Sashe 31
Daren Aurena Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
K'arasowa suka yi gurin da suke, babu wanda ya cewa d'an uwansa komai suka rankaya suka shiga cikin gidan, ganin yanayin da suka sami su Hafsa yayi matuk'ar ta yar musu da hankali, zama suka yi gaba d'ayansu "ya kamata ku daina kukan nan domin kuwa, ina tunanin Safwan bai mutu ba, dan an duba min gawarwakin mutanan ba'a ga gawar Safwan ba, amman ance min an kai wad'ansu asibiti wad'anda ake tunanin basu kai ga mutuwa ba, na sa Hafiz ya je asibitin domin ya duba ko har da Safwan" A zabure suka tashi jin Abin da Alhaji Yahaya ya ce Safna ta tsugunna a gabansa tana kuka "Dan Allah Abbu ka min rai ka taimaka min ka fad'a min asibitin, na je na duba da kai na ka taimaka min dan manzon Allah" Ta k'arada maganar tana fashewa da kuka mai tsima zuciya.
"Safna ki kwantar da hankalinki zuwan da nayi yanzu na zo ne domin, na kai ki asibitin kuma...............","Dan Allah Abbu ka tashi mu tafi to dan Allah dan Allah" Safna ta katse Abbu da maganar da yake shirin fad'a, tare da had'e hannayenta waje guda tana kuka sosai.
Hafsa ma magiya ta shiga yi masa, haka Abbu ya tashi Mama da Abba su ma suka tashi, Hafsa ce ta kama hannun Khalid suka fita Hafsa,Safna da Khalid motar Abbu suka shiga, Mama da Abba kuma suka shiga motar da suka zo, Asibitin da aka ce ankai wad'anda sukai hatsarin suka nufi, suna zuwa kowanne daga cikinsu ya fito, gaskiya asibitin yayi matuk'ar had'uwa sosai tun daga farfagiyar asibitin zaka san tsadaddan asibiti ne a wani k'aton signboard an rubuta *JODA SPEACIAL HOSPITAL*
Haka suka shiga cikin asibitin wata nurse ce ta nuna musu b'angaren da aka kai wad'anda sukai hatsarin, sukai mata godiya sannan suka nufi b'angaren suna shiga sai ga Hafiz yana shirin fitowa, da sauri Safna ta takumeshi tana tambayarsa "Ina ruhina?","Aunty Safna Yaya Safwan bai mutu ba, yana cikin wanchan d'akin likitoci suna kok'arin ceto rayuwarsa" Yayi maganar yana nuna d'akin da Safwan d'akin yake.
Cika Hafiz tayi ta nufi d'akin da ya nuna mata da gudu tana shirin tura kofar wasu nurse suka yi saurin tare ta, cikin zafin nama ta shiga kok'arin ture nurses d'in Mama wad'annan nurses d'in ne suka rirrik'eta nan ta shiga kok'arin kwacewa tana kuka tana cewa "ku barni ina ganshi dan Allah wallahi sau d'aya zan ganshi, in fito ba zan zauna ba, na rokeku ku barni in ga ruhina" Gaba d'aya 'yan gurin ta basu tausayi, Hafsa kuwa gefe ta koma ta rumgume Khalid tana kuka tabbas a yau ta fahimci son da Safna take yiwa d'an uwan nata ba, na wasa ba ne, duk da cewa ita tana ganin ta fita sonshi.
Da kyar aka samu aka fitar da Safna daga gurin domin kuwa likitocin asibitin ba sa son hayaniya saboda marasa lafiyan da suke b'angaren masu hatsarin, wajen asibitin Mama ta fito da Safna suka zauna a wasu kujeru tana rarrashinta da kalamai masu dad'i har Safna tayi shiru, a cikin awa d'aya 'yan uwa da abokanan arzik'i suka cika asibitin, suna yi musu jajan abin da ya faru da Safwan d'in har wajen k'arfe biyu sannan kowa ya fara watsewa, Khalid ne shi fito daga cikin asibitin da gudu ya nufo gurin da su Safna suke yana cewa "Mommy ki zo ki gani Abbana ya tashi ya min magana ma" Ai Safna ba ta jira Khalid ya k'arasa fad'ar maganar ba, ta nufi cikin asibitin da gudu Mama da Khalid suna biye da ita.
D'akin da Safwan d'in yake ta nufa, ta tarar dashi yana zaune ya jingina da k'arfen jikin gadon idanuwansa suna kallon kofar shigowar an nannad'e masa goshinsa da bandage ga k'afafuwansa duka biyun nannad'e da alama karaya ya samu a duka k'afafuwan nasa, kuka ta fashe dashi lokacin da ta k'arasa kusa dashi.
Hannunsa ya saka yana goge mata hawayen fuskarta yana murmushi "meya faru ne ruhina, ya kamata ki daina kukan nan haka, kin gani lafiyata k'alau babu abin da ya sameni","A'a ba gaskiya ba ne, gashi nan goshinka da k'afafuwanka nan sun samu karaya, zaka ce min ka na lafiya, ba gaskiya ba ne na shiga uku" Ta fad'a tana cigaba da kuka.
"baki shiga uku ba Safna, saboda ruhinki yana lafiya zan iya yin tafiya sosai tun da kina kusa da ni,ke ce k'afafuwana na san ba za ki bari in ji cewa na samu karaya ba".
Hafsa jin irin yadda Safwan d'in yake yi wa Safna ya ma manta da akwai wata Hafsan a d'akin ta nufi hanyar fita daga d'akin har ta bud'e kofar ta ji muryar Safwan kamar daga sama yana cewa "Ina zaki je kuma zuciyata? Dawo nan ina buk'atarki kusa da ni" Hafsa dawowa tayi ta zauna bakin gadon, Abbu,Abba da kuma Mama fita suka yi daga d'akin ganin Safwan d'in ya farfad'o hira sukai tayi abin ban sha'awa domin kuwa Safwan haka yake buk'ata ya had'a kansu tun kafin a d'aura musu aure da Hafsa.
*'BANGAREN JABIR DA TEEMARH😂🚴🏽♀️*
Fitowarta daga wanka kenan d'aure take da towel a k'irjinta wanda ko cinyarta bai k'arasa ba, Jabir ya turo kofar d'akin ya shigo yana rera wak'ar gwarzon mawak'insa Omale tsayawa yayi cak ya k'urawa Teemarh ido yana kallonta daga farko har k'arshe gaba d'aya ya ji wata iriyar muguwar sha'awarta lokaci d'aya rabon da ya kwanta da Teemarh tun ranar da bata da lafiya ya samu yayi mata ta k'arfi bai k'ara kusantarta ba.
Teemarh kuwa bata ko kalli inda yake ba ta nufi drower tana tafiya jikinta yana rawa sai kayi tunanin tana sane take yin rawa da jikin nata amman ko d'aya ita bata ma san tana yi ba, wata doguwar riga ta d'auko blue colour.
Juyowar nan da zata yi sai tayi ido biyu da Jabir ya k'ura mata ido haushi da takaici suka kamata "to kai kuma menene ka ke kallona kamar wani maye?" Murmushin su irin na cikakkun 'yan bariki yayi mata sannan ya ce "ina kallon kayan dad'i ne" Wata uwar harara tayi masa sannan ta ce "To ta Allah ba ta ka ba kuma nan gani nan bari sai dai kallo da ido, kara ma na saka kayana domin maye irinka sai ka saka min ciwon jiki". Wata iriyar mahaukaciyar dariya ya bushe da ita yana cewa "haba yarinya wallahi ba ki isa ba, yadda ki ka ta yar min da sha'awa wallahi yau sai kin biya min buk'atata","to sai mu gani, idan zaka min dole kuma wallahi Jabir ka kiyaye ni, baka isa ka min komai ba wallahi kwalelen kare da hantar kura" Tayi magana tare da kok'arin saka rigar, bata an kara ba ta ji ya fuzge riga yayi wurgi da ita, ya jawota jikinshi yana kok'arin cire mata towel d'in nan fa suka shiga kokawa tana kai masa duka da kok'arin kai masa cizo a kafad'a ya kama bakinta ya saka 'yanyatsunsa guda biyu ya matse bakin da k'arfi har sai da ta fasa k'ara, Allah ya taimaketa ta daddage ta kai wa k'irjinsa wani irin hauri da gwiwar hannunta yayi saurin cikata tare da dafe k'irjin, ta d'auki hijabin sallanta tana kok'arin sakawa ya fincike towel d'in tare da fizge hijabin yayi wurgi dashi ya rage babu komai a jikinta.
Jawota yayi cikin zafin nama ya kwatar da ita a kan gadon ya kama lips d'inta yana tsotsa hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta, da kyar ta samu ya saki bakinta yana kok'arin saka bakinta a k'irjinta ta shiga bashi hak'uri "dan Allah Jabir ka yi hak'uri ka kyale ba na sallah fa","Ai ko zakka ne bakya yi yau sai kin san wa kika tab'a","dan Allah wallahi na yi maka alk'awarin komai ka ke so zan yi maka dan Allah ka bar ni" Tsaki ya ja tare da cewa sai "kuma ki yi" Haka ya shiga tsotsarta ta ko ina har sai da biya buk'atarsa duk da cewa Teemarh ba ta sallah.
(Chabb d'ijam amman Jabir ka cika dabba, ba ta sallan ma ba ka kyaleta ba😂🚴🏽♀️❤️)
Haka ya shiga wanka ya fito ya shirya cikin wasu shegun riga da wando wad'anda da su gwara babu, ya fita zuwa club domin jiya yayi sababbin kamu, ita kuwa Teemarh haka ta tashi ta shiga wanka ta dago ta d'auki doguwar rigar ta saka, ta koma kan gadon ta kwanta tana k'ara jin haushin Jabir d'in tare da tsine masa har bacci ya d'auketa.
*'BANGAREN GIDAN HAJIYA MAMA🔱🌸*
Kamar yadda su Khadijatullahi suka ce zasu je gurin Aunty Murja sun gama shiryawa sai Hafsa ta kirawo Shahida tana fad'a musu cewa Yaya Safwan yayi hatsari kuma tana tunanin mutuwa yayi, wannan dalilin yasa suka d'aga zuwa gurin Aunty Murja domin ba za su iya tafiya ba, ba tare da Hafsa ba zama suka yi jugum-jugum suna ta ya 'yar uwar ta su bak'in cikin rashin masoyin nata, ba'a fi awa biyu ba sai ga Hafsa ta sake kiran Shahida tana fad'a musu Yaya Safwan d'in bai mutu ba yanzu haka ma suna asibiti amman da dukkan alamu ya samu mummunar rauni, sun ji dad'in da Safwan d'in bai mutu ba, haka suka barshi a zuwan idan Safwan d'in sun koma gida sai su je su dubashi.
"Safna ki kwantar da hankalinki zuwan da nayi yanzu na zo ne domin, na kai ki asibitin kuma...............","Dan Allah Abbu ka tashi mu tafi to dan Allah dan Allah" Safna ta katse Abbu da maganar da yake shirin fad'a, tare da had'e hannayenta waje guda tana kuka sosai.
Hafsa ma magiya ta shiga yi masa, haka Abbu ya tashi Mama da Abba su ma suka tashi, Hafsa ce ta kama hannun Khalid suka fita Hafsa,Safna da Khalid motar Abbu suka shiga, Mama da Abba kuma suka shiga motar da suka zo, Asibitin da aka ce ankai wad'anda sukai hatsarin suka nufi, suna zuwa kowanne daga cikinsu ya fito, gaskiya asibitin yayi matuk'ar had'uwa sosai tun daga farfagiyar asibitin zaka san tsadaddan asibiti ne a wani k'aton signboard an rubuta *JODA SPEACIAL HOSPITAL*
Haka suka shiga cikin asibitin wata nurse ce ta nuna musu b'angaren da aka kai wad'anda sukai hatsarin, sukai mata godiya sannan suka nufi b'angaren suna shiga sai ga Hafiz yana shirin fitowa, da sauri Safna ta takumeshi tana tambayarsa "Ina ruhina?","Aunty Safna Yaya Safwan bai mutu ba, yana cikin wanchan d'akin likitoci suna kok'arin ceto rayuwarsa" Yayi maganar yana nuna d'akin da Safwan d'akin yake.
Cika Hafiz tayi ta nufi d'akin da ya nuna mata da gudu tana shirin tura kofar wasu nurse suka yi saurin tare ta, cikin zafin nama ta shiga kok'arin ture nurses d'in Mama wad'annan nurses d'in ne suka rirrik'eta nan ta shiga kok'arin kwacewa tana kuka tana cewa "ku barni ina ganshi dan Allah wallahi sau d'aya zan ganshi, in fito ba zan zauna ba, na rokeku ku barni in ga ruhina" Gaba d'aya 'yan gurin ta basu tausayi, Hafsa kuwa gefe ta koma ta rumgume Khalid tana kuka tabbas a yau ta fahimci son da Safna take yiwa d'an uwan nata ba, na wasa ba ne, duk da cewa ita tana ganin ta fita sonshi.
Da kyar aka samu aka fitar da Safna daga gurin domin kuwa likitocin asibitin ba sa son hayaniya saboda marasa lafiyan da suke b'angaren masu hatsarin, wajen asibitin Mama ta fito da Safna suka zauna a wasu kujeru tana rarrashinta da kalamai masu dad'i har Safna tayi shiru, a cikin awa d'aya 'yan uwa da abokanan arzik'i suka cika asibitin, suna yi musu jajan abin da ya faru da Safwan d'in har wajen k'arfe biyu sannan kowa ya fara watsewa, Khalid ne shi fito daga cikin asibitin da gudu ya nufo gurin da su Safna suke yana cewa "Mommy ki zo ki gani Abbana ya tashi ya min magana ma" Ai Safna ba ta jira Khalid ya k'arasa fad'ar maganar ba, ta nufi cikin asibitin da gudu Mama da Khalid suna biye da ita.
D'akin da Safwan d'in yake ta nufa, ta tarar dashi yana zaune ya jingina da k'arfen jikin gadon idanuwansa suna kallon kofar shigowar an nannad'e masa goshinsa da bandage ga k'afafuwansa duka biyun nannad'e da alama karaya ya samu a duka k'afafuwan nasa, kuka ta fashe dashi lokacin da ta k'arasa kusa dashi.
Hannunsa ya saka yana goge mata hawayen fuskarta yana murmushi "meya faru ne ruhina, ya kamata ki daina kukan nan haka, kin gani lafiyata k'alau babu abin da ya sameni","A'a ba gaskiya ba ne, gashi nan goshinka da k'afafuwanka nan sun samu karaya, zaka ce min ka na lafiya, ba gaskiya ba ne na shiga uku" Ta fad'a tana cigaba da kuka.
"baki shiga uku ba Safna, saboda ruhinki yana lafiya zan iya yin tafiya sosai tun da kina kusa da ni,ke ce k'afafuwana na san ba za ki bari in ji cewa na samu karaya ba".
Hafsa jin irin yadda Safwan d'in yake yi wa Safna ya ma manta da akwai wata Hafsan a d'akin ta nufi hanyar fita daga d'akin har ta bud'e kofar ta ji muryar Safwan kamar daga sama yana cewa "Ina zaki je kuma zuciyata? Dawo nan ina buk'atarki kusa da ni" Hafsa dawowa tayi ta zauna bakin gadon, Abbu,Abba da kuma Mama fita suka yi daga d'akin ganin Safwan d'in ya farfad'o hira sukai tayi abin ban sha'awa domin kuwa Safwan haka yake buk'ata ya had'a kansu tun kafin a d'aura musu aure da Hafsa.
*'BANGAREN JABIR DA TEEMARH😂🚴🏽♀️*
Fitowarta daga wanka kenan d'aure take da towel a k'irjinta wanda ko cinyarta bai k'arasa ba, Jabir ya turo kofar d'akin ya shigo yana rera wak'ar gwarzon mawak'insa Omale tsayawa yayi cak ya k'urawa Teemarh ido yana kallonta daga farko har k'arshe gaba d'aya ya ji wata iriyar muguwar sha'awarta lokaci d'aya rabon da ya kwanta da Teemarh tun ranar da bata da lafiya ya samu yayi mata ta k'arfi bai k'ara kusantarta ba.
Teemarh kuwa bata ko kalli inda yake ba ta nufi drower tana tafiya jikinta yana rawa sai kayi tunanin tana sane take yin rawa da jikin nata amman ko d'aya ita bata ma san tana yi ba, wata doguwar riga ta d'auko blue colour.
Juyowar nan da zata yi sai tayi ido biyu da Jabir ya k'ura mata ido haushi da takaici suka kamata "to kai kuma menene ka ke kallona kamar wani maye?" Murmushin su irin na cikakkun 'yan bariki yayi mata sannan ya ce "ina kallon kayan dad'i ne" Wata uwar harara tayi masa sannan ta ce "To ta Allah ba ta ka ba kuma nan gani nan bari sai dai kallo da ido, kara ma na saka kayana domin maye irinka sai ka saka min ciwon jiki". Wata iriyar mahaukaciyar dariya ya bushe da ita yana cewa "haba yarinya wallahi ba ki isa ba, yadda ki ka ta yar min da sha'awa wallahi yau sai kin biya min buk'atata","to sai mu gani, idan zaka min dole kuma wallahi Jabir ka kiyaye ni, baka isa ka min komai ba wallahi kwalelen kare da hantar kura" Tayi magana tare da kok'arin saka rigar, bata an kara ba ta ji ya fuzge riga yayi wurgi da ita, ya jawota jikinshi yana kok'arin cire mata towel d'in nan fa suka shiga kokawa tana kai masa duka da kok'arin kai masa cizo a kafad'a ya kama bakinta ya saka 'yanyatsunsa guda biyu ya matse bakin da k'arfi har sai da ta fasa k'ara, Allah ya taimaketa ta daddage ta kai wa k'irjinsa wani irin hauri da gwiwar hannunta yayi saurin cikata tare da dafe k'irjin, ta d'auki hijabin sallanta tana kok'arin sakawa ya fincike towel d'in tare da fizge hijabin yayi wurgi dashi ya rage babu komai a jikinta.
Jawota yayi cikin zafin nama ya kwatar da ita a kan gadon ya kama lips d'inta yana tsotsa hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta, da kyar ta samu ya saki bakinta yana kok'arin saka bakinta a k'irjinta ta shiga bashi hak'uri "dan Allah Jabir ka yi hak'uri ka kyale ba na sallah fa","Ai ko zakka ne bakya yi yau sai kin san wa kika tab'a","dan Allah wallahi na yi maka alk'awarin komai ka ke so zan yi maka dan Allah ka bar ni" Tsaki ya ja tare da cewa sai "kuma ki yi" Haka ya shiga tsotsarta ta ko ina har sai da biya buk'atarsa duk da cewa Teemarh ba ta sallah.
(Chabb d'ijam amman Jabir ka cika dabba, ba ta sallan ma ba ka kyaleta ba😂🚴🏽♀️❤️)
Haka ya shiga wanka ya fito ya shirya cikin wasu shegun riga da wando wad'anda da su gwara babu, ya fita zuwa club domin jiya yayi sababbin kamu, ita kuwa Teemarh haka ta tashi ta shiga wanka ta dago ta d'auki doguwar rigar ta saka, ta koma kan gadon ta kwanta tana k'ara jin haushin Jabir d'in tare da tsine masa har bacci ya d'auketa.
*'BANGAREN GIDAN HAJIYA MAMA🔱🌸*
Kamar yadda su Khadijatullahi suka ce zasu je gurin Aunty Murja sun gama shiryawa sai Hafsa ta kirawo Shahida tana fad'a musu cewa Yaya Safwan yayi hatsari kuma tana tunanin mutuwa yayi, wannan dalilin yasa suka d'aga zuwa gurin Aunty Murja domin ba za su iya tafiya ba, ba tare da Hafsa ba zama suka yi jugum-jugum suna ta ya 'yar uwar ta su bak'in cikin rashin masoyin nata, ba'a fi awa biyu ba sai ga Hafsa ta sake kiran Shahida tana fad'a musu Yaya Safwan d'in bai mutu ba yanzu haka ma suna asibiti amman da dukkan alamu ya samu mummunar rauni, sun ji dad'in da Safwan d'in bai mutu ba, haka suka barshi a zuwan idan Safwan d'in sun koma gida sai su je su dubashi.