PART 2⃣
Hatsabibin Boka Part 2 Complete Hausa Novel · about 4 min read
6
By gentle
lady💃🏽
Itakuma taki takalleshi harsuka kai gida yana yin fkng din motar wajen da ake ajiye motoci "
Zainab tabude kofar tawuce yabita da kallo sannan yagirgiza kansa ita bakin gaskiyarta soyayya yakeyi
Aikoda ma iyayensu daya bazaitabayin soyayya dawataba koda yayima bawaidan xatakamo kafar sonda yakeyiwa Zainab ba
Saidai tasamu Kalar nata yafitarda rayuwa da aurema waje kusa ashedai soyayyarda sukeyiwa juna bata yan uwantaka bace soyayyace ta gaskiya
Shikanshi yadade yana mamaki yanda yake jin zainab aransa fiye daduka sauran yaran gidan"" idan sunatare bugun zuciyarsa har tsananta bugawa take
Murmushi yayi yashafo sumar kansa zanbaki surprise bazanbari su Abba sufadamaki komaiba har ayi auren gobe zansanardasu dankarma sufadamata idansukaga tashiga damuwa
Dariya yayi daya tuno da kishinta"" akansa akwai watarana dasukaje kanti siyayya dashi da yaran gidan harda Zainab
Sunsoma jidar kaya suna zubawa akwando saigawata kyakkyawar cika tabiyo tawajensu tunkafin takawo zainab tasoma kare kaleed duk gefenda yarinyar tayi saitaje takareshi dankar yaganta ko itah taganshi""
Shisam bailuraba saida yarinyar tabar wajen sannan tacigaba da diban kayanta"" wani turare yaganie mai kyau kwalin tiraren yaburgeshi
Yakarasa yadauka yana dubawa kamar daga sama yaji ankirah sunansa wanake ganie kamar Prince??? Yajuyo da kallonsa wajenda yaji ankirashi yasaki fara.a
Khairiya kece???kokuwa" tasake sakin fara a tace nice wlh yagidan yakwana dubu"" yayi dariya dubu kuma
Tarausayarda kai ah mana kamanta rabona dakai tunda nabar skull dinku yace hakane dama nangarin kike???
No wlh nazo wajen mama nane"" ina zaune abuja ne gidan mahaifina lokacinda nabar makaranta mamana sukasamu sabanie da babana shine tace nadawo gida
Kaleed yace toya karatun??? Tace nagama ai yanzun ina aikine"" yace Masha Allah sai aure ko?? Murmushi tasaki tace in Allah yaso katayani addua insamu kamilin mutun
Yace Allah yatabbatarda alkhairi tace Ameen zainab tanakaryo kwana tayi arba dasu tazo fuuuu kamar kububuwa tashiga gabansu tace ke malama menene hadinki da Yayana,??
Batajira tabata amsaba tacigaba tundazu naganki wato dukda kareshi danayi dankarki Ganshi dayake kedin manyace saida kikabiyo nan hanyar🙄
Khairiya kam tasaki baki saida zainab takai karshe takalli kaleed tace Prince wacece wannan?? Murmushi yayi yace kanwatace sunanta Zainab
Kiyi hakuri khairiya tanada matsalane"" tace ayya sorry fa Yar uwa"
Wani mugun kallo tawatsamata khairiya tasaki murmushi takalli kaleed tace Prince kabani numberka murika gaisawa
Yace bamatsala khairiya sakamun taki zankirah yasaka hannunsa aljihun wandonsa nabaya daniyar dauko wayarsa"" aikuwa zainab tafinciko hannunsa tajashi
Yace Zainab menene haka frnd Dinacefa"" ko kallonsa batayiba harsuka kai wajen motarsu gabadaya wajen su ake kallo barin ma khairiya
Suna kaiwa tasaki hannunsa dakarfi taace ya isah haka ya kaleed ya isah dame zanji darasaka danayi har abada kokuwa da kishinka nibazan hanaka yin soyayya ba tunda banda mafita akan hakan Amman banaso kayi agabana
Idan harkasan in munfito yawo yammatanka zakarika kulawa kadaina zuwa dani zan iyah kauda kaina akan komai Amman bandakai
Shi gaskiyar ma tahanashi magana murya cikin sanyi yace haba zainab kiyarda mana wlh skull kawai mukayi da ita bawai soyayya mukeyiba
Murmushin yake tayi tace naga alama ai tunda hartake Neman numberka karkamaidani yarinya mana aini nasan yanda ake soyayyya
Tajuya zatabar wajen yasha gabanta inakuma zakije???
Batareda takalleshiba tace gida zanje"" yace kayankifa kakara kabata ninayafe
Kakoma wajenta idan kungama siyayyar saika Kaita gida
Taraba gefensa tawuce tana sharar kwalla wannan wace irin masiface soyayya da yayanta uwadaya uba daya""
Kaleed yabita dasauri Amman taki tsayawa jitayi ankirah sunanta tadan Dakata saitaga wani saurayin tane mansir yanasonta sosai Amman duk sanda zaimata magana bata tsayawama ballantana ta sautareshi
Yanxu kam tayanke shawarar saurarensa kodan tacire kaleed aranta murmushi takirkiro tace mansir kaine '"
Yakaraso wajenta yana fara a jinyau haryasamu takirah sunansa yace ranki yadade nine"" daga inakike haka kedaya
Tashafo fuskarta tace wlh siyayya mukazo dayan gidanmu"" yace kungamane tace ah ah sunaciki nikaina yake ciwo gida zanje
Yace sorry my.Lady tomuje nakaiki gidan tace nagode suka karasa inda ya aje motarsa yabudemata gaba tashiga shima yazagaya mazauninsa yatada motar sukawuce
Duk wannan abun akan idon kaleed akayi nantake idanuwansa sukasauya launi daga farare zuwa jajaye tsabar kishi jikinsa har ciccirah yakeyi
Dasauri yafada motarsa yaja yabi su abaya
Yama manta tare sukazo dakannensa "" Sam basumasan yanabinsu abayaba harsuka kai gidan bayan yayi fkng yafito yabude mata kofa tafita haryanzu murmushine akan fuskarsa yaujinsa yakeyi kamar angafartamasa"" waishine yau har Zainab tashiga motarsa
Tace zanshiga gida indan kwanta nagode" yasake washe baki babu damuwa Allah yasauwake tace Ameen tawuce abunta yabita da kallo hartashige gidan
Kaleed ne yashigo da motarsa atsiyace kogama tsayawa batayiba yafito fuuuu yanazuwa yadaukeshi da mariii shi hankalinshi yana kan kofarda zainab tashiga yana tunani baimasan dazuwan kaleed dinba
Hannunshi dafe dakumatu yajuyo da mamaki yaga wanne mai tsautsayinne yakai hannunshi a fuskarsa sukai ido hudu da kaleed yashiga rudani danbaimanta abunda yama wani akan zainab ba mugun duka yamasa saida aka kwantardashi hospital
Aisha
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
By gentle
lady💃🏽
Itakuma taki takalleshi harsuka kai gida yana yin fkng din motar wajen da ake ajiye motoci "
Zainab tabude kofar tawuce yabita da kallo sannan yagirgiza kansa ita bakin gaskiyarta soyayya yakeyi
Aikoda ma iyayensu daya bazaitabayin soyayya dawataba koda yayima bawaidan xatakamo kafar sonda yakeyiwa Zainab ba
Saidai tasamu Kalar nata yafitarda rayuwa da aurema waje kusa ashedai soyayyarda sukeyiwa juna bata yan uwantaka bace soyayyace ta gaskiya
Shikanshi yadade yana mamaki yanda yake jin zainab aransa fiye daduka sauran yaran gidan"" idan sunatare bugun zuciyarsa har tsananta bugawa take
Murmushi yayi yashafo sumar kansa zanbaki surprise bazanbari su Abba sufadamaki komaiba har ayi auren gobe zansanardasu dankarma sufadamata idansukaga tashiga damuwa
Dariya yayi daya tuno da kishinta"" akansa akwai watarana dasukaje kanti siyayya dashi da yaran gidan harda Zainab
Sunsoma jidar kaya suna zubawa akwando saigawata kyakkyawar cika tabiyo tawajensu tunkafin takawo zainab tasoma kare kaleed duk gefenda yarinyar tayi saitaje takareshi dankar yaganta ko itah taganshi""
Shisam bailuraba saida yarinyar tabar wajen sannan tacigaba da diban kayanta"" wani turare yaganie mai kyau kwalin tiraren yaburgeshi
Yakarasa yadauka yana dubawa kamar daga sama yaji ankirah sunansa wanake ganie kamar Prince??? Yajuyo da kallonsa wajenda yaji ankirashi yasaki fara.a
Khairiya kece???kokuwa" tasake sakin fara a tace nice wlh yagidan yakwana dubu"" yayi dariya dubu kuma
Tarausayarda kai ah mana kamanta rabona dakai tunda nabar skull dinku yace hakane dama nangarin kike???
No wlh nazo wajen mama nane"" ina zaune abuja ne gidan mahaifina lokacinda nabar makaranta mamana sukasamu sabanie da babana shine tace nadawo gida
Kaleed yace toya karatun??? Tace nagama ai yanzun ina aikine"" yace Masha Allah sai aure ko?? Murmushi tasaki tace in Allah yaso katayani addua insamu kamilin mutun
Yace Allah yatabbatarda alkhairi tace Ameen zainab tanakaryo kwana tayi arba dasu tazo fuuuu kamar kububuwa tashiga gabansu tace ke malama menene hadinki da Yayana,??
Batajira tabata amsaba tacigaba tundazu naganki wato dukda kareshi danayi dankarki Ganshi dayake kedin manyace saida kikabiyo nan hanyar🙄
Khairiya kam tasaki baki saida zainab takai karshe takalli kaleed tace Prince wacece wannan?? Murmushi yayi yace kanwatace sunanta Zainab
Kiyi hakuri khairiya tanada matsalane"" tace ayya sorry fa Yar uwa"
Wani mugun kallo tawatsamata khairiya tasaki murmushi takalli kaleed tace Prince kabani numberka murika gaisawa
Yace bamatsala khairiya sakamun taki zankirah yasaka hannunsa aljihun wandonsa nabaya daniyar dauko wayarsa"" aikuwa zainab tafinciko hannunsa tajashi
Yace Zainab menene haka frnd Dinacefa"" ko kallonsa batayiba harsuka kai wajen motarsu gabadaya wajen su ake kallo barin ma khairiya
Suna kaiwa tasaki hannunsa dakarfi taace ya isah haka ya kaleed ya isah dame zanji darasaka danayi har abada kokuwa da kishinka nibazan hanaka yin soyayya ba tunda banda mafita akan hakan Amman banaso kayi agabana
Idan harkasan in munfito yawo yammatanka zakarika kulawa kadaina zuwa dani zan iyah kauda kaina akan komai Amman bandakai
Shi gaskiyar ma tahanashi magana murya cikin sanyi yace haba zainab kiyarda mana wlh skull kawai mukayi da ita bawai soyayya mukeyiba
Murmushin yake tayi tace naga alama ai tunda hartake Neman numberka karkamaidani yarinya mana aini nasan yanda ake soyayyya
Tajuya zatabar wajen yasha gabanta inakuma zakije???
Batareda takalleshiba tace gida zanje"" yace kayankifa kakara kabata ninayafe
Kakoma wajenta idan kungama siyayyar saika Kaita gida
Taraba gefensa tawuce tana sharar kwalla wannan wace irin masiface soyayya da yayanta uwadaya uba daya""
Kaleed yabita dasauri Amman taki tsayawa jitayi ankirah sunanta tadan Dakata saitaga wani saurayin tane mansir yanasonta sosai Amman duk sanda zaimata magana bata tsayawama ballantana ta sautareshi
Yanxu kam tayanke shawarar saurarensa kodan tacire kaleed aranta murmushi takirkiro tace mansir kaine '"
Yakaraso wajenta yana fara a jinyau haryasamu takirah sunansa yace ranki yadade nine"" daga inakike haka kedaya
Tashafo fuskarta tace wlh siyayya mukazo dayan gidanmu"" yace kungamane tace ah ah sunaciki nikaina yake ciwo gida zanje
Yace sorry my.Lady tomuje nakaiki gidan tace nagode suka karasa inda ya aje motarsa yabudemata gaba tashiga shima yazagaya mazauninsa yatada motar sukawuce
Duk wannan abun akan idon kaleed akayi nantake idanuwansa sukasauya launi daga farare zuwa jajaye tsabar kishi jikinsa har ciccirah yakeyi
Dasauri yafada motarsa yaja yabi su abaya
Yama manta tare sukazo dakannensa "" Sam basumasan yanabinsu abayaba harsuka kai gidan bayan yayi fkng yafito yabude mata kofa tafita haryanzu murmushine akan fuskarsa yaujinsa yakeyi kamar angafartamasa"" waishine yau har Zainab tashiga motarsa
Tace zanshiga gida indan kwanta nagode" yasake washe baki babu damuwa Allah yasauwake tace Ameen tawuce abunta yabita da kallo hartashige gidan
Kaleed ne yashigo da motarsa atsiyace kogama tsayawa batayiba yafito fuuuu yanazuwa yadaukeshi da mariii shi hankalinshi yana kan kofarda zainab tashiga yana tunani baimasan dazuwan kaleed dinba
Hannunshi dafe dakumatu yajuyo da mamaki yaga wanne mai tsautsayinne yakai hannunshi a fuskarsa sukai ido hudu da kaleed yashiga rudani danbaimanta abunda yama wani akan zainab ba mugun duka yamasa saida aka kwantardashi hospital
Aisha
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠