Sashe 9
Gimbiya Balaraba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ashe tayi shuka a idon Makwarwa Domin dai tun lokacin da tafito ,Halima ta ganta ita ma ta ta shine domin Zuwa ban daki har ta fito sai ta Ja da baya ,ta labe jikin kofar ta ganin Uwa!! A Gurfa ne a gaban Murhu ta dage tana To na wa.
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
08089965176
[04/05, 03:14] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*🐾GIMBIYA BALARABA*🐾
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*✍🏻Writting by*
_Binta Umar_
*Maman Abdul Wahabu*
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATION*_
*🅿20*
_Bissimillahi_
Uwa! Na gama binne Layun ta Mike ,tana karkade jikinta sai wai ge wai ge take Na rashin Gaskiya, tayi Sauri ta shige dakin ta
Ita ko Halima sai ta bari ta dai najin Motsin Uwa! Daga dakin ta,Sannan ta fito a hankali,ta aje botar hannunta gefe ,ta Dauke katon dutsen ,sannan ta sa Wuqa tafara tone Abinda Uwa ta Binne! A gurin
Can ta tonu Layu daure jikin Wani Jan yanki, tayi Bissilimih gami da sanya Hannunta ta dauke ta aje gefe ,ta fara mai da kasar gurun tana Rufewa,Tsaf ta Gyara gurin ,ta mike tana Addu'oi ta dauki Layun ,ta je ta aje a gurin ta,Sannan ta dawo tayi Uzirin ta dama Abinda ya tashe ta kenan,
Jin Motsin bude kofar ban daki ne yasa Uwa futowa da Sauri ,Tana kallon Bakin Murhu,Ajiyar Zuciya ta Sauke ganin Babu Abinda ya faru yadda ta bar gurin haka yake, Kallon- kallo sukayi ita da Halima,Sai ta buga tsaki ,ta joya ta shige dakin ta ban ko kofa!
Girgiza kai! Halima tayi kawai,tana Mamakin Zuciyar Uwa Tamkar ta kafurai, A fili tace Allah ya shirye ki Uwa!"
Ta shige dakin ta ita ma
Safiya nayi Uwa! Ta fito ta aza tukunyar Awara ,A wuta ta dinga Hura huta Sosai sabida Malam yace Mata ,In ta binne layun ta saka Wuta sosai a gurin yadda Aikin zai fi saurin kamawa, Ai kuwa haka tayi sai Faman Saka ice take, duk a kokarin ta Na taga *Balaraba* ta lalace,
*Allah ka sa muda ce*
Can Bangaran Halima kuwa ,babu Wanda ta fadawa Abinda ya faru ,kawai Safiya nayi ta boye Layun Cikin Hijab din ta ,ta fita daga gidan,kai tsaye gidansu ta nufa,dama kusa ne,ta sanya kannenta ,suka kwance Layun ,tare da yi musu futsari Sannan tace ,su jefa a Masai!
Ai kuwa haka yaran sukayi Abinda ta Umar cesu, Nan ta rarraba musu Goma-Goma suka tafi suna Murna,
Maihaifiyar ta take Tambayar ta Mai nene"?
Nan ta warware mata komai
Tace "Gaskiya Uwa! Bata da imani Wallahi narasa Abunda Hafsatu ta tsare mata,Bai wuce ita tayiwa Asiri ba"
Halima tace"Tabbas ita za tayi wa ,in sha Allahu sai dai sharrin ta ya bi ta,tunda ita ba ta nufe ta da shi ba,
*****
Wannan Shine sanadiyar Lalacewar Iro ,Uwa!Na zuba Ido taji an ce Balaraba tafara sace-sace sai Hakan tafaru kan Dan ta Iro, Kwatsam! Suna Zaune daf da Magariba dukkaninsu a tsakar gida har Lantana ,ta dawo daga yawon Tallanta, Tafito da ciniki tana lissafawa Sallau! Ma shigowar sa kenan ,yana gyara tsayuwar Kekensa, Ita Kuma Tana Aikin Awara Wacce Shamsiyya take Zama gidin bishiya tana Soyawa da daddare,
Kawai! Suka ji ihu! Ana barawo barawo Kafin suyi Wani yunkuri! Iro yafado gidan Yana Haki! Gashi sai Warin ganye! Yake yi,idonshi yayi ja,da gudu ya shiga dakin Lantana ya kulle ,
Matasa ne suka shi go sun kai su goma ko wannesu riqe da Abin duka! Suka Zagin Iro ! Wai sai ya fito sun dake shi,
Lantana ta Mike a zabure! Tana gyara daurin Zaninta bayan ta Kwashe kananun kudinta da ta baza a kasa tana qirgawa ta boye cikin ,Wani burgujejen Sket din ta Mai Aljihuna,Wanda take sanyashi a ciki kafin ta daura Zani, takarasa In da suke tsaye Suna Hayaniya! Sallau Sai Rarrashin su yake Sabida ,dama shi tuntuni yaji Labarin Abinda Dan shi yake Aikatawa.
Tace"Ku tsinannu! "Yayan Mutsiya ta, Mai jika Na yayi muku ,kuka biyo shi da Abin duka sai kace ,Wanda kuka kama shi da kayan Wani!
Daya daga cikinsu, Yace "ke! Tsohuwa Kar ki rainawa mutane Hankali mana! Eh! A kwai tsinanne irin Iro! barawo Mai kwatar Wayoyin Mutane, Kinga Wannan Yaron ya fizgewa Waya,yanzu An ai keshi ya kai chaji ,Sabida haka kushiga Ku fito dashi ,Billahillazi Ku mu balla kofar! Mu Saba masa Kammani,dama ya ishe mu da Sace-Sace' A Unguwa babu dama a Aiki Yara da kudi ,sai ya kwace.
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
08089965176
[04/05, 03:15] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*🐾GIMBIYA BALARABA*🐾
*✍🏻Writting By*
_Binta Umar_
*MAMAN ABDUL WAHABU*
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATION*_
*🅿21*
"Sai dai idan kune barayi To kaji"! Lantana tafadi Maganar Kamar zata kaiwa Yaron Duka! Taci gaba da Cewa "Nasan Halin jikana baya Sata ,haka Kawai zaku kala Masa Sharri, Mutsiya ta"
Wani Yaro Da suke kira Umaruru Dan zafin Kai Ne ,Sosai Bai Saurari Kowa ba Yayi Hanyar Dakin da yake Hango iro tun dazu yana Leqo da kai ta taga, Ya daki Kofar dakin da kafarshi daya,ta bude wai sunan an San ya Mata Sakata , Ya kamo Iro suka fito ,Yana turjewa, Nan Mata San suka yo kansa ko wanne da Abin duka ,suka fara jibgarshi suna Tambayar inda ya kai Wayar da ya kwace
Nan Uwa! Tafa sa ihu! Tayi kan su Tana tutturesu Wai kar su kashe Mata da! Su fadi ko nawa ne kudin Wayar Zata biya su
Lantana ta rika dura Musu Ashar tana bangaje su Lallai sai ta shiga tsakiya ta Hanasu dukan iro
Umaruru ya Sanya Hannu daya ta ture ta tafadi a gurin ,Amma duk da Haka bata dai Na Zaginsu ba gami da Yi Musu mugun Baki
Shi ko Sallau Shiru yayi yana kallonsu yana tsaye jikin bango yasan ko yace Suyi Hakuri ba za su hakura ba ,Sabida yasan Dama sun Dade sunaso su kama iron, Shi tsoro yake Ma kar su hada dashi,
Halima da Hafsatu suka fito suna rokarsu suyi hakuri ,Amma Ina!! Sam sun ki hakura sai dukanshi suke Suna Tambayar inda ya kai Wayar Mutane, Amma Yaki Magana Sabida tsabar Taurin Kai!!
Makota cike da gidan suna Kallon ikon Allah ,dayawa daga cikinsu cewa suke Alhakin Hafsatu ne ya fara kama Uwa!
Uwa! Ko Na can tana zagi Sallau Cikin Rashin kunya tace"So lubiyo Namijin hotiho ,kana tsaye a shigo har gida ana dukan Dan ka ka kasa tabuka komai, kai dai kayi Asara Wallahi
*Balaraba* ce ta shi go gidan Jikinta Sanye da kayan Makarantar Isilamiyya Riga da wando da Hijabi ,Kafadar ta sakale da jakar buhu ,Wacce ta sanya Alkur'ani hade da Sauran Littatafan Addini.
Da kyar! Ta samu ta Ku tsa cikin Mutane ta isa gurinsu,Hsnkalinta Nakan su Umaruru ,Ganin suna dukan Iro babu Imani gashi kowa yayi shiru,
Lantana Ta kalleta ta Watsar Tace"Kunga barauniya nan ita zaku doka Ba iro ba domin ita ke min satar "Yan kudade na idan naje Tallah Na dawo ko tausayi Na,bata ji Sabida tsabar Rashin Imani"
Ta karashe Maganar tana mikewa Tsaye
Dukan ninsu suka joyo suna Kallon *Balaraba* jin Abinda Lantana take fada a kan ta,
Hakan yaba Iro da mar tserewa da gudu yayi Waje hanci a fashe yana jini ,ga jikinshi yayi budu budu Rigar da yake sanye da ita ma ta yage! Tsabar Wahala
Umaruru Yace"
*Balaraba* kin dawo daga Makarantar"?
"Eh Umaruru Balaraba ta fada cikin Nutsuwa
Umaruru ya Kalli Lantana ,yace" Wallahi kuji tsoran Allah da ranar Lahira tsohuwa ,Ku dinga fadin Alkairi a kan Dan Wani *Balaraba* yarinyar kirki ce,Domin ba 'a taba kamata da kayan Sata b.....
Uwa ta katse shi ta hanyar Cewa"Dole kafadi haka mana Munafiki Allah ta Allah ,sabida kana kama ta ka latse a lungu da sako ,Ai mun San duk Abinda yake Faruwa ,Babu Abinda bamu Sani ba" Ehee!!
Kuka Mai cin Rai Hafsatu ta fashe dashi ,ta shige dakin ta da gudu,ita ko *Balaraba* Tana tsaye Babu Cikin dakiya idon ta tar! Duk da a lokacin tana da kananun Shekaru ta Gama gane Bata Da babbar Makiyya kamar Uwa!
_BINTA UMAR ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
08089965176
[04/05, 03:15] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*🐾GIMBIYA BALARABA*🐾
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*by*
_BINTA UMAR_
*MAMAN ABDUL WAHABU*
_ZAMANI WRITES ASSOCIATION_
*🅿22*
Uwa!
ta cigaba da cewa "dama duk wannan yawon da take yi da sunan zuwa makaranta ,mun san iskanci take tafiya tunda dama "yar nagada ce ,sabida haka kufadi kudin wayar ku a biya ku domin ana da abin da za'a biya,
Ta karashe maganar cikin kuri! da cika baki,sabida tasan bata da wasu kudi idan ba jarin a wararta ba,
Umaruru mamaki ya cika shi jin abinda uwa take fada,sai ya girgiza kai kawai yana mamakin sharrin wasu matan ,shiyasa a kace ko shedan yana gudun sharrin mace,
Balaraba kuwa tana tsaye babu damuwa a tare da ita domin in da sabo yaci ace tasaba da irin kiyyar da suke nuna ma ita da iyayenta, shiyasa abin baya damunta da yake yarinya ce mai taurin zuciya ,sai dai abin yai ta damun mahaifiyar ta,itama babu abinda take iya yi idan ba kuka ba.
Umaruru ya kalli uwa! dake tsaye tana hura hanci! yace"kudin wayar nan dubu bakwai da dari biyar ne ,sabida haka tilas a biya ,hakan kuma ba ya na nufin cewar in muga iro baza mu damka shi ga hukuma ba,tundadai kowa ya shaida da hakan.
Sallau yayi saurin tarar sa yana kwantar da kai yace"umaruru kuyi hakuri a kashe magana anan don Allah za muyi masa fada ,in sha Allah bazai kara ba.
Uwa
Kuwa da taji maganar dubu bakwai gabanta ya yanke ya fadi sabida tasan dudu-du jarin a wararta bai kai na dubu uku ba,kuma dashi take joyawa suna cin abinci sai tafara sake-saken yadda zatayi,
"Tun yaushe kake fadar haka,cewar zaka ja kunnesa naji labari cewar ai kai yake kawowa kudin kuke rabawa shiyasa kake daure masa gindi
Sallau ya gigice sai rantse rantsa yake yace"ni ko kwabo baya bani ban sani ba ko uwarsa yake kawowa gatanan a gabanku ni babu ruwana"
Dama umaruru ya fadi maganar ne domin ya tsoratar da shi.
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
08089965176
[04/05, 03:14] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*🐾GIMBIYA BALARABA*🐾
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*✍🏻Writting by*
_Binta Umar_
*Maman Abdul Wahabu*
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATION*_
*🅿20*
_Bissimillahi_
Uwa! Na gama binne Layun ta Mike ,tana karkade jikinta sai wai ge wai ge take Na rashin Gaskiya, tayi Sauri ta shige dakin ta
Ita ko Halima sai ta bari ta dai najin Motsin Uwa! Daga dakin ta,Sannan ta fito a hankali,ta aje botar hannunta gefe ,ta Dauke katon dutsen ,sannan ta sa Wuqa tafara tone Abinda Uwa ta Binne! A gurin
Can ta tonu Layu daure jikin Wani Jan yanki, tayi Bissilimih gami da sanya Hannunta ta dauke ta aje gefe ,ta fara mai da kasar gurun tana Rufewa,Tsaf ta Gyara gurin ,ta mike tana Addu'oi ta dauki Layun ,ta je ta aje a gurin ta,Sannan ta dawo tayi Uzirin ta dama Abinda ya tashe ta kenan,
Jin Motsin bude kofar ban daki ne yasa Uwa futowa da Sauri ,Tana kallon Bakin Murhu,Ajiyar Zuciya ta Sauke ganin Babu Abinda ya faru yadda ta bar gurin haka yake, Kallon- kallo sukayi ita da Halima,Sai ta buga tsaki ,ta joya ta shige dakin ta ban ko kofa!
Girgiza kai! Halima tayi kawai,tana Mamakin Zuciyar Uwa Tamkar ta kafurai, A fili tace Allah ya shirye ki Uwa!"
Ta shige dakin ta ita ma
Safiya nayi Uwa! Ta fito ta aza tukunyar Awara ,A wuta ta dinga Hura huta Sosai sabida Malam yace Mata ,In ta binne layun ta saka Wuta sosai a gurin yadda Aikin zai fi saurin kamawa, Ai kuwa haka tayi sai Faman Saka ice take, duk a kokarin ta Na taga *Balaraba* ta lalace,
*Allah ka sa muda ce*
Can Bangaran Halima kuwa ,babu Wanda ta fadawa Abinda ya faru ,kawai Safiya nayi ta boye Layun Cikin Hijab din ta ,ta fita daga gidan,kai tsaye gidansu ta nufa,dama kusa ne,ta sanya kannenta ,suka kwance Layun ,tare da yi musu futsari Sannan tace ,su jefa a Masai!
Ai kuwa haka yaran sukayi Abinda ta Umar cesu, Nan ta rarraba musu Goma-Goma suka tafi suna Murna,
Maihaifiyar ta take Tambayar ta Mai nene"?
Nan ta warware mata komai
Tace "Gaskiya Uwa! Bata da imani Wallahi narasa Abunda Hafsatu ta tsare mata,Bai wuce ita tayiwa Asiri ba"
Halima tace"Tabbas ita za tayi wa ,in sha Allahu sai dai sharrin ta ya bi ta,tunda ita ba ta nufe ta da shi ba,
*****
Wannan Shine sanadiyar Lalacewar Iro ,Uwa!Na zuba Ido taji an ce Balaraba tafara sace-sace sai Hakan tafaru kan Dan ta Iro, Kwatsam! Suna Zaune daf da Magariba dukkaninsu a tsakar gida har Lantana ,ta dawo daga yawon Tallanta, Tafito da ciniki tana lissafawa Sallau! Ma shigowar sa kenan ,yana gyara tsayuwar Kekensa, Ita Kuma Tana Aikin Awara Wacce Shamsiyya take Zama gidin bishiya tana Soyawa da daddare,
Kawai! Suka ji ihu! Ana barawo barawo Kafin suyi Wani yunkuri! Iro yafado gidan Yana Haki! Gashi sai Warin ganye! Yake yi,idonshi yayi ja,da gudu ya shiga dakin Lantana ya kulle ,
Matasa ne suka shi go sun kai su goma ko wannesu riqe da Abin duka! Suka Zagin Iro ! Wai sai ya fito sun dake shi,
Lantana ta Mike a zabure! Tana gyara daurin Zaninta bayan ta Kwashe kananun kudinta da ta baza a kasa tana qirgawa ta boye cikin ,Wani burgujejen Sket din ta Mai Aljihuna,Wanda take sanyashi a ciki kafin ta daura Zani, takarasa In da suke tsaye Suna Hayaniya! Sallau Sai Rarrashin su yake Sabida ,dama shi tuntuni yaji Labarin Abinda Dan shi yake Aikatawa.
Tace"Ku tsinannu! "Yayan Mutsiya ta, Mai jika Na yayi muku ,kuka biyo shi da Abin duka sai kace ,Wanda kuka kama shi da kayan Wani!
Daya daga cikinsu, Yace "ke! Tsohuwa Kar ki rainawa mutane Hankali mana! Eh! A kwai tsinanne irin Iro! barawo Mai kwatar Wayoyin Mutane, Kinga Wannan Yaron ya fizgewa Waya,yanzu An ai keshi ya kai chaji ,Sabida haka kushiga Ku fito dashi ,Billahillazi Ku mu balla kofar! Mu Saba masa Kammani,dama ya ishe mu da Sace-Sace' A Unguwa babu dama a Aiki Yara da kudi ,sai ya kwace.
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
08089965176
[04/05, 03:15] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*🐾GIMBIYA BALARABA*🐾
*✍🏻Writting By*
_Binta Umar_
*MAMAN ABDUL WAHABU*
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATION*_
*🅿21*
"Sai dai idan kune barayi To kaji"! Lantana tafadi Maganar Kamar zata kaiwa Yaron Duka! Taci gaba da Cewa "Nasan Halin jikana baya Sata ,haka Kawai zaku kala Masa Sharri, Mutsiya ta"
Wani Yaro Da suke kira Umaruru Dan zafin Kai Ne ,Sosai Bai Saurari Kowa ba Yayi Hanyar Dakin da yake Hango iro tun dazu yana Leqo da kai ta taga, Ya daki Kofar dakin da kafarshi daya,ta bude wai sunan an San ya Mata Sakata , Ya kamo Iro suka fito ,Yana turjewa, Nan Mata San suka yo kansa ko wanne da Abin duka ,suka fara jibgarshi suna Tambayar inda ya kai Wayar da ya kwace
Nan Uwa! Tafa sa ihu! Tayi kan su Tana tutturesu Wai kar su kashe Mata da! Su fadi ko nawa ne kudin Wayar Zata biya su
Lantana ta rika dura Musu Ashar tana bangaje su Lallai sai ta shiga tsakiya ta Hanasu dukan iro
Umaruru ya Sanya Hannu daya ta ture ta tafadi a gurin ,Amma duk da Haka bata dai Na Zaginsu ba gami da Yi Musu mugun Baki
Shi ko Sallau Shiru yayi yana kallonsu yana tsaye jikin bango yasan ko yace Suyi Hakuri ba za su hakura ba ,Sabida yasan Dama sun Dade sunaso su kama iron, Shi tsoro yake Ma kar su hada dashi,
Halima da Hafsatu suka fito suna rokarsu suyi hakuri ,Amma Ina!! Sam sun ki hakura sai dukanshi suke Suna Tambayar inda ya kai Wayar Mutane, Amma Yaki Magana Sabida tsabar Taurin Kai!!
Makota cike da gidan suna Kallon ikon Allah ,dayawa daga cikinsu cewa suke Alhakin Hafsatu ne ya fara kama Uwa!
Uwa! Ko Na can tana zagi Sallau Cikin Rashin kunya tace"So lubiyo Namijin hotiho ,kana tsaye a shigo har gida ana dukan Dan ka ka kasa tabuka komai, kai dai kayi Asara Wallahi
*Balaraba* ce ta shi go gidan Jikinta Sanye da kayan Makarantar Isilamiyya Riga da wando da Hijabi ,Kafadar ta sakale da jakar buhu ,Wacce ta sanya Alkur'ani hade da Sauran Littatafan Addini.
Da kyar! Ta samu ta Ku tsa cikin Mutane ta isa gurinsu,Hsnkalinta Nakan su Umaruru ,Ganin suna dukan Iro babu Imani gashi kowa yayi shiru,
Lantana Ta kalleta ta Watsar Tace"Kunga barauniya nan ita zaku doka Ba iro ba domin ita ke min satar "Yan kudade na idan naje Tallah Na dawo ko tausayi Na,bata ji Sabida tsabar Rashin Imani"
Ta karashe Maganar tana mikewa Tsaye
Dukan ninsu suka joyo suna Kallon *Balaraba* jin Abinda Lantana take fada a kan ta,
Hakan yaba Iro da mar tserewa da gudu yayi Waje hanci a fashe yana jini ,ga jikinshi yayi budu budu Rigar da yake sanye da ita ma ta yage! Tsabar Wahala
Umaruru Yace"
*Balaraba* kin dawo daga Makarantar"?
"Eh Umaruru Balaraba ta fada cikin Nutsuwa
Umaruru ya Kalli Lantana ,yace" Wallahi kuji tsoran Allah da ranar Lahira tsohuwa ,Ku dinga fadin Alkairi a kan Dan Wani *Balaraba* yarinyar kirki ce,Domin ba 'a taba kamata da kayan Sata b.....
Uwa ta katse shi ta hanyar Cewa"Dole kafadi haka mana Munafiki Allah ta Allah ,sabida kana kama ta ka latse a lungu da sako ,Ai mun San duk Abinda yake Faruwa ,Babu Abinda bamu Sani ba" Ehee!!
Kuka Mai cin Rai Hafsatu ta fashe dashi ,ta shige dakin ta da gudu,ita ko *Balaraba* Tana tsaye Babu Cikin dakiya idon ta tar! Duk da a lokacin tana da kananun Shekaru ta Gama gane Bata Da babbar Makiyya kamar Uwa!
_BINTA UMAR ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
08089965176
[04/05, 03:15] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*🐾GIMBIYA BALARABA*🐾
🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀🧝🏻♀
*by*
_BINTA UMAR_
*MAMAN ABDUL WAHABU*
_ZAMANI WRITES ASSOCIATION_
*🅿22*
Uwa!
ta cigaba da cewa "dama duk wannan yawon da take yi da sunan zuwa makaranta ,mun san iskanci take tafiya tunda dama "yar nagada ce ,sabida haka kufadi kudin wayar ku a biya ku domin ana da abin da za'a biya,
Ta karashe maganar cikin kuri! da cika baki,sabida tasan bata da wasu kudi idan ba jarin a wararta ba,
Umaruru mamaki ya cika shi jin abinda uwa take fada,sai ya girgiza kai kawai yana mamakin sharrin wasu matan ,shiyasa a kace ko shedan yana gudun sharrin mace,
Balaraba kuwa tana tsaye babu damuwa a tare da ita domin in da sabo yaci ace tasaba da irin kiyyar da suke nuna ma ita da iyayenta, shiyasa abin baya damunta da yake yarinya ce mai taurin zuciya ,sai dai abin yai ta damun mahaifiyar ta,itama babu abinda take iya yi idan ba kuka ba.
Umaruru ya kalli uwa! dake tsaye tana hura hanci! yace"kudin wayar nan dubu bakwai da dari biyar ne ,sabida haka tilas a biya ,hakan kuma ba ya na nufin cewar in muga iro baza mu damka shi ga hukuma ba,tundadai kowa ya shaida da hakan.
Sallau yayi saurin tarar sa yana kwantar da kai yace"umaruru kuyi hakuri a kashe magana anan don Allah za muyi masa fada ,in sha Allah bazai kara ba.
Uwa
Kuwa da taji maganar dubu bakwai gabanta ya yanke ya fadi sabida tasan dudu-du jarin a wararta bai kai na dubu uku ba,kuma dashi take joyawa suna cin abinci sai tafara sake-saken yadda zatayi,
"Tun yaushe kake fadar haka,cewar zaka ja kunnesa naji labari cewar ai kai yake kawowa kudin kuke rabawa shiyasa kake daure masa gindi
Sallau ya gigice sai rantse rantsa yake yace"ni ko kwabo baya bani ban sani ba ko uwarsa yake kawowa gatanan a gabanku ni babu ruwana"
Dama umaruru ya fadi maganar ne domin ya tsoratar da shi.