PART 2⃣
Hatsabibin Boka Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
9&10
By gentle
lady💃🏽
Tasoma sosar jikinta saboda tsananin zafinda tajiii take tasoma bata aikinda akamata Usman yana masallaci labila ma tafita tanabin jam i ana gama sallah suka taso tunkafin sukai dakin sukaji ihunta gabadaya yakarade asivitin
Dagudunsu suka shiga dakin Usman yana gaba labila tana bayansa" sunashiga suka rirriketa labila tasoma kuka tana mom meyasa kikeson jiwa kanki ciwone
Sai alokacin hankalinta yadawo jikinta taga abunda taiwa kanta saita fasheda kuka dasauri Usman yafita Kiran nurse allurar barci akayiwa lubcy
Dasafe da doctor yazo yaga abunda tayi yatabbatarwa Usman indai anason ciwon nan yawarke dole adauremata hannuwa dangudun sosawarda takeyi tanamaida aiki baya
Usman bashida zabi yace ayihakan"" hakan akayi kuwa aka dauremata hannuwa tunda akawanke mata ciwon tasamu sauki batasakejin kaikayinba saida karfe biyu tasake yin mafarki da yaran
Wannan karon kamar mahaukaciya takoma Tanata ihu tana jijjigar gado kaikai takeji kamar bala I babu halin sosawa anacikin hakane su khadij suka isah hospital din
Koda suka kai kofar dakin mutanene sunyi cincirando duk da kofar arufe take cen tahango labila tana kuka dasauri takarasa wajenta tace sahiba
Labila tadago dasauri tana ganinta tafada jikinta tana kuka tuni idanuwan khadija suka kawo kwallah"" tace kiyi hakuri kidaina kuka addua zakiyimata insha Allah zatasamu lafiya
Sannu kan hankali tasoma rarrashintaa hartasamu tayi shiru"" likitocin dasuke dakin da lubabatu take sukafito doctor lawal yasa akadibi jininta akaje lab domin asake aunawa yace duka cutarda take jikinta arubuta dansu San taimakonda zasu bata
Alokacin tasamu saukin zugin dansaida akawanke ciwon dole akabarshi sake ba asa kadaba duk Wanda yake dakin karfin haline kawai yakeyi Dan saboda mugun doyinda dakin yakeyi
Karfe uku dangin lubabatu sukazo harda yayyunta Amman saida Usman yayita basu hakuri dancewa sukai subaruwansu tunda takeda lafiya bata nemesuba saiyanzu dabatada lafiya Ashe sunada rana
Usman yayita basu hakuri yace karsu dubi abunda taimasu sutaimaka suzo dakyar " suka amince sukace zasuzo koda sukazo har barci yasoma daukarta Amman tana kinyi
Danbataso tasake mafarki da wadan nan yaran tanaganin yangidansu kunya takamata dukkansu basuyi mintuna goma dakinba suka fita mahaifintane kawai yadan jima aciki
Yana fitowa kawai yayi waya Aturo masa wadansu likitoci turawa da gaggawa"" dukkansu ciwon lubabatu ya firgitasu""
Bayan angama komai akafitoda sakamakon gwajin jininda akayiwa lubabatu doctor lawal yaduba hankalinshine yatashi yayita maimaita abunda yaganie yadago yakalli Wanda yakawo sakamakon yace katabbatar wannan result dintane?? Yace ah
Shiru yayi yadafe kansa daga bisanie yace kiramun alhaji yace OK sannan yafita lokacin su khadija suka shiga dakin sosai itama hankalinta yatashi
Daganin yanayin da lubabatu take ciki saiyanzu Usman yaganta yace wayakawota asibatin??? Tacemasa driver
Zaiyi magana Wanda aka aiko kiransa yashigo yasanardashi yace masu yanazuwa yafita "" zuwa office din"" doctor din yatura kofar yashiga da sallama yadago yakalleshi yana amsa masa sallamarsa yakarasa doctor lawal yanuna masa kujera yace yazauna jiki sanyaye yaja kujerar yazauna
Danganin yanayin doctor din yasan akwai Matsala yatattara ragowar natsuwarsa duka zuwa gareshi
Shiru yayi yakasa magana dazaran yadago kai yakalleshi saikuma yayi shiru"" Usman yace kayimagana mana doctor nikasani cikin rudanie
Kasanardani meyake damun matata danna nema mata maganie banason ganinta cikin wannan rashin lafiyar
Doctor Lawal yanisa yace agaskiya dangane daciwon matarka bamuga wata cuta dazata haifarmata dawan nan ciwonba saidai abunda mukasamu wanda bashi mukayi zatoba yayi matukar dauremun kai
Yadauko takardar yana dubawa nayi mamaki sosai danaji wannan cutar wai ajikin matarka yayi shiru Usman takardar hannunsa yakarba yana dubawa jerin ciwarwatanda suke jikinta
Batada ciwon sugar Amman akwai hawan Jinie akwai maleria akwai ulcer nakarshenne yatayarwa Usman hankali yamike yana Zare ido yace doctor mehakan yake nufi??? Wannan karyane ina matata zata samu wannan cutar bayankuma munada cikakkiyar lafiya
Wannan ba result din matata bane doctor"
Doctor lawal yace kazauna alhaji nasan dolene kayi mamaki nikaina nayi mamakin hakan Amman sun tabbatarmun da cewa result dintane Amman yanzu muje taredakai zandibi jinin dakaina muje dakin awon hardakai dankagani da idonka
Yamike yawuce Usman yakasa tashi daga zaunenda yake saida doctor din yadagashi suka wuce yanabashi baki kakwantarda hankalinka
Komai zaizo cikin sauki Dan cutar batayi nisa ajikintaba inhar zata kiyaye dokokinda zamubata zata iyah rabuwa da ita gabadaya
Usman yace kamadaina furta hakan ni matata qalau take shiru doctor yayi suka karasa dakin sunsamu hajiya tazo da Abdul aka sake diban jinin lubabatu sukawuce lab tare
Yakirah khadija sukawuce tare
Akasake aunawa yatabbata lubabbatu tanadauke dacutar HIV jikin Usman neyasoma rawa ina lubabatu zatasamu wannan cutar???
Yacewa doctor ya auna na khadija itama akadibi nata ita batasàñ meke faruwaba itama aka kawo nata result din batada cutar
Usman yashiga rudanie Ganin yashiga tashin hankali doctor yasa shima aka dibi jininsa aka auna
Tunkafin afadi sakamako Usman yasan yanama da ita danyayi Imanin cewa lubabatu bayar iska bace to inazatasamu wannan cutar sai idan shine yalakamata
Toshimadai baitaba Neman mataba"!!! Yasalam kuma yasan ba khadija bace tunda gashi an aunata batadà cutar
To ina lubabbatu tasamu wannan cutar??? Amsar wannan tambayar bazaisameta abakin kowaba sai lubabatu
Muryan doctor ce tadawo dashi hayyacinsa yana murmushi yace ina tayaka murna bakada wannan cutar acikin jininka
Usman yakalleshi da mamaki kaiyadyada masa yanuna masa result din Usman yakarba yana dubawa tabbas bashida itah
Lallai dolene lubabatu tasanardashi inda tasamo wannan cutar result din lubabatu yadauka dasauri yafita doctor da khadija sukabishi dakallo doctor"" usman yabashi tausayi
Lallai dole hankalinsa yatashi Allah ma yatsareshi baikwasaba"" itakuma haryanzu khadija batagane komai ake magana akaiba
Gaisuwa dafatan alkhairi agareku masoyan wannan littafin inasake tunardaku badan nishadi nakeyinsaba saidanku amfana inasonku sosai😍😘
Aisha✍🏼
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
By gentle
lady💃🏽
Tasoma sosar jikinta saboda tsananin zafinda tajiii take tasoma bata aikinda akamata Usman yana masallaci labila ma tafita tanabin jam i ana gama sallah suka taso tunkafin sukai dakin sukaji ihunta gabadaya yakarade asivitin
Dagudunsu suka shiga dakin Usman yana gaba labila tana bayansa" sunashiga suka rirriketa labila tasoma kuka tana mom meyasa kikeson jiwa kanki ciwone
Sai alokacin hankalinta yadawo jikinta taga abunda taiwa kanta saita fasheda kuka dasauri Usman yafita Kiran nurse allurar barci akayiwa lubcy
Dasafe da doctor yazo yaga abunda tayi yatabbatarwa Usman indai anason ciwon nan yawarke dole adauremata hannuwa dangudun sosawarda takeyi tanamaida aiki baya
Usman bashida zabi yace ayihakan"" hakan akayi kuwa aka dauremata hannuwa tunda akawanke mata ciwon tasamu sauki batasakejin kaikayinba saida karfe biyu tasake yin mafarki da yaran
Wannan karon kamar mahaukaciya takoma Tanata ihu tana jijjigar gado kaikai takeji kamar bala I babu halin sosawa anacikin hakane su khadij suka isah hospital din
Koda suka kai kofar dakin mutanene sunyi cincirando duk da kofar arufe take cen tahango labila tana kuka dasauri takarasa wajenta tace sahiba
Labila tadago dasauri tana ganinta tafada jikinta tana kuka tuni idanuwan khadija suka kawo kwallah"" tace kiyi hakuri kidaina kuka addua zakiyimata insha Allah zatasamu lafiya
Sannu kan hankali tasoma rarrashintaa hartasamu tayi shiru"" likitocin dasuke dakin da lubabatu take sukafito doctor lawal yasa akadibi jininta akaje lab domin asake aunawa yace duka cutarda take jikinta arubuta dansu San taimakonda zasu bata
Alokacin tasamu saukin zugin dansaida akawanke ciwon dole akabarshi sake ba asa kadaba duk Wanda yake dakin karfin haline kawai yakeyi Dan saboda mugun doyinda dakin yakeyi
Karfe uku dangin lubabatu sukazo harda yayyunta Amman saida Usman yayita basu hakuri dancewa sukai subaruwansu tunda takeda lafiya bata nemesuba saiyanzu dabatada lafiya Ashe sunada rana
Usman yayita basu hakuri yace karsu dubi abunda taimasu sutaimaka suzo dakyar " suka amince sukace zasuzo koda sukazo har barci yasoma daukarta Amman tana kinyi
Danbataso tasake mafarki da wadan nan yaran tanaganin yangidansu kunya takamata dukkansu basuyi mintuna goma dakinba suka fita mahaifintane kawai yadan jima aciki
Yana fitowa kawai yayi waya Aturo masa wadansu likitoci turawa da gaggawa"" dukkansu ciwon lubabatu ya firgitasu""
Bayan angama komai akafitoda sakamakon gwajin jininda akayiwa lubabatu doctor lawal yaduba hankalinshine yatashi yayita maimaita abunda yaganie yadago yakalli Wanda yakawo sakamakon yace katabbatar wannan result dintane?? Yace ah
Shiru yayi yadafe kansa daga bisanie yace kiramun alhaji yace OK sannan yafita lokacin su khadija suka shiga dakin sosai itama hankalinta yatashi
Daganin yanayin da lubabatu take ciki saiyanzu Usman yaganta yace wayakawota asibatin??? Tacemasa driver
Zaiyi magana Wanda aka aiko kiransa yashigo yasanardashi yace masu yanazuwa yafita "" zuwa office din"" doctor din yatura kofar yashiga da sallama yadago yakalleshi yana amsa masa sallamarsa yakarasa doctor lawal yanuna masa kujera yace yazauna jiki sanyaye yaja kujerar yazauna
Danganin yanayin doctor din yasan akwai Matsala yatattara ragowar natsuwarsa duka zuwa gareshi
Shiru yayi yakasa magana dazaran yadago kai yakalleshi saikuma yayi shiru"" Usman yace kayimagana mana doctor nikasani cikin rudanie
Kasanardani meyake damun matata danna nema mata maganie banason ganinta cikin wannan rashin lafiyar
Doctor Lawal yanisa yace agaskiya dangane daciwon matarka bamuga wata cuta dazata haifarmata dawan nan ciwonba saidai abunda mukasamu wanda bashi mukayi zatoba yayi matukar dauremun kai
Yadauko takardar yana dubawa nayi mamaki sosai danaji wannan cutar wai ajikin matarka yayi shiru Usman takardar hannunsa yakarba yana dubawa jerin ciwarwatanda suke jikinta
Batada ciwon sugar Amman akwai hawan Jinie akwai maleria akwai ulcer nakarshenne yatayarwa Usman hankali yamike yana Zare ido yace doctor mehakan yake nufi??? Wannan karyane ina matata zata samu wannan cutar bayankuma munada cikakkiyar lafiya
Wannan ba result din matata bane doctor"
Doctor lawal yace kazauna alhaji nasan dolene kayi mamaki nikaina nayi mamakin hakan Amman sun tabbatarmun da cewa result dintane Amman yanzu muje taredakai zandibi jinin dakaina muje dakin awon hardakai dankagani da idonka
Yamike yawuce Usman yakasa tashi daga zaunenda yake saida doctor din yadagashi suka wuce yanabashi baki kakwantarda hankalinka
Komai zaizo cikin sauki Dan cutar batayi nisa ajikintaba inhar zata kiyaye dokokinda zamubata zata iyah rabuwa da ita gabadaya
Usman yace kamadaina furta hakan ni matata qalau take shiru doctor yayi suka karasa dakin sunsamu hajiya tazo da Abdul aka sake diban jinin lubabatu sukawuce lab tare
Yakirah khadija sukawuce tare
Akasake aunawa yatabbata lubabbatu tanadauke dacutar HIV jikin Usman neyasoma rawa ina lubabatu zatasamu wannan cutar???
Yacewa doctor ya auna na khadija itama akadibi nata ita batasàñ meke faruwaba itama aka kawo nata result din batada cutar
Usman yashiga rudanie Ganin yashiga tashin hankali doctor yasa shima aka dibi jininsa aka auna
Tunkafin afadi sakamako Usman yasan yanama da ita danyayi Imanin cewa lubabatu bayar iska bace to inazatasamu wannan cutar sai idan shine yalakamata
Toshimadai baitaba Neman mataba"!!! Yasalam kuma yasan ba khadija bace tunda gashi an aunata batadà cutar
To ina lubabbatu tasamu wannan cutar??? Amsar wannan tambayar bazaisameta abakin kowaba sai lubabatu
Muryan doctor ce tadawo dashi hayyacinsa yana murmushi yace ina tayaka murna bakada wannan cutar acikin jininka
Usman yakalleshi da mamaki kaiyadyada masa yanuna masa result din Usman yakarba yana dubawa tabbas bashida itah
Lallai dolene lubabatu tasanardashi inda tasamo wannan cutar result din lubabatu yadauka dasauri yafita doctor da khadija sukabishi dakallo doctor"" usman yabashi tausayi
Lallai dole hankalinsa yatashi Allah ma yatsareshi baikwasaba"" itakuma haryanzu khadija batagane komai ake magana akaiba
Gaisuwa dafatan alkhairi agareku masoyan wannan littafin inasake tunardaku badan nishadi nakeyinsaba saidanku amfana inasonku sosai😍😘
Aisha✍🏼
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠