Sashe 74
Gimbiya Balaraba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Cikin jin kunya da nauyi ta tashi da safe jikinta duk yayi tsami da nauyi da k'yar ta shiga toilet ta gasa jikinta ta futo lokacin shi yana zaune kan dadduma har ya idar da sallah tayi ta mamakin yaya akayi ya tashi yayi wanka haka har ya shirya jikinsa, dadduma ta hau tayi sallah bayan ta idar tayi addu'a yanda ya sauwak'a, jiki babu kuzari ta mike tana cire bedshirt din domin duk ya b'aci da jini, gyaran murya yayi, ta Dan kalle shi kad'an, ta d'auke kanta da sauri, can taji muryarsa yana fad'in"Ki bari kar ki bawa kanki wahala zasu zo su gyara" batasan sanda ta kwad'a masa harara ba, Murmushi ya saki yana girgiza kai toilet ta wuce da bedshirt din a hannu ta cikin zuciyar ta na fad'in "Abun kunya ne in bari wani ko wata ya ga sirrina da mijina komai sai na gyara da kaina. Tsaf ta wanke shi ta rataye ta kara wanke toilet din, a nutse ta futo, taka had'a ido dashi, shi kuma sai kallonta yake yana sakin k'ayattacan murmushi yarinyar ta gama masa komai yanzu baya jin wata damuwa a tare dashi mararsa sakayau kamar anyi masa wankin Mara,sab'anin jiya da shekaran jiya da take damunsa ko jiya da ya taki Azima ya rage wani abun ne, amma yau Balaraba ta gamsar dashi sosai don haka bakinsa bazai tab'a gajiya da shi mata albarka ba,
Gurin da ta aje kayan ta ta nufa ta d'auko wata duguwar riga mai hula rigar ta gaji da haduwa sosai kalar sky blue ce, dogon wando ta zura sannan ta Dora rigar ,duk idonsa akanta, cikin zuciyarsa yake fad'in" Yarinyar nan nason abu sky kamar tasan ina son shi.
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
~*NA*~
_BINTA UMAR ABBALE_
*BINTUBATULA👄*
*MARUBUCIYAR*
```NANA KHADIJA```
```YARO DA KUDI```
```GIMBIYA BALARABA```
```TSANTSAR BUTULCI```
```LADIDI K'WADAGA```
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATON🤝🏻*_
_____________________
```We are here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*ALHAMDULILAH*
*HAUWA S ZARI'A*
_Maman Usuwan_
*Ina taya ki murna na kallama littafin ki HAKA ALLAHA YA NUFA* _KADDARA TACE_ *UBANGIJI ALLAH YA K'ARA BASIRA YA SA SAK'ON KI YA ISA INDA KIKE SO*
_________________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*🅿112*
K'ok'arin futa take daga d'akin, ba tare da ta k'ara kallon inda yake zaune ba, cikin nutsuwa yace." Ina zakije kuma"? D'an juyo wa tayi tace."Zan je in kawo maka abun kari" k'asa yayi da kansa cikin so da k'aunarta yace."Na huttashe ki dawo ki zauna, domin yau bana jin yinwa saboda kin cika min ciki da so da k'aunar ki, hak'ik'a ina alfahari dake cikin matana Balaraba kece Gimbiya ta." Lumshe idonta tayi tana jin wani yarrr! a jikinta gaskiya taji dadin yabon da yayi mata, itama yanzu ta fara jinsa cikin zuciyarta, yace." Dawo ki zauna muyi hira" Simi-simi ta dawo ta zauna nesa dashi,sai kauda kai take cike da kunya, shi kuma ya k'ura mata ido yana sakin k'yatattacan murmushin sa, cikin shagwaba'a tace." Ka daina kallona haka inajin babu dad'i a jikina."Lumshe ido yayi ya bud'e tare sa zuba mata su yace." Haka nake so ai da alama kin fara sona, ko da yake ma, jiya naga alamu daddare an karb'eni hannun biyu" rufe fuskarta tayi ta mik'e da sauri ta bude dakin ta futa cike da kunyar sa. Karo! Suka buga da Halisa ta d'ebe ta ta watsar! tab'e baki tayi tamkar taga kashi tace." Ke kuma wannan shashan cin fa? dube ki don Allah abun tausayi dake wai har kece zaki shigo cikinmi ki nakasa min miji,to bari kiji wallahi Duk irin k'ulunboton ki baki isa ki kashe min mijina ba, domin kici dukiya sai dai Idan mu, mu kashe ki, kar ki manta da cewar mun San kece silar mutuwa d'an uwanmu Moddibo, to wallahi Sarki! Almansur yafi k'arfin ki, jaka kawai, 'yar talakawa"
Wani mugun b'acin rai! Ya turnek'e zuciyar Balaraba, tabbas Halisa taci albarkacin mijinsu da bashi da lafiya, amma da badan wannan ba, da sai ta k'ara nuna mata ita wacece, da alama ta manta karon su da ita na farko, amma taci al'washin duk randa ta k'ara yi mata magana irin wannan tabbas sai ta nuna mata kuskuran ta. Azima ce ta k'araso inda suke tsaye ta buge k'afad'ar Balaraba tana zabga tsaki! Hannun juna suka rike suka wuce ta cikin wata irin tafiya ta k'asaita. Kallo ta bisu dashi zuciyarta tana zafi,! Lallai ruwa ya daki babban zakara, ita kad'ai take fad'in haka a zuciyar ta, idan da ba haka ba wallahi da sai sun gane kuransu.
Yana zaune inda yake tun futar Balaraba, fuskarsa cike da annuri suka same shi, amsa musu sallama yayi ya nuna musu gurin zama, jiki a sanyaye ko waccen su ta zauna, babban abunda ya sa jikinsu yayi sanyi shine ganin da sukayi yana cikin farin ciki da annushuwa kamar yadda suka ga fuskar Balaraba haka, wani irin kishin Balaraba ya damu zuciyarsu, sanin halinsa na rashin d'aukar raini yasa ko wacce tayi shiru da bakin ta, gai dashi sukayi sunayi masa ya jiki, ya amsa da walwala, Azima tace."Yau zaku tafi ne"? " Eh insha Allahu sha biyu na rana" Shiru sukayi. Halisa tace." Tunda ita wannan ta futa daga girkin ta, zan shiga nawa ina ganin ya kamata a tafi dani ko da wani taimakon da zanyi maka." Harararta yayi, ta sunkuyar da kanta da sauri, a hankali yace." Ke ko za'a tafi da wani waye zai tafi dake guri kije kiyiwa mutane shirme" Azima taji dad'in maganar sa, ji wani son kai na Halisa take fada a zuciyar ta, muryar shi sukaji yana fad'in"Duk Ku kwantar da hankalin ku babu da wanda zani, sai kace wani Yaro,ku munje ma ba wani zama za muyi ba."
Azima tace." Nima dai abunda nagani kenan." Halisa kuwa sai yak'e take ta lura mutumin nata haushinta yake ji, domin yak'i sakin jiki da ita hirarasu suke da Azima tamkar babu ita a gurin. Wayar shi tafara k'ara ta mike da sauri ta d'auko masa, karb'a yayi ba tare da yace mata komai ba, Governor na ne, suka gaisa yace." Fatan jikin da sauk'i, duk wasu shirya-shirye angama insha Allahu da kaina zan zo in d'auke ka cikin mota har filin jirgi" Sarki! Yace." Jiki alhamdullahi ni kam bani da matsala sai ta rashin k'afafu shima na wani lokaci ne insha Allahu, zamu zauna cikin shiri insha Allahu" Governor yace." Naji muryar ka rad'au da alama kana cikin nishadi kasan fa duk namiji da yake da mace sama da daya to mutukar suna kula dashi da kwantar masa da hankali babu Wanda ya kaishi dacewa". Murmushi yayi yace." maganar ka haka take, Aboki" dariya Governor yasa yace." Dole dai na koya maka surutu ko"? Yace." To ya na iya fa halin ka." Haka dai sukai barkwamci kafin suyi sallama suka kashe wayar, Azima da Halisa kuwa ganin babu fuska ko wacce taje zata je tayi Wanka, suka sauka babu wacce ta kara kula 'yar uwar ta.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
~*NA*~
_BINTA UMAR ABBALE_
*BINTUBATULA👄*
*MARUBUCIYAR*
```NANA KHADIJA```
```YARO DA KUDI```
```GIMBIYA BALARABA```
```TSANTSAR BUTULCI```
```LADIDI K'WADAGA```
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATON🤝🏻*_
_____________________
```We are here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*🅿113*
To Balaraba ma lokacin da suka rabu dasu Halisa gurin ta, ta nufa wanka ta shiga a gurguje ta futo ta kimtsa jikinta, ta kasance mace me son atampa duk ya wanci kayan ta itace doguwar riga, da Riga da siket da zani basu da yawa, yanzu ma wata 'yar Ghana ta saka doguwar riga ce, sosai kasa ya bud'e daga iya kwankwanson ta ya matse da kirjin rigar komai ya futa har madauri ne da ita daga baya, d'ankwali ta d'aura dai-dai misali ta shiga kicin dinta dole tana ganin sai tayi masa abu motsa baki, cake ta fara had'a ma, zuciyar ta tace ki had'a masa Dambu nama ko yana so, nan take ta futo da zallar tsokar Neman sa cikin firji ta Dora kan wuta bayan ta sanya albasa da kayan k'amshi, ta cigaba da had'a cake din ciki k'warewa.
Gurin da ta aje kayan ta ta nufa ta d'auko wata duguwar riga mai hula rigar ta gaji da haduwa sosai kalar sky blue ce, dogon wando ta zura sannan ta Dora rigar ,duk idonsa akanta, cikin zuciyarsa yake fad'in" Yarinyar nan nason abu sky kamar tasan ina son shi.
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
~*NA*~
_BINTA UMAR ABBALE_
*BINTUBATULA👄*
*MARUBUCIYAR*
```NANA KHADIJA```
```YARO DA KUDI```
```GIMBIYA BALARABA```
```TSANTSAR BUTULCI```
```LADIDI K'WADAGA```
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATON🤝🏻*_
_____________________
```We are here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*ALHAMDULILAH*
*HAUWA S ZARI'A*
_Maman Usuwan_
*Ina taya ki murna na kallama littafin ki HAKA ALLAHA YA NUFA* _KADDARA TACE_ *UBANGIJI ALLAH YA K'ARA BASIRA YA SA SAK'ON KI YA ISA INDA KIKE SO*
_________________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*🅿112*
K'ok'arin futa take daga d'akin, ba tare da ta k'ara kallon inda yake zaune ba, cikin nutsuwa yace." Ina zakije kuma"? D'an juyo wa tayi tace."Zan je in kawo maka abun kari" k'asa yayi da kansa cikin so da k'aunarta yace."Na huttashe ki dawo ki zauna, domin yau bana jin yinwa saboda kin cika min ciki da so da k'aunar ki, hak'ik'a ina alfahari dake cikin matana Balaraba kece Gimbiya ta." Lumshe idonta tayi tana jin wani yarrr! a jikinta gaskiya taji dadin yabon da yayi mata, itama yanzu ta fara jinsa cikin zuciyarta, yace." Dawo ki zauna muyi hira" Simi-simi ta dawo ta zauna nesa dashi,sai kauda kai take cike da kunya, shi kuma ya k'ura mata ido yana sakin k'yatattacan murmushin sa, cikin shagwaba'a tace." Ka daina kallona haka inajin babu dad'i a jikina."Lumshe ido yayi ya bud'e tare sa zuba mata su yace." Haka nake so ai da alama kin fara sona, ko da yake ma, jiya naga alamu daddare an karb'eni hannun biyu" rufe fuskarta tayi ta mik'e da sauri ta bude dakin ta futa cike da kunyar sa. Karo! Suka buga da Halisa ta d'ebe ta ta watsar! tab'e baki tayi tamkar taga kashi tace." Ke kuma wannan shashan cin fa? dube ki don Allah abun tausayi dake wai har kece zaki shigo cikinmi ki nakasa min miji,to bari kiji wallahi Duk irin k'ulunboton ki baki isa ki kashe min mijina ba, domin kici dukiya sai dai Idan mu, mu kashe ki, kar ki manta da cewar mun San kece silar mutuwa d'an uwanmu Moddibo, to wallahi Sarki! Almansur yafi k'arfin ki, jaka kawai, 'yar talakawa"
Wani mugun b'acin rai! Ya turnek'e zuciyar Balaraba, tabbas Halisa taci albarkacin mijinsu da bashi da lafiya, amma da badan wannan ba, da sai ta k'ara nuna mata ita wacece, da alama ta manta karon su da ita na farko, amma taci al'washin duk randa ta k'ara yi mata magana irin wannan tabbas sai ta nuna mata kuskuran ta. Azima ce ta k'araso inda suke tsaye ta buge k'afad'ar Balaraba tana zabga tsaki! Hannun juna suka rike suka wuce ta cikin wata irin tafiya ta k'asaita. Kallo ta bisu dashi zuciyarta tana zafi,! Lallai ruwa ya daki babban zakara, ita kad'ai take fad'in haka a zuciyar ta, idan da ba haka ba wallahi da sai sun gane kuransu.
Yana zaune inda yake tun futar Balaraba, fuskarsa cike da annuri suka same shi, amsa musu sallama yayi ya nuna musu gurin zama, jiki a sanyaye ko waccen su ta zauna, babban abunda ya sa jikinsu yayi sanyi shine ganin da sukayi yana cikin farin ciki da annushuwa kamar yadda suka ga fuskar Balaraba haka, wani irin kishin Balaraba ya damu zuciyarsu, sanin halinsa na rashin d'aukar raini yasa ko wacce tayi shiru da bakin ta, gai dashi sukayi sunayi masa ya jiki, ya amsa da walwala, Azima tace."Yau zaku tafi ne"? " Eh insha Allahu sha biyu na rana" Shiru sukayi. Halisa tace." Tunda ita wannan ta futa daga girkin ta, zan shiga nawa ina ganin ya kamata a tafi dani ko da wani taimakon da zanyi maka." Harararta yayi, ta sunkuyar da kanta da sauri, a hankali yace." Ke ko za'a tafi da wani waye zai tafi dake guri kije kiyiwa mutane shirme" Azima taji dad'in maganar sa, ji wani son kai na Halisa take fada a zuciyar ta, muryar shi sukaji yana fad'in"Duk Ku kwantar da hankalin ku babu da wanda zani, sai kace wani Yaro,ku munje ma ba wani zama za muyi ba."
Azima tace." Nima dai abunda nagani kenan." Halisa kuwa sai yak'e take ta lura mutumin nata haushinta yake ji, domin yak'i sakin jiki da ita hirarasu suke da Azima tamkar babu ita a gurin. Wayar shi tafara k'ara ta mike da sauri ta d'auko masa, karb'a yayi ba tare da yace mata komai ba, Governor na ne, suka gaisa yace." Fatan jikin da sauk'i, duk wasu shirya-shirye angama insha Allahu da kaina zan zo in d'auke ka cikin mota har filin jirgi" Sarki! Yace." Jiki alhamdullahi ni kam bani da matsala sai ta rashin k'afafu shima na wani lokaci ne insha Allahu, zamu zauna cikin shiri insha Allahu" Governor yace." Naji muryar ka rad'au da alama kana cikin nishadi kasan fa duk namiji da yake da mace sama da daya to mutukar suna kula dashi da kwantar masa da hankali babu Wanda ya kaishi dacewa". Murmushi yayi yace." maganar ka haka take, Aboki" dariya Governor yasa yace." Dole dai na koya maka surutu ko"? Yace." To ya na iya fa halin ka." Haka dai sukai barkwamci kafin suyi sallama suka kashe wayar, Azima da Halisa kuwa ganin babu fuska ko wacce taje zata je tayi Wanka, suka sauka babu wacce ta kara kula 'yar uwar ta.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
_*GIMBIYA BALARABA*_
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
~*NA*~
_BINTA UMAR ABBALE_
*BINTUBATULA👄*
*MARUBUCIYAR*
```NANA KHADIJA```
```YARO DA KUDI```
```GIMBIYA BALARABA```
```TSANTSAR BUTULCI```
```LADIDI K'WADAGA```
_*ZAMANI WRITES ASSOCIATON🤝🏻*_
_____________________
```We are here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*🅿113*
To Balaraba ma lokacin da suka rabu dasu Halisa gurin ta, ta nufa wanka ta shiga a gurguje ta futo ta kimtsa jikinta, ta kasance mace me son atampa duk ya wanci kayan ta itace doguwar riga, da Riga da siket da zani basu da yawa, yanzu ma wata 'yar Ghana ta saka doguwar riga ce, sosai kasa ya bud'e daga iya kwankwanson ta ya matse da kirjin rigar komai ya futa har madauri ne da ita daga baya, d'ankwali ta d'aura dai-dai misali ta shiga kicin dinta dole tana ganin sai tayi masa abu motsa baki, cake ta fara had'a ma, zuciyar ta tace ki had'a masa Dambu nama ko yana so, nan take ta futo da zallar tsokar Neman sa cikin firji ta Dora kan wuta bayan ta sanya albasa da kayan k'amshi, ta cigaba da had'a cake din ciki k'warewa.