← Book details Hatsabibin Boka Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 16 OF 41

PART 2⃣

Hatsabibin Boka Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read

20
By gentle
lady💃🏽


Wannan tambayar taba la in bawa lubabatu takaici afusace tace ah rashin wankane kamar yanda uwarka takeyi

Baki yarike yace lala hajiya harda zagin uwata daga tambaya ??? Uwatafa tarasu aiyaka mata kidaraja tsohuwa kodama tana raye ballanata tamutu

Kodayake Wanda baisan darajar tasa uwarba taya zaisan tawanie lubabatu tace wlh idan kacikani da maganganun banza sainasa sajida takoreka aiki

Dariya yafashe da itah yace aike hajiya yanzun duniya tadaina yayinki dake dabola duk daya koyanzun akwai dalilinda yasaka Tacema amiyardake dankar kibata mata gida da doyi koyanzuma aikin barmata tsaraba

Amman wlh hajiya duniya tajuyamaki baya dayawa ace kof guda wannan al Marin yakwabe maki niharkin soma banie tausayima

Tace uwarka dakai datausayin!" Nace uwarka dakai datausayin tausayi yaci gidansu nizaka nunawa iskanci nalurah tunsanda nashigo motarnan so kake kaga bacin raina

Yasheke da daariya yace Allah mai iko u um duniya akace juyi juyi dakwado yaganshi aruwan zafi kintuna sanda kikecewa waike bazaki shiga motataba nakaiki gida saboda karamar motace

Ai abunkunyane aganki babbar hajiya dake kinshiga karamar mota yanzukuma gaki acikinta kinafadi hajiya mai kuraje kinga yanda kikakoma yanda kikasan horo ke horoma yafiki kyau gaskiya yakamata kisomayin bara ba kananun kudi zakisamuba baiko gama rufe bakinsaba lubabatu tayanka masa mari tabaya jikake tasss saubiyu tadaukeshi damari

Yasaki sitiyarin mota yadafe kumatunsa biyu saura kadan motarsu tafada rami saida yaji anayimasu oda Yakama kan motar yacigaba da tafiya baicemata uffanba saifaman kyacci yakeyi

Sunkai wani guri inda bamutane sosai yatsayarda motar yafito yayi tsayinsa yama bata baya yakunna sigarinsa yanasha

Yabar lubabatu cikin mota zafi kamar zaikasheta taturo kofar cikin masifa tace waikai mekamaida mutanene??? Yan iska irinka kome kazo kakaini gida idankai bakada aikin yi ni inadashi

Baiko kalletaba saida yagama zukar sigarinsa yabude motaar yace karba tanada gokai yawanketa da mari hudu yayimata Jere dajuna sannan yajawota kasa tafadi timm yacire bel dinsa yahau dukanta kamar yasamu jaka yace bani kikaa maraba??? Saikinsan kinmareni

Lubabatu tanata ihu babu maicetonta danbamutane wajen saidai yara saida yamata lis tana kwance tasuma yazuge wandonsa yakwarara mata fitsari yana dariyar mugunta

Motarsa yashiga yatuka yabarta nan lubabatu tafarfado tanata tsine masa kukanma yabacemata wai itah wani katon banza yadaka

Yarane sukasoma taruwa sunakallonta saisukahau yimata wakar mahaukaciya mahaukaciya maitutu ga Leda wasu su amsa mahaukaciya

Wani yaro yace fuskarta da munie sukace mahaukaciya""

Wani yaro maidan girma cikinsu yace wlh wannan mayyace kukalli idanunta jajaye aikuwa gabadaya yaran wajen suka watse niesa da Itah suka koma sukahau jifanta sunaga manya gamanya

Wani mutumene yazo wucewa yayimasu tsawa gabadaya suka watse sannan yawuce dakyar lubabatu tamike tasoma takawa yarankuwa sukabita

Dama takusa dagida dankusan unguwarne Amman koyanzu akwai tafiya tunda batasaba tafiyar kasaba dole taji wuyarta


Usman yanakaiwa gidan ya aje motarsa yatasamma falon gidan yayi sallama yashigo su khadija suna nan inda yabarsu suka amsa masa sallama dayan kujerar dabakowa yaxauna yakwantarda kansa jikin kujera hannunshi daya yadafe kansa dayan yana rike da cikinsa


Yama manta rabonsa dacin abinci cikinsa yayi kukan yunwa haryagaji yadaina "" Sam komai yaficemasa arai haryanzu mamaki yakeyi ina lubabatu takezuwa hartakwaso wannan cutar yasandai batacika yawo sosaiba saikuma gida takirashi

Wata zuciya tace ah ah bahaka bane Aida masu gadi sun sanardashi khadija takalli labila"" sukajuya wajensa dakyar khadija ta iyah buda baki tace koyunwa kakeji inkawomaka abinci???

Yadan karkato yakalleeta saikuma yayi murmushi yagano fushi takeyi dashi Dan koyanzu fuskarta daure take magana" " yamaida kansa yana fuskantar sama yalumshe idonsa

Khadija tasake kallon labila itakuma tazungureta ahannu ma ana tasake tambayarsa

Murya kamar mairada tace dad"" baibude idonshiba Kuma bai ansaba tasake cewa dad"" batareda yabude idonba yace akwai matsalane???

Takalli labila itakuma tagyada mata kai"" tace ah"" saiyanzu yasake kallonta wannan karon babu murmushin afuskarsa yace inajinki meyafaru

Tadanja ajiyar zuciya tace cewa nai nakawomaka abincinka"" ?? Yasake gyara zamansa yace kinga alamar inajin yunwane konafadamaki dakaina???

Tarausayarda kai basaikafada ba ai ganinai kadafe ciki kuma rabonka dakaci abinci yaukwana hudu fa anayin rayuwa haka???

Yace hmm banajin yunwane gabadaya komai yaficemun arai""" khadija tayakuna fuska tace shikenan ina yanzu daga hospital kadawo

yasake komawa yakwantarda kansa yace ya akai kikagane??? Tace warin maganie naji wannan karonma murmushi kawai yayi saikuma shiru yabiyo baya

Khadija takauda shi run dacewa dad karamin tsaki yaja yace waimenene Dan Allah Khadija?? Nan zamanda kikaga nayi bakisan abunda yake damunaba

Tace Allah yabaka hakuri kamar tayi kuka dagajin muryanta kasan bataji dadin abunda yayimataba""

Shima yagane hakan yasake tashi zaune yace menene fadamun Amman dai Allah yasa bamaganar abinci zakisake yimunba

Shiru tayi saida yasake cewa uhun inajinki"" bandawani Abu khadija bazatasake maganaba Amman maganar tanada mahimmanci shiyasa tace dama sonake natambayeka anjima mushirya muje ganin mom
Hannunsa yana kan bakinsa yana kallonta baice komaiba

Tace please dad kacewani Abu mana koda bazaka barniba kabar sahiba taje

Katuna mahaifiyartace kuma tanada hakki da itah kamarkai Dan Allah kabarta tatafi dukda nasan itah bazataa iyah tambayarkaba

Amman inajinta duk da dare batakwana toilet takeshigewa tayita kuka kasan soyayyar Dada mahaifi sai Allah

Usman yakalli labila tayi saurin sanne kanta kasa tanawasa dayan yatsunta yamaida kallonsa wajen khadijar yace yanzun daga asivitin nake bansametaba!

Ancewai wata mata tazo damota tadauketa munyi nemanta bamugantaba "" yanxun gidanazo managani kotadawo nan ne Amman da alama banan tazoba kumanie bansan inazata shigaba dawan nan ciwon


Kuyi hakuri dawannan aiki nakeyi bansamu lokaciba


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*
Chapter 16 · 0% Book details