Sashe 6
Dangin Ubana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mika Masa wayan yayi ya Mike,ba tare da ya bashi amsar Tambayar da ya Masa ba,har ya Kai bakin kofa Daddy yace "Ka dawo musu da dukiyan su ko Kuma mu had'u a kotu,kuma idan kace zaka bar gari wallahi tallahi duk inda ka shiga a fad'in Duniyar Nan zan Nemo ka"
Waigowa yayi, yayi tsaki yace "To hell with you mu had'u a kotun" Sai ya fice, motar sa ya shiga duk hankalin sa a tashe Sai zufa yake ta goge wa da hannun sa, farar shaddan da ke jikinsa duk ya jike, Kai tsaye gidan sa ya nufa, yana parking d'akinsa ya shiga matar sa na ganin sa ta gane ba lafiya don ko sallama baiyi ba ya shige.
Cikin sauri tabi bayan sa tarar dashi tayi a d'aki yana kaiwa Yana kawo wa, cikin nuna kulawa da damuwa Tace "Malam lafiya me ya Faru na ganka haka sai safa da marwa kake?"
Murya na rawa yace "Rabi akwai matsala, akwai matsala wallahi"
"Malam zauna ka fad'a min me ke faruwa?"
"Zama? Ai banga ta Zama ba, ina naga ta Zama bayan asirina yana kokarin tonuwa?"
"Asirin ka? Ban fahimta ba Malam me kake nufi da hakan?"
"Ashe dama Munafukar matar Nan tana raye? Ashe bata mutu ba ita da d'anta?"
Cikin rashin fahimta take kallon sa, yace "Dad'i na dake kanki baya ja wallahi ko kad'an Zainabu nake nufi Zainabu na Raye ita da d'anta"
Dafe kirjin ta tayi Tace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, suna raye Malam? Amma ya akayi ka sani, na d'auka kasa an Kona inda suke?"
"eh ni da ido na, na gani to Amma abinda ya d'aure min Kai hakan na nufin fa basu cikin d'akin don Babu yanda za a yi su tsira gas fa nasa aka sa hatta Wanda yasa wutan ya mutu da idona na gani fa"
"ka gani ko Malam tun wanchan lokacin na Hanaka Amma kaki ji, yanzu gashi wa gari ya waya"
"Rabi yanzu fa ba lokacin wannan bane..... " Nan ya sanar Mata yanda sukayi da Daddy, Rabi Tace "Malam ka maida musu dukiyar su, ai yanzu ka samu fiye da abinda ka samu agun su, idan ka bari ya kaika kotu duk abunda ka Tara za a Basu"
"inaaa bazaiyu ba kin San tsawon shekaru nawa na yi ina tara kud'aden Nan kuwa?"
" Ni kuwa na sani malam, ko dai barin garin zamuyi ne Kam?"
"ai cewa yayi ko na bar gari Sai ya Nemo Ni"
"Nikam wane ne haka? Da yake kokarin tozartamu?"
"chairman ne fa Mus'ab Aminu"
Zaro Ido tayi Tace "Eh lallai malam baka nemi zaman lafiya ba wallahi in dai baza ka maida musu ba, kasan mutumin Nan yanda yake da taimakon al'uma baya bari a cutar da kowa"
"Na San da hakan, dole zan nemi mafita amm....."
Kwankwasa kofar da akayi ne ya katse maganar da yake niyar yi.
Cikin tsawa yace "Waye anan nace Waye ne?"
Cikin sanyin murya Tace "Daddy wani mutumine ya kawo sako yace a baka"
Rabi Tace "Shigo"
Tana Mika Mata ta fita, Yana bud'ewa yaga tsammaci daga kotu kallon paper da yake ne yasa ta karb'a don ta gani girgiza Kai tayi Tace "lallai malam mutumin Nan dagaske yake, ranae Monday fa zaku shiga kotun"
Tashi yayi ya fice ba tare da yace Mata uffan ba, ya shiga motar sa kenan ya hango Yan sanda guda biyu, jiki na rawa ya fito Yana kallon su, bayan sun gaisa 'daya daga cikinsu yace "Kaine Malam Hassan Umar?"
Murya na rawa yace "Eh eh nine"
ID card d'insu suka zaro suka nuna masa, "Yan sanda ne an turo mu da warrant arrest d'inka"
"Ni Ni kuma, me me Kuma nayi?"
"Idan mukaje office zakaji koma mene ne"
Nan take suka zaro handcuffs suna kokarin Sanya Masa a hannun sa, cikin tashin hankali yake Kiran sunan ta "Rabi !! Rabi!!! Da gudu ta fito ita da 'ya'yan ta guda uku, Yaran na kuka rabi ma na kuka, har suka fice dashi suka sashi a mota.
Suna zuwa police station suka tarar da Daddy, mummy, Umma, Ma'isha da Haisam duk suna zaune, cike da mamaki yake kallon su, hannu Daddy ya d'aga musu hannu, gani nayi sun cire Masa handcuffs din.
Mikewa daddy yayi yace "Malam Hassan tun wuri ka taimaki kanka ka maida musu dukiyan su yanzu zan sa a sake ka idan Kuma kaki wallahi wallahi sai ka Raina kanka"
Kallon Umma yayi yace "Zainabu kina jin abinda yake fad'a ko? Ki fad'a Masa gaskiya cewar dukiyar Nan Yaya nane ya bani"
Umma fashewa tayi da kuka ta fice daga gun, mummy, Ma'isha da Haisam suka bi bayanta.
Daddy ciza le'be yayi yace "Na lura kana da taurin kai, Amma kar ka damu...." Maida kallon sa yayi ga police d'in dake gefen sa yace "A kulle shi Kuma ban yarda a yi bailing sa ba, sannan kar a bari kowa yazo ganin sa ko da kuwa matarsa ce" Yana Kai Nan ya fice.
Tarar dasu yayi a jikin mota Umma na kuka mummy na rarrashin sa, a yayin da Haisam ji yake kamar yaje ya shake baffan sa ya mutu ko zaiji sanyin abinda ke damin sa.
Daddy yace "Ki daina kuka insha Allah komai zai wuce"
"Alhaji dole nayi kaji abinda yake cewa fa, shi ya kashe min miji ya kwace dukiyar sa,sannan nima ya so kashe ni da d'ana Amma yana rayuwar sa hankali kwance"
Mummy Tace "Kar ki damu ranar Monday komai zaizo karshe insha Allah, ke dai kawai ki fad'i duk abinda kika sani shine kad'ai zai sa a mishi hukunci dai dai da abinda ya aikata"
Haisam yace "Amma mummy bamu da wani hujja, kinsan komai sai da evidence karshe ma a nemi a karyata mu"
Daddy yace "matsala d'aya zamu samu shine evidence d'in da shi ya kashe shi Amma duk sauran zaizo Mana da sauki insha Allah, ku shiga mota mu tafi" mikawa Haisam key d'in motar akan ya jaa su, karb'a yayi duk suka shige, Kai tsaye gida suka nufo.
Zaune suke a parlor,duk jikin su a sanyaye yake ganin kukan da Umma take yake ci yaki cinyewa Mummy Tace "Kukan na mene ne haka ya Isa Dan Allah"
Cikin shesshekar kuka Tace "Wallahi ina ganin sa hankali yayi mugun tashi, tsayuwar da yayi a gabana sai naga kamar Ahmad ne Kai hatta muryar sa ma irin ta Ahmad ce, Hassan ya cuce ni bazan tab'a yafe Masa ba" ta karasa maganar tana kuka, Haisam Tashi yayi ya fice, Kai Tsaye d'akinsa ya nufa da gudu Ma'isha ta bi bayan sa.
Daddy girgiza Kai yayi yace "Allah ya kyauta" ya nad'e garen sa ya shige d'akinsa.
Ma'isha har cikin d'akin ta bishi, ya zauna a baki gado ya had'a Kai da gwiwa kuka yake sosai Mai sauti, Zama tayi a gefen sa baiji shigowar ta ba sai muryarta da yaji Tace "Ya Haisam."
'daga kansa yayi a hankali ya sauke idanunsa akan ta, kirkirerren Murmushi yayi, wata farar kyalle ta Mika Masa Murmushi ya Kuma yi yasa hannu ya karb'a ya share hawayen sa, bayan ya gama ya Mika Mata yace "Thank you"
Murmushi kawai tayi tace "Ya Haisam kuka fa ba naka bane, addu'a ya kamata muyi Allah ya d'aura mu a Kan sa"
" Ma'isha ba kukan dukiyar nake ba ko wani abu ba a'a ganin Umma ta a cikin irin wannan halin shi yake tada min hankali ko kad'an bana son zubar hawayen ta, ba sanin mahaifina nayi ba shiyasa bana jin kewar sa duk da cewar na San na rasa gata na Amma Umma itace uwata itace ubana bazan juri ganin ta a haka ba"
"I know how you feel insha Allah komai zai dai daita"
"Allah yasa."
"Ameen"
Ma'isha sai surutu take Haisam kuwa sai aikin kallon ta yake tun baya kulata har ya Fara kulata suka Sha Hira sosai, a yayin da Mummy na chan tana rarrashin ummu, wannan Kenan.
RANAR LAHADI
Daddy na zaune a garden Yana karanta jarida, yayin da Haisam da Ma'isha na daga gefe suna Shan hirar su, mummy ce ta fito cikin Sauri ta miko Masa waya tace "Tun d'azu ake ta kiran ka da sabon number"
Karba yayi ya Kara a kunnen sa banji me akace ba ya Mike yace "okay gani Nan zuwa"
Mummy Tace "Ina Kuma zakaje?"
Bai Bata amsa ba yace "Haisam maza d'auko makullin mota akwai inda zamuje"
Da gudu Haisam ya shiga d'akin Daddy ya d'auko makullin motar ya shiga ya tada motar, Mummy Tace "Alhaji lafiya?"
"Lafiya Lau police station zamuje kar ki fad'a wa Zainab sai mun dawo" ya shige motar suka fice daga gidan, mummy da Ma'isha suka kalli Juna, Mummy tab'e Baki tayi Tace "Allah ya kyauta.
________________________
Watan March 2022 ya kasance wata mara Dad'i a gare ni a cikin sati biyu na rasa mutane na kusa dani.
Kakata ta rasu washe gari kanwar mahaifina ta rasu, basu cika sati ba cousin brother na da abokanan sa guda uku sukayi hatsari duk su ukun suka rasu, shiyasa duk na kasa typing naso ace kamun Ramadan na gama littafin Nan Amma kana naka Allah na nashi, dole zan dakatar da Rubutun sai bayan sallah insha Allah, Dan Allah kusa Yan uwana a addu'a, Allah ya jikan Musulmai idan tamu tazo yasa mu cika da imani ameen.
Please comment and share
Milhat ce
Yar Terawa
🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
13 and 14
Waigowa yayi, yayi tsaki yace "To hell with you mu had'u a kotun" Sai ya fice, motar sa ya shiga duk hankalin sa a tashe Sai zufa yake ta goge wa da hannun sa, farar shaddan da ke jikinsa duk ya jike, Kai tsaye gidan sa ya nufa, yana parking d'akinsa ya shiga matar sa na ganin sa ta gane ba lafiya don ko sallama baiyi ba ya shige.
Cikin sauri tabi bayan sa tarar dashi tayi a d'aki yana kaiwa Yana kawo wa, cikin nuna kulawa da damuwa Tace "Malam lafiya me ya Faru na ganka haka sai safa da marwa kake?"
Murya na rawa yace "Rabi akwai matsala, akwai matsala wallahi"
"Malam zauna ka fad'a min me ke faruwa?"
"Zama? Ai banga ta Zama ba, ina naga ta Zama bayan asirina yana kokarin tonuwa?"
"Asirin ka? Ban fahimta ba Malam me kake nufi da hakan?"
"Ashe dama Munafukar matar Nan tana raye? Ashe bata mutu ba ita da d'anta?"
Cikin rashin fahimta take kallon sa, yace "Dad'i na dake kanki baya ja wallahi ko kad'an Zainabu nake nufi Zainabu na Raye ita da d'anta"
Dafe kirjin ta tayi Tace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, suna raye Malam? Amma ya akayi ka sani, na d'auka kasa an Kona inda suke?"
"eh ni da ido na, na gani to Amma abinda ya d'aure min Kai hakan na nufin fa basu cikin d'akin don Babu yanda za a yi su tsira gas fa nasa aka sa hatta Wanda yasa wutan ya mutu da idona na gani fa"
"ka gani ko Malam tun wanchan lokacin na Hanaka Amma kaki ji, yanzu gashi wa gari ya waya"
"Rabi yanzu fa ba lokacin wannan bane..... " Nan ya sanar Mata yanda sukayi da Daddy, Rabi Tace "Malam ka maida musu dukiyar su, ai yanzu ka samu fiye da abinda ka samu agun su, idan ka bari ya kaika kotu duk abunda ka Tara za a Basu"
"inaaa bazaiyu ba kin San tsawon shekaru nawa na yi ina tara kud'aden Nan kuwa?"
" Ni kuwa na sani malam, ko dai barin garin zamuyi ne Kam?"
"ai cewa yayi ko na bar gari Sai ya Nemo Ni"
"Nikam wane ne haka? Da yake kokarin tozartamu?"
"chairman ne fa Mus'ab Aminu"
Zaro Ido tayi Tace "Eh lallai malam baka nemi zaman lafiya ba wallahi in dai baza ka maida musu ba, kasan mutumin Nan yanda yake da taimakon al'uma baya bari a cutar da kowa"
"Na San da hakan, dole zan nemi mafita amm....."
Kwankwasa kofar da akayi ne ya katse maganar da yake niyar yi.
Cikin tsawa yace "Waye anan nace Waye ne?"
Cikin sanyin murya Tace "Daddy wani mutumine ya kawo sako yace a baka"
Rabi Tace "Shigo"
Tana Mika Mata ta fita, Yana bud'ewa yaga tsammaci daga kotu kallon paper da yake ne yasa ta karb'a don ta gani girgiza Kai tayi Tace "lallai malam mutumin Nan dagaske yake, ranae Monday fa zaku shiga kotun"
Tashi yayi ya fice ba tare da yace Mata uffan ba, ya shiga motar sa kenan ya hango Yan sanda guda biyu, jiki na rawa ya fito Yana kallon su, bayan sun gaisa 'daya daga cikinsu yace "Kaine Malam Hassan Umar?"
Murya na rawa yace "Eh eh nine"
ID card d'insu suka zaro suka nuna masa, "Yan sanda ne an turo mu da warrant arrest d'inka"
"Ni Ni kuma, me me Kuma nayi?"
"Idan mukaje office zakaji koma mene ne"
Nan take suka zaro handcuffs suna kokarin Sanya Masa a hannun sa, cikin tashin hankali yake Kiran sunan ta "Rabi !! Rabi!!! Da gudu ta fito ita da 'ya'yan ta guda uku, Yaran na kuka rabi ma na kuka, har suka fice dashi suka sashi a mota.
Suna zuwa police station suka tarar da Daddy, mummy, Umma, Ma'isha da Haisam duk suna zaune, cike da mamaki yake kallon su, hannu Daddy ya d'aga musu hannu, gani nayi sun cire Masa handcuffs din.
Mikewa daddy yayi yace "Malam Hassan tun wuri ka taimaki kanka ka maida musu dukiyan su yanzu zan sa a sake ka idan Kuma kaki wallahi wallahi sai ka Raina kanka"
Kallon Umma yayi yace "Zainabu kina jin abinda yake fad'a ko? Ki fad'a Masa gaskiya cewar dukiyar Nan Yaya nane ya bani"
Umma fashewa tayi da kuka ta fice daga gun, mummy, Ma'isha da Haisam suka bi bayanta.
Daddy ciza le'be yayi yace "Na lura kana da taurin kai, Amma kar ka damu...." Maida kallon sa yayi ga police d'in dake gefen sa yace "A kulle shi Kuma ban yarda a yi bailing sa ba, sannan kar a bari kowa yazo ganin sa ko da kuwa matarsa ce" Yana Kai Nan ya fice.
Tarar dasu yayi a jikin mota Umma na kuka mummy na rarrashin sa, a yayin da Haisam ji yake kamar yaje ya shake baffan sa ya mutu ko zaiji sanyin abinda ke damin sa.
Daddy yace "Ki daina kuka insha Allah komai zai wuce"
"Alhaji dole nayi kaji abinda yake cewa fa, shi ya kashe min miji ya kwace dukiyar sa,sannan nima ya so kashe ni da d'ana Amma yana rayuwar sa hankali kwance"
Mummy Tace "Kar ki damu ranar Monday komai zaizo karshe insha Allah, ke dai kawai ki fad'i duk abinda kika sani shine kad'ai zai sa a mishi hukunci dai dai da abinda ya aikata"
Haisam yace "Amma mummy bamu da wani hujja, kinsan komai sai da evidence karshe ma a nemi a karyata mu"
Daddy yace "matsala d'aya zamu samu shine evidence d'in da shi ya kashe shi Amma duk sauran zaizo Mana da sauki insha Allah, ku shiga mota mu tafi" mikawa Haisam key d'in motar akan ya jaa su, karb'a yayi duk suka shige, Kai tsaye gida suka nufo.
Zaune suke a parlor,duk jikin su a sanyaye yake ganin kukan da Umma take yake ci yaki cinyewa Mummy Tace "Kukan na mene ne haka ya Isa Dan Allah"
Cikin shesshekar kuka Tace "Wallahi ina ganin sa hankali yayi mugun tashi, tsayuwar da yayi a gabana sai naga kamar Ahmad ne Kai hatta muryar sa ma irin ta Ahmad ce, Hassan ya cuce ni bazan tab'a yafe Masa ba" ta karasa maganar tana kuka, Haisam Tashi yayi ya fice, Kai Tsaye d'akinsa ya nufa da gudu Ma'isha ta bi bayan sa.
Daddy girgiza Kai yayi yace "Allah ya kyauta" ya nad'e garen sa ya shige d'akinsa.
Ma'isha har cikin d'akin ta bishi, ya zauna a baki gado ya had'a Kai da gwiwa kuka yake sosai Mai sauti, Zama tayi a gefen sa baiji shigowar ta ba sai muryarta da yaji Tace "Ya Haisam."
'daga kansa yayi a hankali ya sauke idanunsa akan ta, kirkirerren Murmushi yayi, wata farar kyalle ta Mika Masa Murmushi ya Kuma yi yasa hannu ya karb'a ya share hawayen sa, bayan ya gama ya Mika Mata yace "Thank you"
Murmushi kawai tayi tace "Ya Haisam kuka fa ba naka bane, addu'a ya kamata muyi Allah ya d'aura mu a Kan sa"
" Ma'isha ba kukan dukiyar nake ba ko wani abu ba a'a ganin Umma ta a cikin irin wannan halin shi yake tada min hankali ko kad'an bana son zubar hawayen ta, ba sanin mahaifina nayi ba shiyasa bana jin kewar sa duk da cewar na San na rasa gata na Amma Umma itace uwata itace ubana bazan juri ganin ta a haka ba"
"I know how you feel insha Allah komai zai dai daita"
"Allah yasa."
"Ameen"
Ma'isha sai surutu take Haisam kuwa sai aikin kallon ta yake tun baya kulata har ya Fara kulata suka Sha Hira sosai, a yayin da Mummy na chan tana rarrashin ummu, wannan Kenan.
RANAR LAHADI
Daddy na zaune a garden Yana karanta jarida, yayin da Haisam da Ma'isha na daga gefe suna Shan hirar su, mummy ce ta fito cikin Sauri ta miko Masa waya tace "Tun d'azu ake ta kiran ka da sabon number"
Karba yayi ya Kara a kunnen sa banji me akace ba ya Mike yace "okay gani Nan zuwa"
Mummy Tace "Ina Kuma zakaje?"
Bai Bata amsa ba yace "Haisam maza d'auko makullin mota akwai inda zamuje"
Da gudu Haisam ya shiga d'akin Daddy ya d'auko makullin motar ya shiga ya tada motar, Mummy Tace "Alhaji lafiya?"
"Lafiya Lau police station zamuje kar ki fad'a wa Zainab sai mun dawo" ya shige motar suka fice daga gidan, mummy da Ma'isha suka kalli Juna, Mummy tab'e Baki tayi Tace "Allah ya kyauta.
________________________
Watan March 2022 ya kasance wata mara Dad'i a gare ni a cikin sati biyu na rasa mutane na kusa dani.
Kakata ta rasu washe gari kanwar mahaifina ta rasu, basu cika sati ba cousin brother na da abokanan sa guda uku sukayi hatsari duk su ukun suka rasu, shiyasa duk na kasa typing naso ace kamun Ramadan na gama littafin Nan Amma kana naka Allah na nashi, dole zan dakatar da Rubutun sai bayan sallah insha Allah, Dan Allah kusa Yan uwana a addu'a, Allah ya jikan Musulmai idan tamu tazo yasa mu cika da imani ameen.
Please comment and share
Milhat ce
Yar Terawa
🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
13 and 14