Sashe 52
Gimbiya Balaraba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kulli d'aya ya mik'a mata yace"Wannan duk yadda za'ayi aje a samu k'asar kabari Wanda aka bunne sabuwar gawa,a d'ebo damtsa uku, a had'a da wannan garin magani, aje har inda wannan yarinya Balaraba take, a barbad'a a hanyar ta ta wucewa, mutuk'ar ta tsallaka to zata had'u da ciwon me wahalar gaske, babu wanda ya san makarin wannan abu sai ni, zata dunga lalura a kasa gane kanta,da gidinta k'arshe ta haukace kowa ya huta"
Uwa! Ta karb'a tana hamdala, ya mik'a mata sauran d'auri kan maganin yace"Su kuma wannan a abunci ko abunsha za'a bata taci, sunansa shashatau,mutuk'ar taci zata mance wacece ita"
Hannu na rawa Uwa! Ta k'arb'a tana ta zabga godiya, tace"Arrama nawa ne abun sadaka"?
Arrama ya sosa kansa, yana satar kallon Shamsiyya, yace"Abun sadaka ai babu yawa,ki bada dubu goma sha hud'u, domin zan sissiyi kayan aiki a ciki,za'a bawa mutanan nan"
Uwa! Ta zuge jakarta ta futo da kud'i ta lissafa tsaf ta ciri dubo goma sha hud'u cikin dubo goma sha bakwai saura dubu uku,ta mik'awa Arrama.
Karb'a yayi yana washe baki,Lallai yau kakarsa ta yanke sa'a.
Uwa! Ta mik'e tana gyara lillib'inta, ta kalli Shamsiyya tace"Kiyi k'okarin bin umarnin da aka baki, domin mu samu buk'atarmu ta biya, a kan kari nasan Arrama bazai cuce ki ba"
"Zanyi k'okari, ke ma kiyi k'okarin aiwatar da aikin ki"
Shamsiyya tafad'a wa Uwa!
Sallama tayi musu ta futa daga zauran.
*****
Shamsiyya da Arrama a zaure.
Rashin comment d'inku yana bani mamaki wallahi gashi kuma kuna karantawa, shikkenan har indai baza ku gyara ba, zan daina ku kuma in mai dashi na kud'i dama can na kud'i ne, na sakarmu domin in faranta muku rai,
ku gyara idan ba haka ba zan maida hankalina kan novel dina Tsantsar butulci, domin wannan nasan kud'i ake bani
_Nasan zakuji haushin magana ta, gaskiya ce, dole zan fi maida hankali kan book din Tsantsar butulci domin hakkin mutane dake kai na_
_Wannan kuma in nasamu time inyi typing yadda ya sawwak'
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*NA*_
_BINTA UMAR ABBALE_
*®BINTUBATULA👄*
```MARUBUCIYAR```
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUD'I*
*GIMBIYA BALARABA*
*TSANTSAR BUTULCI*
_*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*_
_________________________
```We are here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR RAHIM*_
*🅿82*
Wani munafukin kallo Arrama yakewa Shamsiyya kallo irin na k'asan ido, gyara zama yayi, yana d'an lasar leb'anshi,yace "Matso nan mu fara aikinmu"
Shamsiyya ta matsa kusa da Arrama sosai,idonta tar a kansa.
Shima kallonta yake cike da sha'awarta,yace"D'ora hannunki a kan yashin" Shamsiyya ta d'ora hannuta duk biyun kan tarin, yashin dake cikin fefe.
Minti biyu yace"Cire hannun naki"
Shamsiyya ta cire tana dubawa.
"Me kika gani"?
Arrama yafad'a hankalinsa na kanta.
" Babu abunda na gani"
Tafad'a tana k'ara dudduba hannuwan nata.
"Mugani"
Yafad'a idonsa a kanta kamar tsohon maye.
Shamsiyya ta nuna masa hannuwan ta, yayi wani bazawarin murmushi irin na yaudara, yace"Dama ke ai baza ki ga komai ba,sai dai a gane miki,nagano miki alkairi me tarin yawa,kuma kamar yarda kuka buk'ata zaki auri wannan mutumin da "yar uwarki zata aura mutuk'ar kin bi umarni"
Shamsiyya ta gyara zama sosai fuskarta cike da farin ciki, tace"Nagode Arrama nasan dama zakayi k'olari a kaina,ni kuma nayi maka alk'awarin idan na auri d'an sarki zan kaika hajji da umara kuma zan siya maka gida me kyau"
Arrama yayi dariya yana lumshe idonsa, yace"Nagode k'warai da gaske, ya fad'a yana d'aukar wani allon k'arfe dake jingine a bango, ta wada, ya bud'e ya fara rubutu, sai da ya cika allon sannan, ya wanke cikin wata roba me fad'i, ya kalli Shamsiyya dake zaune, yace"Aiki na farko da zamu fara yanzu, zaki shiga wannan d'akin na bayana ki kwab'e kayan jikin ki Tass, ki shafe jikin ki da wannan rubutu,ki zauna haka tsawon awa uku,sai rubutun ya bi jikin ki sannan zaki mai da kayan ki"
Ba tare da wata damuwa ba, Shamsiyya ta mik'e da sauri ta karb'i robar da rubutun yake ciki,tace"Yanzu zan shiga kuwa,ai ni duk abunda akace nayi zanyi"
"Yawwa haka ake son mutum me bin umarni" Malam ya fad'a yana dantso wani garin magani a hannunsa,ya barbad'a a cikin rubutun,yana fad'in maza shiga ki fara'a aiki"
Shamsiyya ta bankad'a d'akin ta fad'a abunta, wasu irin tarkace ta gani a k'uk'utaccan d'akin, kamar bola,da wata ya mutsatsiyar katifa,a shimfid'e, ba abunda ta dame ta, ta tub'e kayanta tas, ta fara shafa ruwan rubutu kamar yadda a ka umarce ta.
Tun kafin ta gama shafawa tafara jin jiri na d'ibarta, da k'yar ta gama shafawa dan bayanta ma bai san anayi ba, ta b'ingire a gurin wawan bacci ya d'auketa.
Mintuna goma, Arrama ya mik'e yaje, ya saka sakata, a k'ofar d'akin,ya dawo da saurin ya shige d'akin da Shamsiyya take, da sauri ya saki a sabarin da ya ke, lullub'e d'akin, wani murmushi ya saki lokacin da yaga Shamsiyya,a kwance zigidir haihuwar uwarta, bata san in da kanta yake ba, Nonowan ta,ya kalla yaji wani zillo a k'asan sa, da Sauri ya cire "yar sharar dake jikinsa, ya zage ta zugen wandonsa, da sauri afka kan Shamsiyya, ya damk'i qirjinta, yana wani irin ihu, ya fara saduwa da ita, tamkar matarsa ta aure.
*Wa'iya zubillahi*
Sai da Arrama yayi awa hud'u a kan Shamsiyya yana lugudarta, bata san inda kanta yake ba, duk inda ya ga damar sarrafata bata motsi, ya gamsu iya gamsuwa, ya mik'e jikinsa da kuzari saboda ya zubar da duk abunda ya dame shi,a mararasa, kayansa ya zura ba tare da wani tsarkake jiki ba,ya futa daga d'akin, ya zauna kam buzunsa,ya cigaba da amsar bak'insa kamar yadda ya saba.
************
Tsito da Jakadiya Ladi.
Cikin yanayin maganarsa ta " yan daudu yace"Ladi kin nace dole sai naje,gidan nan nayi aiki,kin san fa gidan sarauta, wallahi duk abunda ya same ni, bazan k'yale ki ba" Ladi tace"Babu abunda zai faru sai alkairi, akwai shirin da zan maka yanzu,ga kaya nan na kawo maka,irin na hadiman gidan zaka saka a jikinka, muna shiga,gidan, shikkenan magana ta k'are"
Tsito yace"Babu damuwa tunda kince akwai kulawa, za muyi aiki yadda ya kamata"
Kayan ya karb'a ya Sanya a jikinsa tsaf ya saje da bayin gidan Sarki Almustafa, suka kama hanya suka tafi, Tsito duk jikinsa kayan aiki ne, wasu irin layu,da k'ananun k'ososhi,da wasu tarkace rakwacam,kana ganinsa kasan d'an bori ne.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*NA*_
_BINTA UMAR ABBALE_
*®BINTUBATULA👄*
```MARUBUCIYAR```
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUD'I*
*GIMBIYA BALARABA*
*TSANTSAR BUTULCI*
_*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*_
_________________________
```We are here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR RAHIM*_
*🅿83*
Wani keb'antaccen d'aki a kaje Tsito,dake dare ne babu wanda, ya lura dashi a cikin bayin saboda sun san junansu duk yawansu.
A daran Hajiya Kulu da Waziri suka shiga gurinsa.
Ya cire kayan jikinsa yana zaune daga shi sai jan zani irin na sak'i ya d'aura a k'ugunsa,jikinsa duk layu da tarkacen kayan tsafi, wani k'ok'o ne a gabansa me k'urzunu-k'urzunu da wasu takarce a ciki, wasu ciyaye shi da jajayen yankuna,an suka musu allurai"
Da baya-da baya ya basu umarnin shiga d'akin,suna zama ya fara furje-furje wata kumfa na futowa daga bakinsa,sai ya mik'e tsaye yana wani irin tsalle yana zagaye su, bakajin komai sai sautin kayan aikin dake jikin k'afafunsa da hannayensa da wuyansa, kacacar-kacacar, wasu zan tuka yakeyi yana tumami a gurin, ya zayi zaman bori a gansu,duk kamaninsa sun sauya,kana ganinsa kasan bashi bane, Hajiya Kulu ta tsure tana had'iye yawu da k'yar,shi kuwa Waziri farin ciki yake yasan k'arshan wahalarsa ta k'are.
"Nine Aljani Mak'asudu, dan gidan sarki K'azaza,jikan Sarki Jajubu" Nine na gaji sarauta,sama da k'asa, Nine nake da Muk'ulin mulki a hannu na, nasan abunda yake zuciyoinku, duk biyun,saboda haka kun kawo kukanku inda za'a share muku hawaye.
Abunda sukaji d'an bori Tsito yana fad'a kenan.
Waziri yace"Allah ya ja zamanin ka, tabbas kaine ka gaji mulki gaba da baya, ko a cikin jinsun Ku,ma zuriarku daban take,da kowa muna fata wahalarmu tazo k'arshe"
"Ihuhuhuhuhu! Aljani Mak'asudu yayi,ya kyalkyale da dariya,yana Fad'in " Kasamu mulki ka gama, gobe ka kwana da shirin hawa kujerar sarauta,domin zan b'atar da d'an uwanka a duniya jininsa zan shanye tass!! Wannan mataki na farko, bayan na shanye jinin d'an uwanka, zaka bani jini bil'adamu k'afa shida bakwai kenan,,,wannan shine sakamako na"
Waziri yace"Duk za'ayi maka daga yau zuwa gobe zan kawo maka,bil'adamu kasa jini ka k'oshi.
Gyad'a kai Aljani Mak'asudu yayi, ya kalli Hajiya Kulu yace"Ke ma kije buk'atar ki ta biya, zamu sa, a tsugunar miki dashi wannan yaron da ya tsaya miki a zuciya, zakiyi yadda kike so ke da yaran ki, itama Uwar tasa duk wani abu da take ji dashi, zamu sauke mata shi,amma dole mubi a sannu saboda tsarin da yake jikinta,a shekarun baya mahaifinta ya bamu wahala sosai, dan haka dole mu d'auki fansa a kan jininsa"
Hajiya Kulu tace"Kar kaji komai Ubana, ka fad'i bukatar ka ni kuma zan baka abunda kake nema"
Aljani Mak'asudu yace"Ke ma zaki bani K'afa Uku shine muradi na"
Hajiya Kulu tace"Angama Ubana, duk Wanda. Kaga yayi maka cikin gidan nan mace ko namiji ko a cikin "yayana ne,kana iya shanye masa jini na baka"
Waziri shima yace"Wannan haka yake, nima ka zab'i Wanda kakeso cikin "yayana da bayina na baka, kasha jini yadda kake so"
Aljani Mak'asudu yace"Ku tashi ku tafi buk'atarku ta biya ta duniya"
Tashi sukayi suka futa da baya-baya.
Tun a daran Aljani Mak'asudu ya fara gudanar da kinsa, takan me Martaba ya fara, jininsa ya shanye tas,a ka wayi gari babu shi,a duniya.
*Innalillahi wainnailaiyi raji'un*
Gida ya kacame da ihu da tashin hankali na mutuwar me Martaba sarki Almustafa mutuwar ka tsaham, yayi sallama da kowa lafiya lou ya shiga turakarsa, Liman na jira ya futo sallah asubah, shiru abunda bai tab'a faruwa ba, Sarki! Ne ya shiga shashen Mamansa, domin nan me Martaba yake, suka had'u da ita a babban falo itama ta futo, cikin wasi wasi da damuwa suka nufi d'akin da yake.
Uwa! Ta karb'a tana hamdala, ya mik'a mata sauran d'auri kan maganin yace"Su kuma wannan a abunci ko abunsha za'a bata taci, sunansa shashatau,mutuk'ar taci zata mance wacece ita"
Hannu na rawa Uwa! Ta k'arb'a tana ta zabga godiya, tace"Arrama nawa ne abun sadaka"?
Arrama ya sosa kansa, yana satar kallon Shamsiyya, yace"Abun sadaka ai babu yawa,ki bada dubu goma sha hud'u, domin zan sissiyi kayan aiki a ciki,za'a bawa mutanan nan"
Uwa! Ta zuge jakarta ta futo da kud'i ta lissafa tsaf ta ciri dubo goma sha hud'u cikin dubo goma sha bakwai saura dubu uku,ta mik'awa Arrama.
Karb'a yayi yana washe baki,Lallai yau kakarsa ta yanke sa'a.
Uwa! Ta mik'e tana gyara lillib'inta, ta kalli Shamsiyya tace"Kiyi k'okarin bin umarnin da aka baki, domin mu samu buk'atarmu ta biya, a kan kari nasan Arrama bazai cuce ki ba"
"Zanyi k'okari, ke ma kiyi k'okarin aiwatar da aikin ki"
Shamsiyya tafad'a wa Uwa!
Sallama tayi musu ta futa daga zauran.
*****
Shamsiyya da Arrama a zaure.
Rashin comment d'inku yana bani mamaki wallahi gashi kuma kuna karantawa, shikkenan har indai baza ku gyara ba, zan daina ku kuma in mai dashi na kud'i dama can na kud'i ne, na sakarmu domin in faranta muku rai,
ku gyara idan ba haka ba zan maida hankalina kan novel dina Tsantsar butulci, domin wannan nasan kud'i ake bani
_Nasan zakuji haushin magana ta, gaskiya ce, dole zan fi maida hankali kan book din Tsantsar butulci domin hakkin mutane dake kai na_
_Wannan kuma in nasamu time inyi typing yadda ya sawwak'
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*NA*_
_BINTA UMAR ABBALE_
*®BINTUBATULA👄*
```MARUBUCIYAR```
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUD'I*
*GIMBIYA BALARABA*
*TSANTSAR BUTULCI*
_*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*_
_________________________
```We are here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR RAHIM*_
*🅿82*
Wani munafukin kallo Arrama yakewa Shamsiyya kallo irin na k'asan ido, gyara zama yayi, yana d'an lasar leb'anshi,yace "Matso nan mu fara aikinmu"
Shamsiyya ta matsa kusa da Arrama sosai,idonta tar a kansa.
Shima kallonta yake cike da sha'awarta,yace"D'ora hannunki a kan yashin" Shamsiyya ta d'ora hannuta duk biyun kan tarin, yashin dake cikin fefe.
Minti biyu yace"Cire hannun naki"
Shamsiyya ta cire tana dubawa.
"Me kika gani"?
Arrama yafad'a hankalinsa na kanta.
" Babu abunda na gani"
Tafad'a tana k'ara dudduba hannuwan nata.
"Mugani"
Yafad'a idonsa a kanta kamar tsohon maye.
Shamsiyya ta nuna masa hannuwan ta, yayi wani bazawarin murmushi irin na yaudara, yace"Dama ke ai baza ki ga komai ba,sai dai a gane miki,nagano miki alkairi me tarin yawa,kuma kamar yarda kuka buk'ata zaki auri wannan mutumin da "yar uwarki zata aura mutuk'ar kin bi umarni"
Shamsiyya ta gyara zama sosai fuskarta cike da farin ciki, tace"Nagode Arrama nasan dama zakayi k'olari a kaina,ni kuma nayi maka alk'awarin idan na auri d'an sarki zan kaika hajji da umara kuma zan siya maka gida me kyau"
Arrama yayi dariya yana lumshe idonsa, yace"Nagode k'warai da gaske, ya fad'a yana d'aukar wani allon k'arfe dake jingine a bango, ta wada, ya bud'e ya fara rubutu, sai da ya cika allon sannan, ya wanke cikin wata roba me fad'i, ya kalli Shamsiyya dake zaune, yace"Aiki na farko da zamu fara yanzu, zaki shiga wannan d'akin na bayana ki kwab'e kayan jikin ki Tass, ki shafe jikin ki da wannan rubutu,ki zauna haka tsawon awa uku,sai rubutun ya bi jikin ki sannan zaki mai da kayan ki"
Ba tare da wata damuwa ba, Shamsiyya ta mik'e da sauri ta karb'i robar da rubutun yake ciki,tace"Yanzu zan shiga kuwa,ai ni duk abunda akace nayi zanyi"
"Yawwa haka ake son mutum me bin umarni" Malam ya fad'a yana dantso wani garin magani a hannunsa,ya barbad'a a cikin rubutun,yana fad'in maza shiga ki fara'a aiki"
Shamsiyya ta bankad'a d'akin ta fad'a abunta, wasu irin tarkace ta gani a k'uk'utaccan d'akin, kamar bola,da wata ya mutsatsiyar katifa,a shimfid'e, ba abunda ta dame ta, ta tub'e kayanta tas, ta fara shafa ruwan rubutu kamar yadda a ka umarce ta.
Tun kafin ta gama shafawa tafara jin jiri na d'ibarta, da k'yar ta gama shafawa dan bayanta ma bai san anayi ba, ta b'ingire a gurin wawan bacci ya d'auketa.
Mintuna goma, Arrama ya mik'e yaje, ya saka sakata, a k'ofar d'akin,ya dawo da saurin ya shige d'akin da Shamsiyya take, da sauri ya saki a sabarin da ya ke, lullub'e d'akin, wani murmushi ya saki lokacin da yaga Shamsiyya,a kwance zigidir haihuwar uwarta, bata san in da kanta yake ba, Nonowan ta,ya kalla yaji wani zillo a k'asan sa, da Sauri ya cire "yar sharar dake jikinsa, ya zage ta zugen wandonsa, da sauri afka kan Shamsiyya, ya damk'i qirjinta, yana wani irin ihu, ya fara saduwa da ita, tamkar matarsa ta aure.
*Wa'iya zubillahi*
Sai da Arrama yayi awa hud'u a kan Shamsiyya yana lugudarta, bata san inda kanta yake ba, duk inda ya ga damar sarrafata bata motsi, ya gamsu iya gamsuwa, ya mik'e jikinsa da kuzari saboda ya zubar da duk abunda ya dame shi,a mararasa, kayansa ya zura ba tare da wani tsarkake jiki ba,ya futa daga d'akin, ya zauna kam buzunsa,ya cigaba da amsar bak'insa kamar yadda ya saba.
************
Tsito da Jakadiya Ladi.
Cikin yanayin maganarsa ta " yan daudu yace"Ladi kin nace dole sai naje,gidan nan nayi aiki,kin san fa gidan sarauta, wallahi duk abunda ya same ni, bazan k'yale ki ba" Ladi tace"Babu abunda zai faru sai alkairi, akwai shirin da zan maka yanzu,ga kaya nan na kawo maka,irin na hadiman gidan zaka saka a jikinka, muna shiga,gidan, shikkenan magana ta k'are"
Tsito yace"Babu damuwa tunda kince akwai kulawa, za muyi aiki yadda ya kamata"
Kayan ya karb'a ya Sanya a jikinsa tsaf ya saje da bayin gidan Sarki Almustafa, suka kama hanya suka tafi, Tsito duk jikinsa kayan aiki ne, wasu irin layu,da k'ananun k'ososhi,da wasu tarkace rakwacam,kana ganinsa kasan d'an bori ne.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*NA*_
_BINTA UMAR ABBALE_
*®BINTUBATULA👄*
```MARUBUCIYAR```
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUD'I*
*GIMBIYA BALARABA*
*TSANTSAR BUTULCI*
_*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*_
_________________________
```We are here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR RAHIM*_
*🅿83*
Wani keb'antaccen d'aki a kaje Tsito,dake dare ne babu wanda, ya lura dashi a cikin bayin saboda sun san junansu duk yawansu.
A daran Hajiya Kulu da Waziri suka shiga gurinsa.
Ya cire kayan jikinsa yana zaune daga shi sai jan zani irin na sak'i ya d'aura a k'ugunsa,jikinsa duk layu da tarkacen kayan tsafi, wani k'ok'o ne a gabansa me k'urzunu-k'urzunu da wasu takarce a ciki, wasu ciyaye shi da jajayen yankuna,an suka musu allurai"
Da baya-da baya ya basu umarnin shiga d'akin,suna zama ya fara furje-furje wata kumfa na futowa daga bakinsa,sai ya mik'e tsaye yana wani irin tsalle yana zagaye su, bakajin komai sai sautin kayan aikin dake jikin k'afafunsa da hannayensa da wuyansa, kacacar-kacacar, wasu zan tuka yakeyi yana tumami a gurin, ya zayi zaman bori a gansu,duk kamaninsa sun sauya,kana ganinsa kasan bashi bane, Hajiya Kulu ta tsure tana had'iye yawu da k'yar,shi kuwa Waziri farin ciki yake yasan k'arshan wahalarsa ta k'are.
"Nine Aljani Mak'asudu, dan gidan sarki K'azaza,jikan Sarki Jajubu" Nine na gaji sarauta,sama da k'asa, Nine nake da Muk'ulin mulki a hannu na, nasan abunda yake zuciyoinku, duk biyun,saboda haka kun kawo kukanku inda za'a share muku hawaye.
Abunda sukaji d'an bori Tsito yana fad'a kenan.
Waziri yace"Allah ya ja zamanin ka, tabbas kaine ka gaji mulki gaba da baya, ko a cikin jinsun Ku,ma zuriarku daban take,da kowa muna fata wahalarmu tazo k'arshe"
"Ihuhuhuhuhu! Aljani Mak'asudu yayi,ya kyalkyale da dariya,yana Fad'in " Kasamu mulki ka gama, gobe ka kwana da shirin hawa kujerar sarauta,domin zan b'atar da d'an uwanka a duniya jininsa zan shanye tass!! Wannan mataki na farko, bayan na shanye jinin d'an uwanka, zaka bani jini bil'adamu k'afa shida bakwai kenan,,,wannan shine sakamako na"
Waziri yace"Duk za'ayi maka daga yau zuwa gobe zan kawo maka,bil'adamu kasa jini ka k'oshi.
Gyad'a kai Aljani Mak'asudu yayi, ya kalli Hajiya Kulu yace"Ke ma kije buk'atar ki ta biya, zamu sa, a tsugunar miki dashi wannan yaron da ya tsaya miki a zuciya, zakiyi yadda kike so ke da yaran ki, itama Uwar tasa duk wani abu da take ji dashi, zamu sauke mata shi,amma dole mubi a sannu saboda tsarin da yake jikinta,a shekarun baya mahaifinta ya bamu wahala sosai, dan haka dole mu d'auki fansa a kan jininsa"
Hajiya Kulu tace"Kar kaji komai Ubana, ka fad'i bukatar ka ni kuma zan baka abunda kake nema"
Aljani Mak'asudu yace"Ke ma zaki bani K'afa Uku shine muradi na"
Hajiya Kulu tace"Angama Ubana, duk Wanda. Kaga yayi maka cikin gidan nan mace ko namiji ko a cikin "yayana ne,kana iya shanye masa jini na baka"
Waziri shima yace"Wannan haka yake, nima ka zab'i Wanda kakeso cikin "yayana da bayina na baka, kasha jini yadda kake so"
Aljani Mak'asudu yace"Ku tashi ku tafi buk'atarku ta biya ta duniya"
Tashi sukayi suka futa da baya-baya.
Tun a daran Aljani Mak'asudu ya fara gudanar da kinsa, takan me Martaba ya fara, jininsa ya shanye tas,a ka wayi gari babu shi,a duniya.
*Innalillahi wainnailaiyi raji'un*
Gida ya kacame da ihu da tashin hankali na mutuwar me Martaba sarki Almustafa mutuwar ka tsaham, yayi sallama da kowa lafiya lou ya shiga turakarsa, Liman na jira ya futo sallah asubah, shiru abunda bai tab'a faruwa ba, Sarki! Ne ya shiga shashen Mamansa, domin nan me Martaba yake, suka had'u da ita a babban falo itama ta futo, cikin wasi wasi da damuwa suka nufi d'akin da yake.