Sashe 11
Daren Aurena Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Masu karatu na san zaku so kuji shin a ina Aliyu yaji ta'asar da Jabir ya yi wa Khadijatullahi, ba'a gurin kowa ya ji ba Shahida ce ta fad'a masa komai, domin lokacin da ya shigo gidan ya tarar da ita tana kuka da sauri ya k'arasa kusa da ita yana tambayarta menene, anan take ta zai yana masa komai da komai ta dora da cewa "Yaya Aliyu ina tsoron abin da Yaya Jabir ya yi wa Khadijatullahi ya faru a kai na ko Nihal saboda kasan ance duk abin da ka yi wa d'an wani to kai ma sai an yi wa naka, Yaya Aliyu kuma abin takaicin Mami da sanin ta Yaya Jabir yake yin komai amman bata tab'a hanashi duk abin da yake yi ganin dai-dai take yi masa" kuka yake yi sosai amman haka ya dake ya shiga rarrashin k'anwar tasa da kalamai masu dad'i sannan ya nufi d'akin Jabir d'in.
Jabir kuwa da ya ga Aliyu bashi da niyyar bud'e kofar ya koma nashi d'akin, ya zauna wayarsa ya zaro a aljihu ya kira number Teemarh kamar jiransa take ya kirawo ko ringing wayar bata yi ba Teemarh ta d'aga tare da cewa "Hello baby" Jabir cikin yanayin damuwa ya ce "Ina son kizo gida yanzun nan" ya fad'a tare da kashe wayar, murmushi Teemarh tayi sannan ta shiga wanka ta fito d'aure da d'an k'aramin towel ta shirya cikin wata 'yar yaloluwar rigar bacci wacce iya karta rabin cinyarta gaba d'aya rabin k'irjinta duk a bud'e yake shara-shara ce wacce ana iya ganin bra da pant d'in da ta saka wannan riga dai zan iya cewa da ita gwara babu, ko d'an kwali bata saka, ta baza gashin dokin da ta saka a kanta ya sauka har gadon bayanta, ta d'auki wata 'yar k'aramar jaka.
Haka ta fito tana taku d'ay-d'ay ta nufi baki titi ta tari mai adaidaita tayi masa kwatancen gidansu Jabir suka d'auki hanya, suna isa ta sauka ta biya mai adaidaita kud'insa ta nufi gate d'in gidan ta shiga kwan'kwasawa mai gadi ya bud'e mata kofar 'yar k'aramar gate d'in dan daman Jabir ya sanar dashi zai yi bak'uwa, haka ta shiga gidan tana wani rangaji daman gidan ba yau ta saba zuwansa ba dan haka ta san ko ina a gidan, Babban falo ta shiga ta tarar babu kowa kai tsaye d'akin Jabir ta nufa tana tura kofar ta ga a bud'e take dan haka ta shiga tana girgiza ko ina na jikinta, a kan gado ta tarar dashi a kwance, ta nufi gadon tana zuwa ta hau kanshi tana sumbatarsa, duk da irin yadda yake cikin bak'in ciki sai da yaji zuciyarsa tayi wasai sabida yasan Teemarh zata bashi jin dadi, haka ya murgina Teemarh ta koma k'asa shi kuma ya hau kanta ya shiga kissing d'inta tare da zame rigar jikinta, ya shiga tsotsar ko ina na jikinta (ni kuma 'yar mutanan zazzau nace Allah ya kyauta Jabir anji kunya anyi asarar rayuwa) haka dai sukai ta shek'e ayar su.
*****************************************************
*'BANGARENSU AMATULLAHI DA KHADIJATULLAHI*
Kasancewar yau suka fara lecture basu wani dad'e a makarantar ba aka tashi wajen k'arfe 11:00am Amatullahi da Khadijatullahi suka fito daga ajin suna tafiya, Hafsa ce 'yar ajinsu ta nufosu da gudu tana cewa "Sisters! Sisters!! Sisters!!!" kasancewar bata san sunansu ba shiyasa ta kirasu da haka, gaba d'ayansu suka juya tare da tsayawa Hafsa ta k'araso tana murmushi ta mik'awa Amatullahi glass d'inta tare da cewa "kin yi mantuwa" murmushi Amatullahj tayi tare da cewa "nagode sosai" Hafsa ta ce "bakomai wallahi, amman meye sunan 'yan uwan nawa" Amatullahi ta ce "Ni dai sunana Amatullahi Shu'aibu mudassir" ta nuna Khadijatullahi ta ce "wannan kuma sunanta Khadijatullahi Abbakar mai yak'i" Murmushi Hafsa tayi tare da cewa "Am glad to meet you sisters (nayi farin cikin had'uwata da ku 'yan uwana)" Khadijatullahi wacce tun da suka fara magana ba ta ce komai ba sai yanzu saboda ta fuskanci Hafsa babu ruwanta tana da faran-faran "Mu ma munyi farin cikin had'uwa da ke, amman ke baki fad'a mana sunanki ba" Hafsa ta ce "Sunana Hafsa Alk'asim mai fata, amman idan babu damuwa zan iya zama k'awarku wallahi kawai ina ganinku naga kun shiga raina sosai", "ba damuwa" Amatullahi ta fad'a a takaice, haka suka nufi bakin gate d'in su uku Hafsa suna fita sai ga drivernta yazo d'aukanta, kallonsu tayi tare da cewa "Sisters kuzo mu rage mu rage muku hanya" babu musu suka nufi motar tare,domin kuwa sun san ko sun k'i yadda suka ga babu masu adaidaita a ta wajen dole sai anyi tafiya sosai kuma ga Khadijatullahi ba wata isasshiyar lafiya ce da ita ba, ba za ta iya tafiyar ba, Amatullahi ta ce tayi musu kwatancen unguwarta su har kofar gida, aka kai su suka sauka tare da yiwa Hafsa godiya Hafsa ta ce "Haba sisters menene na godiya ai mun zama d'aya" Amatullahi ta ce "Haka ne kam, sai mun had'u gobe" Hafsa ta ce "to shikenan" daga nan driver yayi wa motar key suka nufi gida, Amatullahi ta k'arb'i jakar Khadijatullahi suka nufi cikin gida, kai tsaye d'aki suka shiga bakinsu d'auke da sallama, Aunty Murja wacce take kan gado a kwance tana karanta wani littafi na *Na Hafsa Zubairu Sambo* me suna *Ikhlas* tashi tayi tana yi mush sannu da zuwa "Barkanku da dawowa 'yan k'annena" murmushi suka yi gaba d'aya Amatullahi ta zauna tana bawa Aunty Murja labarin Hafsa da kuma irin k'irkinta Aunty Murja ta ce "Ahhh gaskiya tana da kirki sosai Allah ya saka mata da mafificin alkhairi" suka amsa da "Amin" Khadijatullahi ta samu guri ta zauna a kan yaloluwar taburmar da take bage a d'akin wacce duk ta gama jin jiki ta yayyage, Aunty Murja ta shiga basu labarin littafin da take karantawa irin yadda Hilal yake wulak'anta Ikhlas wacce ta kasance tana mutuwar son shi kamar ranta, Amatullahi cike da jin haushi ta ce "Ai ni wallahi Aunty Murja babu ni babu maza shiyasa ni babu ruwana da saurayi namiji hmmm namiji kenan" Amatullahi ta k'arasa maganar cikin wani irin yanayi
Khadijatullahi dai sun sosa mata inda yake mata ciwo hawaye suka shiga zubo mata shar-shar da sauri Amatullahi ta zo tana goge mata tana bata hak'uri "ki yi hak'uri besty kin ji komai zai wuce kuma insha Allahu Jabir sai yayi mummunar k'arshe" Khadijatullahi ta ce "Allah ya yarda ya ubangiji ka saka min" tayi maganar tare da k'ank'ame Amatullahi tana kuka ita ma Amatullahi kukan ta fashe dashi, Aunty Murja ce ta sauko daga kan gado tana rarrashinsu, har suka yi shuru abinci ta zubo musu suka d'an tab'ashi kad'an suka tureshi, rufe musu abincin tayi "gashi nan idan kun gama k'uncin tunda ku baku san k'addara ba sai ku ci" ta fad'a tare da juyawa ta koma kan gadon zuciyarta cike da tausayin k'anwar ta ta.
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
*'BANGAREN GIDANSU JABIR*
Karfe biyar dai-dai goma dai-dai na dare girjin su Abba ya sauka a kano, Aliyu ya kira ya sheda masa ya sauka yana Airport haka Aliyu ya d'auki mukullin motarsa ya nufi Airport d'in ya d'auko Abba, a motar Aliyu ya shiga bawa Abba labarin duk abin da Jabir da mahaifiyarsu tare da Nihal suke aikatawa, kuma ya kwashe duk abin da Shahida ta fad'a masa a kan irin yadda Jabir d'in ya lalata rayuwar Khadijatullahi ya sana'ar dashi babu abin da ya boye masa, hankalin Abba ya tashi ransa kuma ya b'aci wato a gidansa za'a dinga yin irin wannan lalatar lallai zai d'auki mummunar mataki a kan Jabir, Nihal da mahaifiyarta su.
Jabir kuwa da ya ga Aliyu bashi da niyyar bud'e kofar ya koma nashi d'akin, ya zauna wayarsa ya zaro a aljihu ya kira number Teemarh kamar jiransa take ya kirawo ko ringing wayar bata yi ba Teemarh ta d'aga tare da cewa "Hello baby" Jabir cikin yanayin damuwa ya ce "Ina son kizo gida yanzun nan" ya fad'a tare da kashe wayar, murmushi Teemarh tayi sannan ta shiga wanka ta fito d'aure da d'an k'aramin towel ta shirya cikin wata 'yar yaloluwar rigar bacci wacce iya karta rabin cinyarta gaba d'aya rabin k'irjinta duk a bud'e yake shara-shara ce wacce ana iya ganin bra da pant d'in da ta saka wannan riga dai zan iya cewa da ita gwara babu, ko d'an kwali bata saka, ta baza gashin dokin da ta saka a kanta ya sauka har gadon bayanta, ta d'auki wata 'yar k'aramar jaka.
Haka ta fito tana taku d'ay-d'ay ta nufi baki titi ta tari mai adaidaita tayi masa kwatancen gidansu Jabir suka d'auki hanya, suna isa ta sauka ta biya mai adaidaita kud'insa ta nufi gate d'in gidan ta shiga kwan'kwasawa mai gadi ya bud'e mata kofar 'yar k'aramar gate d'in dan daman Jabir ya sanar dashi zai yi bak'uwa, haka ta shiga gidan tana wani rangaji daman gidan ba yau ta saba zuwansa ba dan haka ta san ko ina a gidan, Babban falo ta shiga ta tarar babu kowa kai tsaye d'akin Jabir ta nufa tana tura kofar ta ga a bud'e take dan haka ta shiga tana girgiza ko ina na jikinta, a kan gado ta tarar dashi a kwance, ta nufi gadon tana zuwa ta hau kanshi tana sumbatarsa, duk da irin yadda yake cikin bak'in ciki sai da yaji zuciyarsa tayi wasai sabida yasan Teemarh zata bashi jin dadi, haka ya murgina Teemarh ta koma k'asa shi kuma ya hau kanta ya shiga kissing d'inta tare da zame rigar jikinta, ya shiga tsotsar ko ina na jikinta (ni kuma 'yar mutanan zazzau nace Allah ya kyauta Jabir anji kunya anyi asarar rayuwa) haka dai sukai ta shek'e ayar su.
*****************************************************
*'BANGARENSU AMATULLAHI DA KHADIJATULLAHI*
Kasancewar yau suka fara lecture basu wani dad'e a makarantar ba aka tashi wajen k'arfe 11:00am Amatullahi da Khadijatullahi suka fito daga ajin suna tafiya, Hafsa ce 'yar ajinsu ta nufosu da gudu tana cewa "Sisters! Sisters!! Sisters!!!" kasancewar bata san sunansu ba shiyasa ta kirasu da haka, gaba d'ayansu suka juya tare da tsayawa Hafsa ta k'araso tana murmushi ta mik'awa Amatullahi glass d'inta tare da cewa "kin yi mantuwa" murmushi Amatullahj tayi tare da cewa "nagode sosai" Hafsa ta ce "bakomai wallahi, amman meye sunan 'yan uwan nawa" Amatullahi ta ce "Ni dai sunana Amatullahi Shu'aibu mudassir" ta nuna Khadijatullahi ta ce "wannan kuma sunanta Khadijatullahi Abbakar mai yak'i" Murmushi Hafsa tayi tare da cewa "Am glad to meet you sisters (nayi farin cikin had'uwata da ku 'yan uwana)" Khadijatullahi wacce tun da suka fara magana ba ta ce komai ba sai yanzu saboda ta fuskanci Hafsa babu ruwanta tana da faran-faran "Mu ma munyi farin cikin had'uwa da ke, amman ke baki fad'a mana sunanki ba" Hafsa ta ce "Sunana Hafsa Alk'asim mai fata, amman idan babu damuwa zan iya zama k'awarku wallahi kawai ina ganinku naga kun shiga raina sosai", "ba damuwa" Amatullahi ta fad'a a takaice, haka suka nufi bakin gate d'in su uku Hafsa suna fita sai ga drivernta yazo d'aukanta, kallonsu tayi tare da cewa "Sisters kuzo mu rage mu rage muku hanya" babu musu suka nufi motar tare,domin kuwa sun san ko sun k'i yadda suka ga babu masu adaidaita a ta wajen dole sai anyi tafiya sosai kuma ga Khadijatullahi ba wata isasshiyar lafiya ce da ita ba, ba za ta iya tafiyar ba, Amatullahi ta ce tayi musu kwatancen unguwarta su har kofar gida, aka kai su suka sauka tare da yiwa Hafsa godiya Hafsa ta ce "Haba sisters menene na godiya ai mun zama d'aya" Amatullahi ta ce "Haka ne kam, sai mun had'u gobe" Hafsa ta ce "to shikenan" daga nan driver yayi wa motar key suka nufi gida, Amatullahi ta k'arb'i jakar Khadijatullahi suka nufi cikin gida, kai tsaye d'aki suka shiga bakinsu d'auke da sallama, Aunty Murja wacce take kan gado a kwance tana karanta wani littafi na *Na Hafsa Zubairu Sambo* me suna *Ikhlas* tashi tayi tana yi mush sannu da zuwa "Barkanku da dawowa 'yan k'annena" murmushi suka yi gaba d'aya Amatullahi ta zauna tana bawa Aunty Murja labarin Hafsa da kuma irin k'irkinta Aunty Murja ta ce "Ahhh gaskiya tana da kirki sosai Allah ya saka mata da mafificin alkhairi" suka amsa da "Amin" Khadijatullahi ta samu guri ta zauna a kan yaloluwar taburmar da take bage a d'akin wacce duk ta gama jin jiki ta yayyage, Aunty Murja ta shiga basu labarin littafin da take karantawa irin yadda Hilal yake wulak'anta Ikhlas wacce ta kasance tana mutuwar son shi kamar ranta, Amatullahi cike da jin haushi ta ce "Ai ni wallahi Aunty Murja babu ni babu maza shiyasa ni babu ruwana da saurayi namiji hmmm namiji kenan" Amatullahi ta k'arasa maganar cikin wani irin yanayi
Khadijatullahi dai sun sosa mata inda yake mata ciwo hawaye suka shiga zubo mata shar-shar da sauri Amatullahi ta zo tana goge mata tana bata hak'uri "ki yi hak'uri besty kin ji komai zai wuce kuma insha Allahu Jabir sai yayi mummunar k'arshe" Khadijatullahi ta ce "Allah ya yarda ya ubangiji ka saka min" tayi maganar tare da k'ank'ame Amatullahi tana kuka ita ma Amatullahi kukan ta fashe dashi, Aunty Murja ce ta sauko daga kan gado tana rarrashinsu, har suka yi shuru abinci ta zubo musu suka d'an tab'ashi kad'an suka tureshi, rufe musu abincin tayi "gashi nan idan kun gama k'uncin tunda ku baku san k'addara ba sai ku ci" ta fad'a tare da juyawa ta koma kan gadon zuciyarta cike da tausayin k'anwar ta ta.
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
*'BANGAREN GIDANSU JABIR*
Karfe biyar dai-dai goma dai-dai na dare girjin su Abba ya sauka a kano, Aliyu ya kira ya sheda masa ya sauka yana Airport haka Aliyu ya d'auki mukullin motarsa ya nufi Airport d'in ya d'auko Abba, a motar Aliyu ya shiga bawa Abba labarin duk abin da Jabir da mahaifiyarsu tare da Nihal suke aikatawa, kuma ya kwashe duk abin da Shahida ta fad'a masa a kan irin yadda Jabir d'in ya lalata rayuwar Khadijatullahi ya sana'ar dashi babu abin da ya boye masa, hankalin Abba ya tashi ransa kuma ya b'aci wato a gidansa za'a dinga yin irin wannan lalatar lallai zai d'auki mummunar mataki a kan Jabir, Nihal da mahaifiyarta su.