Su Modibbo kuwa zaunar dashi MAHMOUD yayi dukkanin jikinsa na rawa idanuwansa sunyi jajir ko mahaifin nasu yakasa kalla
Jin yanda jikinsa ke rawa sosai yasa Modibbo dagowa da jajayen idanuwansa ya kallesa tareda dange hannunsa Yana rintse ido tareda jinjina Masa Kai alamar sai hkr.
Dr salman zabeera kuwa kuka yakeyi sosai kamar mace sbd rasuwar Khalil din tamkar saukar tsawa sukajita kwatsam Babu Wanda yakawo tunani ko zancen mutuwa yanzu ba'a kansaba kosu Andi dasuke tsofi Basu kawo tunanin mutuwa akansuba.
MAHMOUD ne yayi qarfin hali da jarumtar karban wayar Modibbo yakira Andi dake zaune cikin tsakiyar Daren Yana salati sbd baccin dayaji haka kawai ya dauke daga idanuwansa Kiran farko na asuba dayaji anyi yasashi miqewa zaiyo alwala yafara ko nafilfili wayarsa tadauki haske alamar Kira.
Juyowa yayi ya kalli wayar yana mamakin Wanda ke iya kiransa a wannan lokacin saiyaga sunan Modibbo
ya sake shiga mamaki ya dauki wayar tareda dauka cikin nutsuwa yayi sallama.
Daga can asibiti Saida MAHMOUD ya tattaro qarfin halin iya bude bakinsa cikin rawar muryar dabai taba ba arayuwarsa yace"
Muna asibine taredasu Modibbo da umme Allah yakarbi Khalil cikin Daren Nan.
Tsit Andi yayi tsawon mintuna Yana qoqarin kakkamo zancen dazai fada yafara da Kiran"
Innalillahi-wainna ilaihirrajiun.
Kashe wayar yayi tareda ajiyewa yakoma bakin gadonsa ya zauna Yana sake maimata taslima Yana jinjinawa al'amarin ubangiji dayakeyin yanda yaso alokacin da yaso,
Ya dauke Khalil bayan cika masa burinsa na kwana daya tal,
Wannan shine cikakkiyar ikon ubangiji da Babu Wanda ya Isa ya sauya sbd yau da ace dukiya da mulkinsu nada iko meya hada Khalil da mutuwa a ranar yau da ko awa ashirin da hudu aurensa baiyiba.
Astaghfirllah" yafara maimaita tawa Yana rintse idanuwansa ya sunkuyar dakai cikin tsananin jimamin rasa yaro me tsaftatacciyar zuciya da tausayi tareda tawakkali irin Khalil.
Allah yayi maka rahama yabaka hasken kabari da sakamakon gidan aljanna KHALIL.
Koda asuba tayi akai sallar asuba tuni rasuwar Khalil ta yada zabeera da familynta nako Ina da ko Ina tuni kuku ya sauka a zabeera sbd mutuwar ta girgiza kowa sbd Babu Wanda yayi tunanin mutuwa Kuma tasa adaren,
Koda gari yayi waye sosai tuni family suka Fara halarta zabeera tafara cika tun kafin akawo gawar tasa gida dama wainda sukazo biki Kuma dama Basu tafiba tunda a Daren jiyan aka kawo amarya Ashe basasu koma daga bikinsa ba saisunyi zaman makokinsa,
Duk Wanda ya iso saiyayi kukan wannan babban rashin na khalil zabeera sbd kowa Yana shaida kyawawan halayensa da nutsuwarsa wadda tasa yakeda jamaa ciki da wajen zabeera.
Ahankali tabude idanuwanta ta rufe tasake budewa tana qyaftasu
Da fuskar usi dake rungume da kanta tafaracin karo ta rufe idon ta bude taga shi din daine ta zabura da sauri ta tashi zaune har tana zamewa saura kadan ta fado qasan gadon iyami da maman junior da idanuwansu sukai jajir musamman iyami da har lokacin hawaye Basu dauke daga idanuwanta ba sukayi saurin tarota ta kallesu da manyan idanuwanta dasuka firfito sun bushe sai wani irin ja dasukayi tafara qoqarin miqewa qafafunta da hannunwanta tareda muryarta dasuke wata irin rawa tana cewa''
Ina...ina..Ina khalillll????
Sunkuyar dakai sukayi Banda iyami datayo kanta tana neman rungumeta tayi saurin qwacewa tana nufar qofar dakin asibitin USI dake kuka sosai yayi saurin tarota Yana kuka yace"
Amatu Ina zakije antafi dashi gida muke jira ki farko muma muke gidan.......