Sashe 20
Daren Aurena Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Salis yayi wani gajeran murmushi sannan ya ja motar mai gadi ya bud'e gate d'in gidan suka fita ya nufi gidansa gudu yake sosai a kan titin har suka isa gidansa, masha Allah gaskiya gidan ya had'u domin kuwa an zubda naira sosai wajen gina gidan, Nihal dai kallon gate d'in gidan take yi har mai gadi ya bud'e gate d'in gidan sannan suka shiga, a parking space yayi parking sannan ya fito ya bud'e mata murfin motar ta fito, hannunta ya kama da sauri ta shiga kok'arin kwacewa amman inaaa ta kasa saboda ya rik'e hannun nata sosai ta yadda ba za ta iya kwacewa ba, babu yadda ta iya haka ta barshi suka jera a tare suka shiga cikin madaidaicin falon, wata shirgegiyar mata ta gani a falon ga wani yaro shima k'ato gaba d'ayansu daga matar har yaron sun ba wa Nihal tsoro jikinta ya fara rawa.
Talatu tana ganinsu ta mik'e dakyar fuskarta a murtuke ta fara magana cikin bala'i da masifa "to ma ci amana ka yaudareni wallahi Allah ya isa tsakanina da kai kuma wallahi sai na ga mai wannan shegiyar yarinyar ta fini dashi da har zaka aurota a matsayin matarka" nan ta nufo inda Nihal take gadan-gadan, Nihal kuwa ganin ta nufota ta k'ank'ame Salis tana cewa "Dan Allah kayi mata magana ni bana so" Salis ya rumgumeta sosai sannan ya kalli Talatu wacce ta kai hannunta zata jayo Nihal cikin tsawa ya ce "ke Talatu ki shiga hankalinki idan ba so kike yanzun nan nayi k'asa-k'asa da ke ba" yayi maganar yana nuna ta da yatsa.
Talatu kuwa harara ta wurga masa tana gigiza ta kama k'ugunta da hannunta biyu, Salis ya nufi d'akinsa da Nihal a jikinsa Talatu tayi saurin zuwa ta tare kofar d'akin tana cewa "me zaka shiga kayi a ciki, wallahi baka isa ka kwanta da wannan yarinyar ba, dan ni ba zan had'a miji da wata shashasha ba, ni kad'ai zan zauna a gidan mijina" Salis yayi murmushi tare da cewa "Ai kin makaro, zaki ba mu hanya mu huce ko kuwa?" Talatu ta ce "baka ji mai nace ba" wani irin kallo Salis yayi mata sannan ya ce "to sannu uwata" ya bangajeta suka shige d'akin ya kullo ya saka key.
Da sauri Nihal ta zame daga jikin Salis sannan ta zauna bakin gadon tare da dafe k'irji tana sauke ajiyar zuciya, Salis ya kalleta kamar zai yi dariya sai kuma ya had'iye tare da ce mata "menene? Kike faman sauke ajiyar zuciya sai ka ce wacce ta had'u da zaki", Nihal ta kalleshi ta ce "Wannan wacece Mamin ka ce?" ta tambayeshi tana kallonsa, bai yi niyyar yin dariya ba amman sai da maganarta ta bashi dariya zama yayi a kusa da ita yana cewa "Mamina kuma? Chabb wannan tayi miki kama da mahaifiyata, matata ce" zaro ido Nihal tayi tana kallonsa ido cikin ido, mamaki ya isheta "to shi wannan Salis d'in wane irin namiji ne da har zai auri wannan k'atuwar matar" ta fad'a a zuciyarta amman a fili ta tab'e baki tayi sannan ta ce "Amman lokacin da ka aureta tuwo ne ya mak'ale maka a ido ko?" harararta yayi sannan ya ce "A'a alkaki ne ya mak'ale min a ido ba tuwo ba" jawota yayi jikinsa tayi saurin zabura ta mik'e tsaye domin tayi wa kanta alk'awarin ba zata tab'a yarda Salis ya kusance ta ba saboda kwata-kwata baya cikin tsarin irin mijin da take so ta aura, dan Nihal halinta d'aya da Hajiya Asiya tana son ta auri mai kud'i kuma ta tsani talakawa.
Salis ya gama fusata ganin irin yadda Nihal d'in ta zabura daman yana bin ta a hankali ne saboda mahaifinta amman ya ga ita so take ya bi ta ta kofar matsiyata, wata iriyar sha'awarta ce ta ta so masa ya fisgota da k'arfi ya kwantar da ita a kan gadon nan ta shiga dukanshi ya had'a hannayenta duka biyun ya rik'e ya sakar mata nauyinsa gaba d'aya, dakyar take iya numfashi saboda ya danneta sosai bata ma iya motsi, "daman ina so na nunawa mahaifiyarki ni cikakken matsiyaci ne" nan ya shiga cire mata kayan jikinta yana wurgi dasu, duk tsoro ya cika Nihal saboda abin da Salis ya ce "to me yake nufin zai yi mata?" tayi tambayar a zuciyarta, "Dan Allah yaya Salis kayi hak'uri ai ba ni bace nace maka matsiyacin ba, kuma da Mami ta ce ban......" bata iya k'arasawa ba ta kwalla ihu sabon wata iriyar azaba da tayi duk da cewa ita tana yawa maza da yawa sunyi sex da ita bata tab'a jin azaba irin ta hau ba, gaba d'aya jikinta ya shiga rad'ad'i, shi kuwa Salis ko a jikinsa bai san ma tana yi ba, ya cigaba da gana mata azaba iri-iri sai da yayi dan kansa ya gaji sannan ya tashi daga kanta a lokacin Nihal har ta kuma suma domin sumanta uku idan ta suma ya yayyafa mata ruwa.
Wanka ya shiga ko da ya fito ya ganta kwance ya matsa kusa da ita ya tabbatar ta kuma suma yayi murmushi "kin farfad'o dan kanki ma, indai suma ne yanzu kika fara sumar ma" sannan ya shirya cikin k'ananun kaya, ya kunna t.v yana kallon sa hankalinsa kwance.
*'BANGAREN YAYA SAFWAN*
Yana isa gida matarsa ta taresa a bakin kofar shiga falon fuskarta cike da masifa take cewa "ina d'ana?" wani iri kallo yayi mata ji yake kamar ya zazzabga mata mari "bani guri in huce" yayi maganar fuskarsa babu alamar wasa, ganin haka yasa Safna matsawa ya huce har ya kusan shiga d'akinsa ya ji muryarta tana cewa "wallahi a yau d'in nan ba sai gobe ba zan je na d'auko yarona, dan ba zan bari wata shashasha wacce bata san ciwon haihuwa ba ta rik'e min yarona" Yaya Safwan cikin zafin nama yayo kanta, Safna ganin ya nufota gadan-gadan yasa ta fad'a d'akinta ta kulle, kofar d'akin ya nufa yana bubbugawa da k'arfi yana cewa "idan kika sake ki ka taka k'afarki ki ka fita daga gidan nan ta a bakin aurenki, idan kin d'auko yaron naki ki huce gidan ubanki dashi" yana gama fad'ar haka ya nufi d'akinsa ya shige, a kan gado ya kwanta zuciyarsa na cigaba da yi masa zafi.
Safna kuwa kuka ta fashe dashi jin abin da mijin nata yake tana tsananin son Yaya Safwan tana kishinsa sosai, shiyasa ta ji duk duniyar nan babu wacce ta tsana irin Hafsa saboda ita ce take kok'arin rabata da farin cikinta, ta zabga tagumi tana cigaba da kuka mai tsima zuciya jinjina tayi da gadon tana saka-saka abubuwan da yawa a ranta har bacci ya d'ebeta.
*'BANGAREN KHADIJATULLAHI DA AMATULLAHI*
Kasancewar yau basu da lectures da yawa guda biyu ce dan haka suka dawo gida da wuri suna shiga gida suka tarar da Aunty Murja ta shirya zata je gidan da take yin aiki, Amatullahi ta ce "Aunty Murja zaki fita gidan Hajiya Mama ne?" Aunty Murja ta ce "Eh wallahi yau kun dawo da wuri lafiya dai ko?" Khadijatullahi ta kalli 'yar uwar ta ta cike da tausayawa sannan ta ce "Eh lafiya alhamdulillahi, yau bamu da lecture da yawa ne shiyasa" Aunty Murja ta ce "Allah sarki bari in je na dawo kar nayi ranar aiki" suka had'a baki wajen cewa "to sai kin dawo" fita tayi da sauri wasu hawaye ne suka gangarowa Khadijatullahi, Amatullahi tayi saurin dafata tana tambayarta "me yafaru" Khadijatullahi ta ce "besty ina tausayawa Aunty Murja sosai duk a kaina take ta wannan fad'i tashin duk ta hana kanta hutawa duk saboda ni ta k'arasa maganar tana kuka, Amatullahi ta rumgumeta tana bubbuga bayanta d'akin suka shiga a kan taburma suka zauna Amatullahi tana jan Khadijatullahi da hira har ta saki fuskarta.
*'BANGAREN ANGO JABIR DA AMARYARSA*
Teemarh ce zaune a kan kujera tana kallon wani film d'in hausa episode mai suna *So k'addarar zuciya* Jabir ne ya shigo d'akin har ya nufi hanyar shiga toilet sai ya dawo ya d'auki remote d'in t.v ya chanza tasha ya kai wata tashar wacce kawai sex ake yi da sauri Teemarh ta rintse ido tare da yin saurin juyowa tana kallon Jabir cike da takaici tana cewa "Wai kai wane irin mahaukaci ne" Kallonta yayi yana wani lumshe ido yana murmushi "menai miki kuma?", "ban sani ba" ta bashi amsa jikinta sai rawa yake yi saboda ganin abin da ake yi a tashar yayi matuk'ar motsa mata da sha'awarta.
Jabir ya fara kok'arin jawo Teemarh jikinsa, ta tureshi da k'arfi Jabir nasan kayi haka ne domin ka tada min da sha'awa kuma wallahi ko zan mutu ba zan tab'a yarda na kwanta da kai ba har abada tayi maganar idanuwanta sun kad'a sun yi jajawur, Jabir wata iriyar mahaukaciyar dariya yayi sannan ya ce.
"My Teemarh kawai ki bada kai bari ya hau, kar ki tsaya yanga nasan kin fi ni buk'atar hakan". Yayi maganar yana kashe mata ido d'aya, Teemarh kuwa harara ta watsa masa da idanuwanta da suka kad'a suka yi jajir "Allah kiyaye wallahi sai dai in mutu, amman ba zan tab'a yarda na kwanta da kai ba, da na kwanta da kai kwanta na kwanta da kare domin kuwa shi kare yasan abin da yake yi kai kuwa ba, abin da ka sani sai dabbanci". tayi maganar cikin wata iriyar murya mai rauni, Jabir kuwa ya gama fusata wato har Teemarh ta isa ta ce masa wai gwanda ta kwanta da kare da ta kwanta dashi, ai kuwa yanzun nan zai koya mata hankali yadda gobe ba za ta sake fad'ar wata mummunar kalma a kan shi ba, hannunta ya kama da niyyar ya ja a amman Teemarh ta kama hannun ta gantsara masa cizo ya saki hannun yana yar far da hannun, ta fita daga d'akin da sauri har tana tuntub'e.
Talatu tana ganinsu ta mik'e dakyar fuskarta a murtuke ta fara magana cikin bala'i da masifa "to ma ci amana ka yaudareni wallahi Allah ya isa tsakanina da kai kuma wallahi sai na ga mai wannan shegiyar yarinyar ta fini dashi da har zaka aurota a matsayin matarka" nan ta nufo inda Nihal take gadan-gadan, Nihal kuwa ganin ta nufota ta k'ank'ame Salis tana cewa "Dan Allah kayi mata magana ni bana so" Salis ya rumgumeta sosai sannan ya kalli Talatu wacce ta kai hannunta zata jayo Nihal cikin tsawa ya ce "ke Talatu ki shiga hankalinki idan ba so kike yanzun nan nayi k'asa-k'asa da ke ba" yayi maganar yana nuna ta da yatsa.
Talatu kuwa harara ta wurga masa tana gigiza ta kama k'ugunta da hannunta biyu, Salis ya nufi d'akinsa da Nihal a jikinsa Talatu tayi saurin zuwa ta tare kofar d'akin tana cewa "me zaka shiga kayi a ciki, wallahi baka isa ka kwanta da wannan yarinyar ba, dan ni ba zan had'a miji da wata shashasha ba, ni kad'ai zan zauna a gidan mijina" Salis yayi murmushi tare da cewa "Ai kin makaro, zaki ba mu hanya mu huce ko kuwa?" Talatu ta ce "baka ji mai nace ba" wani irin kallo Salis yayi mata sannan ya ce "to sannu uwata" ya bangajeta suka shige d'akin ya kullo ya saka key.
Da sauri Nihal ta zame daga jikin Salis sannan ta zauna bakin gadon tare da dafe k'irji tana sauke ajiyar zuciya, Salis ya kalleta kamar zai yi dariya sai kuma ya had'iye tare da ce mata "menene? Kike faman sauke ajiyar zuciya sai ka ce wacce ta had'u da zaki", Nihal ta kalleshi ta ce "Wannan wacece Mamin ka ce?" ta tambayeshi tana kallonsa, bai yi niyyar yin dariya ba amman sai da maganarta ta bashi dariya zama yayi a kusa da ita yana cewa "Mamina kuma? Chabb wannan tayi miki kama da mahaifiyata, matata ce" zaro ido Nihal tayi tana kallonsa ido cikin ido, mamaki ya isheta "to shi wannan Salis d'in wane irin namiji ne da har zai auri wannan k'atuwar matar" ta fad'a a zuciyarta amman a fili ta tab'e baki tayi sannan ta ce "Amman lokacin da ka aureta tuwo ne ya mak'ale maka a ido ko?" harararta yayi sannan ya ce "A'a alkaki ne ya mak'ale min a ido ba tuwo ba" jawota yayi jikinsa tayi saurin zabura ta mik'e tsaye domin tayi wa kanta alk'awarin ba zata tab'a yarda Salis ya kusance ta ba saboda kwata-kwata baya cikin tsarin irin mijin da take so ta aura, dan Nihal halinta d'aya da Hajiya Asiya tana son ta auri mai kud'i kuma ta tsani talakawa.
Salis ya gama fusata ganin irin yadda Nihal d'in ta zabura daman yana bin ta a hankali ne saboda mahaifinta amman ya ga ita so take ya bi ta ta kofar matsiyata, wata iriyar sha'awarta ce ta ta so masa ya fisgota da k'arfi ya kwantar da ita a kan gadon nan ta shiga dukanshi ya had'a hannayenta duka biyun ya rik'e ya sakar mata nauyinsa gaba d'aya, dakyar take iya numfashi saboda ya danneta sosai bata ma iya motsi, "daman ina so na nunawa mahaifiyarki ni cikakken matsiyaci ne" nan ya shiga cire mata kayan jikinta yana wurgi dasu, duk tsoro ya cika Nihal saboda abin da Salis ya ce "to me yake nufin zai yi mata?" tayi tambayar a zuciyarta, "Dan Allah yaya Salis kayi hak'uri ai ba ni bace nace maka matsiyacin ba, kuma da Mami ta ce ban......" bata iya k'arasawa ba ta kwalla ihu sabon wata iriyar azaba da tayi duk da cewa ita tana yawa maza da yawa sunyi sex da ita bata tab'a jin azaba irin ta hau ba, gaba d'aya jikinta ya shiga rad'ad'i, shi kuwa Salis ko a jikinsa bai san ma tana yi ba, ya cigaba da gana mata azaba iri-iri sai da yayi dan kansa ya gaji sannan ya tashi daga kanta a lokacin Nihal har ta kuma suma domin sumanta uku idan ta suma ya yayyafa mata ruwa.
Wanka ya shiga ko da ya fito ya ganta kwance ya matsa kusa da ita ya tabbatar ta kuma suma yayi murmushi "kin farfad'o dan kanki ma, indai suma ne yanzu kika fara sumar ma" sannan ya shirya cikin k'ananun kaya, ya kunna t.v yana kallon sa hankalinsa kwance.
*'BANGAREN YAYA SAFWAN*
Yana isa gida matarsa ta taresa a bakin kofar shiga falon fuskarta cike da masifa take cewa "ina d'ana?" wani iri kallo yayi mata ji yake kamar ya zazzabga mata mari "bani guri in huce" yayi maganar fuskarsa babu alamar wasa, ganin haka yasa Safna matsawa ya huce har ya kusan shiga d'akinsa ya ji muryarta tana cewa "wallahi a yau d'in nan ba sai gobe ba zan je na d'auko yarona, dan ba zan bari wata shashasha wacce bata san ciwon haihuwa ba ta rik'e min yarona" Yaya Safwan cikin zafin nama yayo kanta, Safna ganin ya nufota gadan-gadan yasa ta fad'a d'akinta ta kulle, kofar d'akin ya nufa yana bubbugawa da k'arfi yana cewa "idan kika sake ki ka taka k'afarki ki ka fita daga gidan nan ta a bakin aurenki, idan kin d'auko yaron naki ki huce gidan ubanki dashi" yana gama fad'ar haka ya nufi d'akinsa ya shige, a kan gado ya kwanta zuciyarsa na cigaba da yi masa zafi.
Safna kuwa kuka ta fashe dashi jin abin da mijin nata yake tana tsananin son Yaya Safwan tana kishinsa sosai, shiyasa ta ji duk duniyar nan babu wacce ta tsana irin Hafsa saboda ita ce take kok'arin rabata da farin cikinta, ta zabga tagumi tana cigaba da kuka mai tsima zuciya jinjina tayi da gadon tana saka-saka abubuwan da yawa a ranta har bacci ya d'ebeta.
*'BANGAREN KHADIJATULLAHI DA AMATULLAHI*
Kasancewar yau basu da lectures da yawa guda biyu ce dan haka suka dawo gida da wuri suna shiga gida suka tarar da Aunty Murja ta shirya zata je gidan da take yin aiki, Amatullahi ta ce "Aunty Murja zaki fita gidan Hajiya Mama ne?" Aunty Murja ta ce "Eh wallahi yau kun dawo da wuri lafiya dai ko?" Khadijatullahi ta kalli 'yar uwar ta ta cike da tausayawa sannan ta ce "Eh lafiya alhamdulillahi, yau bamu da lecture da yawa ne shiyasa" Aunty Murja ta ce "Allah sarki bari in je na dawo kar nayi ranar aiki" suka had'a baki wajen cewa "to sai kin dawo" fita tayi da sauri wasu hawaye ne suka gangarowa Khadijatullahi, Amatullahi tayi saurin dafata tana tambayarta "me yafaru" Khadijatullahi ta ce "besty ina tausayawa Aunty Murja sosai duk a kaina take ta wannan fad'i tashin duk ta hana kanta hutawa duk saboda ni ta k'arasa maganar tana kuka, Amatullahi ta rumgumeta tana bubbuga bayanta d'akin suka shiga a kan taburma suka zauna Amatullahi tana jan Khadijatullahi da hira har ta saki fuskarta.
*'BANGAREN ANGO JABIR DA AMARYARSA*
Teemarh ce zaune a kan kujera tana kallon wani film d'in hausa episode mai suna *So k'addarar zuciya* Jabir ne ya shigo d'akin har ya nufi hanyar shiga toilet sai ya dawo ya d'auki remote d'in t.v ya chanza tasha ya kai wata tashar wacce kawai sex ake yi da sauri Teemarh ta rintse ido tare da yin saurin juyowa tana kallon Jabir cike da takaici tana cewa "Wai kai wane irin mahaukaci ne" Kallonta yayi yana wani lumshe ido yana murmushi "menai miki kuma?", "ban sani ba" ta bashi amsa jikinta sai rawa yake yi saboda ganin abin da ake yi a tashar yayi matuk'ar motsa mata da sha'awarta.
Jabir ya fara kok'arin jawo Teemarh jikinsa, ta tureshi da k'arfi Jabir nasan kayi haka ne domin ka tada min da sha'awa kuma wallahi ko zan mutu ba zan tab'a yarda na kwanta da kai ba har abada tayi maganar idanuwanta sun kad'a sun yi jajawur, Jabir wata iriyar mahaukaciyar dariya yayi sannan ya ce.
"My Teemarh kawai ki bada kai bari ya hau, kar ki tsaya yanga nasan kin fi ni buk'atar hakan". Yayi maganar yana kashe mata ido d'aya, Teemarh kuwa harara ta watsa masa da idanuwanta da suka kad'a suka yi jajir "Allah kiyaye wallahi sai dai in mutu, amman ba zan tab'a yarda na kwanta da kai ba, da na kwanta da kai kwanta na kwanta da kare domin kuwa shi kare yasan abin da yake yi kai kuwa ba, abin da ka sani sai dabbanci". tayi maganar cikin wata iriyar murya mai rauni, Jabir kuwa ya gama fusata wato har Teemarh ta isa ta ce masa wai gwanda ta kwanta da kare da ta kwanta dashi, ai kuwa yanzun nan zai koya mata hankali yadda gobe ba za ta sake fad'ar wata mummunar kalma a kan shi ba, hannunta ya kama da niyyar ya ja a amman Teemarh ta kama hannun ta gantsara masa cizo ya saki hannun yana yar far da hannun, ta fita daga d'akin da sauri har tana tuntub'e.