Sashe 40
Dangin Ubana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A yaune dubannin Mutane suka shaida Auren Ma'aruf da Ma'isha, Bayan an d'aure aure walima akayi a gidan su Amarya, karfe 8 na dare aka kaita d'akin mahaifin ta nasiha ya mata sosai mai Shiga jiki da fatan Allah ya basu zaman Lafiya, mummy Kam kasa magana tayi tana kuka Isha na Kuka rungumar ta tayi tana fad'in "Daba don aure ba babu abinda zai rabani da ke 'yata Allah ya miki Albarka ya baku zaman Lafiya" karar motoci suka fara ji alamun an Zo d'aukan Amarya Nan take sautin kukan Isha ya Karu mummy na taya ta Umma ma Saida ta zubar da kwalla, dakyar ta 'ban'bari Isha a jikin Mummy aka sata a mota , Mummy,qawayen Mummy Guda biyu,da Meerah da kawayen Isha guda biyu na wurin Aikin sune suka Rakata har gidan ta.
Umma nasiha ta Kuma mata tana mata fad'a akan tabi Mijinta sau da kafa, wani sabon babin kuka ta bud'e ganin Umma zasu tafi su bar ta, Dakyar ta bari suka fita aka barta da ga ita sai kawayen ta.
Karfe goma da Yan Mintuna Ango ya shigo tare da abokanan sa bakin su d'auke da sallama suka amsa ba 'bata lokaci sukayi duk wani abinda al'ada ya tanadar kana suka fice, Ma'aruf raka su yayi har gun motar su, Cikin kawayen ta babu wacce ta fito da motar ta hakan yasa Dole sai sun Kai su gida.
Sai da yaga fitar su kana ya shige part d'insu, Zama yayi kusa da ita a hankali ya d'aga mayafinta, wani ajiyar zuciya ya sauke had'e da fad'in "Alhamdulillah Allah na gode ma ka da ka mallakamin wannan kyakkyawar baiwa taka" Isha lokaci guda ta tsinci kanta da jin haushin sa, surutan sa yayi tayi bata tanka Masa ba, ganin bata da niyar kulashi sai yayi tunanin ko kunyar sa take ji, hakan yasa umurce ta da taje tayi alwala bata Musa ba ta Mike ta shige ban d'aki ta d'auro alwala bayan ta fita shima ya Shiga Bai dad'e ba ya fito sallaya ya shimfida musu Sannan ya jaa su sallah bayan sun idar da sallan ne ya dad'e yana roka musu zaman Lafiya a gun mahaliccin su sannan ya mata Duk wani tambayar da ya kamata Ango yayi wa Amaryar sa a, dukkannin tambayar da ya mata ta bashi amsar su dai dai yadda ya Dace hakan yasa yaji ta Kara Shiga ransa.
Ledan kajin da suka shigo dashi ya janyo ya ajiye a gaban ta mikewa yayi ya nufi kitchen bai dad'e ba ya shigo hannun sa d'auke yake da plate sai Kuma glass cup, da kanshi ya fara bata abincin Duk da taso tayi masa rigima, sai da ta koshi kana ya tsiyaya mats yogurt ya bata tasha kana shima ya sakar wa cikin sa shima.
Plate d'in ya mayar kitchen parlor ya nufa ya sa key kana ya dawo d'akin ganin ta yayi har ta kwanta, Canza kayan jikin sa yayi ya Sanya jallabiyar sa shima ya haura Kan gadon, hannunta ya rike kana yace "A haka zaki kwanta?"
Tace "Eh" a takaice
"Amma kayan Nan basu miki nauyi ba?"
"Basu yi ba"
" A a dai bari na rage miki su" hannu yasa zai tab'a ta da saurin Gaske ta Dirko daga Kan gadon tana kallon sa, cikin rashin fahimta yace "Isha Lafiya?"
Cikin Muryar kamar fad'a Tace "Me kake shirin aikatawa ne?"
Murmushi yayi kana yace "Babu komai kwanta abinki babu abinda zan Miki"
Gani kawai yayi ta d'auki Pillow da bargo ta nufi hanyar fita da sauri yasha gaban ta had'e da fad'in "ina kuma Zaki?"
"Zan bar maka d'akin ne, don ni gaskiya bazan iya had'a jiki da Kai ba"
Cikin sanyin Murya yace " Amma meyasa Isha Kar ki manta fa ni mijin ki ne ina da iko Akanki"
Fashewa tayi da Kuka Tace "Dan Allah kayi hakuri ban shirya ba"
"Kar ki damu ni bazan miki Dole ba, Kuma Dama ba dalilin da yasa na auri ki ba Kennan soyyayar da nake miki yasa na aure ki zan iya jiran ki har zuwa ranar da Kika shirya" sa hannu yayi karb'i pillow da bargon dake hannun ta yace "Je ki kwanta ni zan kwana a parlor" Yana Kai Nan ya fice abinsa.
Isha jikinta ne yayi sanyi tabbasa tasan bata kyauta masa ba, tunda Yana da hakki akanta Amma fa alkawari ta d'auka wa kanta babu wani mahalukin da zata bashi kanta in ba Yayan ta ba, da wannan tunanin ta kulle kofar ta koma ta kwanta abinta.
Ma'aruf kwance yake Akan kushin ransa Duk ba Dad'i a bayyane yace "Yau fa ranar da na dad'e ina jira Kenan Amma a parlor zan kwana, hmm bazan miki Dole ba Isha sabida nasan halin da kike ciki" tunani kala da iri yayi tayi har dare ya raba ya kasa bacci, ji yayi bazai iya hakura ba, mikewa yayi ya nufi d'akin da Isha take Wanda shine d'akin su Tura kofar yayi yaji ta a rufe Murmushin takaici yayi kana ya juya ya koma ya kwanta a haka bacci 'barawo yayi awun gaba dashi.
_________________________
Masu tambayar complete book d'in Nan Babu pls sabon book ne
Milhaat ce
Yar Terawa
https://www.wattpad.com/1248497695?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_pageb=create_on_publish&wp_uname=Milhaat&wp_originator=yyYOiPWOf9d70htdRqg7I1%2F4ucy6HsOlgByapt3Dnb2JGUd5QVGMPXeC%2Bp0YdiBDdt6TP4swRtJhg2tXkbgWfc9O3T2b4yf1jRUCMIvqFOmhE71dThk0eS8%2FT5G%2F00JG
🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
59&60
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
*WASHE GARI*
Alarm d'insa ne ya fara bugawa mikewa yayi ya kashe, d'akin su ya nufa ya Shiga babbuga mata kofa, zumbur ta mike a d'an tsorace, bedside lamp ta kunna kallon d'akin ta shigayi tana mamakin a wani d'aki take, sunan ta da taji ya Kira ne kamar rad'a yasa ta kalli kofan shiru Bata komai ba, a karo na biyu ya Kuma cewa "Isha!!!
Cikin Muryar bacci Tace "Na'am"
"d'an bud'e kofar asuba tayi"
Mikewa tayi jiki ba karfi ta bud'e Masa kofar,Kan gado ta koma ta zauna shi Kuma ya Shiga ban d'aki,alwala yayi Bayan ya gama ne ya fito ya wuce Masallaci ba tare da yace Mata uffan ba.
Itama mikewa tayi ta Shiga ban d'aki tayi alwala ta shimfid'a sallah ya Shiga yin sallah,Bayan ta idar ta zauna Akan sallayar tana azkar.
Ma'aruf Kuma bai dawo cikin gidan ba har sai da gari ya fara haske,ya Shigo har cikin d'akin bakin sa d'auke yake da sallama,tana zaune akan sallaya, d'ago kanta tayi ta kalle shi suna had'a ido ta kawar da kanta a hankali, amsa sallamar sa tayi had'e da fad'in "Ina kwana"
Ya amsa da "Lafiya how was your night?"
Tace "Alhamdulillah" had'e mikewa,sallayan ta nad'e kana ta Shiga ban d'aki, Jin saukar ruwa a shower ne yasa ya fice daga d'akin,Bayan ta gama ne ta leko taga baya d'akin fita tayi cikin sauri ta nufi kofar ta sa key.
Gaban Mirror ta nufa ta zauna,kallon kanta tayi a mirror ko me ta tuna Naga ta girgiza kai had'e da Yar karamar dariya mai d'an sauti,Mai ta Shiga shafawa a jikin ta Bayan ta gama ne ta ciro kayan da zata sa, Riga da skirt d'in atamfa ta sanya a jikin ta, ba tayi wani kwalliya ba powder ta shafa sai kwallin da ta saka a idon ta sai lip glow.
Fita tayi daga d'akin, parlor ta nufa kallon d'akin ta tsaya yi tana ganin kokarin iyayen nata had'e da sa musu Albarka, komai na d'akin Royal Blue ne da Sky blue ya haska d'akin sosai ga wani uban kamshi da d'akin keyi.
Motsin da taji ne yasa tayi saurin maida kallon gun, a hankali take ta fiya har ta Isa kofar da take jin karar,a hankali ta Turo kofar had'e da kusa kanta ciki, kallon kitchen d'in ta tsaya yi tana Murmushi,ta shagala da kallon kitchen d'in har ta manta dalilin da yasa ta Shigo.
Ido hud'u sukayi,kallon kallon suka Shiga yi wa juna,wani irin kallon yake binta dashi ganin yanda tayi matukar kyau Duk da ba wani cika take dashi sosai ba kayan yabi jikin ta,kamar a jikinta aka d'inka shi.
Ganin kallon da yake mata yayi yawane yasa tayi sauri juyawa da niyar fita cikin Murya mai sanyi yace "Isha!!!
A hankali ta juya tana kallon sa murmushi yayi kana yace "Kinyi kyau" Murmushi itama tayi had'e da fad'in "Thanks" ta juya zata fita yace "Hold on mana" ajiye spoon d'in dake hannun sa yayi ya nufe inda take hannun ta ya riko ya jaa ta izuwa gun gas cooker da yake girki da ita.
Marfin tukunyar ya bud'e yace "Look Waifa gwanin ta zan miki Kuma sai naga baiyi yanda nake gani idan Mama tayi ba"
Isha kusa dariya ta Shiga yi Tace " Me ne wannan d'in?"
"Bakya gani Irish potatoes ne"
"Eh na gani ina nufin me kake son girkawa?"
"Chips Mana ai tunda kwanaki ka ka fad'a min kina son chips sosai sai na kudiri aniyar yi miki shi da kaina"
Dariya take yi sosai shi Kuma ya rungume hannun sa yana kallon ta cikin Muryar dariya Tace "chips fa kace" ya ama da "Eh Mana"
Umma nasiha ta Kuma mata tana mata fad'a akan tabi Mijinta sau da kafa, wani sabon babin kuka ta bud'e ganin Umma zasu tafi su bar ta, Dakyar ta bari suka fita aka barta da ga ita sai kawayen ta.
Karfe goma da Yan Mintuna Ango ya shigo tare da abokanan sa bakin su d'auke da sallama suka amsa ba 'bata lokaci sukayi duk wani abinda al'ada ya tanadar kana suka fice, Ma'aruf raka su yayi har gun motar su, Cikin kawayen ta babu wacce ta fito da motar ta hakan yasa Dole sai sun Kai su gida.
Sai da yaga fitar su kana ya shige part d'insu, Zama yayi kusa da ita a hankali ya d'aga mayafinta, wani ajiyar zuciya ya sauke had'e da fad'in "Alhamdulillah Allah na gode ma ka da ka mallakamin wannan kyakkyawar baiwa taka" Isha lokaci guda ta tsinci kanta da jin haushin sa, surutan sa yayi tayi bata tanka Masa ba, ganin bata da niyar kulashi sai yayi tunanin ko kunyar sa take ji, hakan yasa umurce ta da taje tayi alwala bata Musa ba ta Mike ta shige ban d'aki ta d'auro alwala bayan ta fita shima ya Shiga Bai dad'e ba ya fito sallaya ya shimfida musu Sannan ya jaa su sallah bayan sun idar da sallan ne ya dad'e yana roka musu zaman Lafiya a gun mahaliccin su sannan ya mata Duk wani tambayar da ya kamata Ango yayi wa Amaryar sa a, dukkannin tambayar da ya mata ta bashi amsar su dai dai yadda ya Dace hakan yasa yaji ta Kara Shiga ransa.
Ledan kajin da suka shigo dashi ya janyo ya ajiye a gaban ta mikewa yayi ya nufi kitchen bai dad'e ba ya shigo hannun sa d'auke yake da plate sai Kuma glass cup, da kanshi ya fara bata abincin Duk da taso tayi masa rigima, sai da ta koshi kana ya tsiyaya mats yogurt ya bata tasha kana shima ya sakar wa cikin sa shima.
Plate d'in ya mayar kitchen parlor ya nufa ya sa key kana ya dawo d'akin ganin ta yayi har ta kwanta, Canza kayan jikin sa yayi ya Sanya jallabiyar sa shima ya haura Kan gadon, hannunta ya rike kana yace "A haka zaki kwanta?"
Tace "Eh" a takaice
"Amma kayan Nan basu miki nauyi ba?"
"Basu yi ba"
" A a dai bari na rage miki su" hannu yasa zai tab'a ta da saurin Gaske ta Dirko daga Kan gadon tana kallon sa, cikin rashin fahimta yace "Isha Lafiya?"
Cikin Muryar kamar fad'a Tace "Me kake shirin aikatawa ne?"
Murmushi yayi kana yace "Babu komai kwanta abinki babu abinda zan Miki"
Gani kawai yayi ta d'auki Pillow da bargo ta nufi hanyar fita da sauri yasha gaban ta had'e da fad'in "ina kuma Zaki?"
"Zan bar maka d'akin ne, don ni gaskiya bazan iya had'a jiki da Kai ba"
Cikin sanyin Murya yace " Amma meyasa Isha Kar ki manta fa ni mijin ki ne ina da iko Akanki"
Fashewa tayi da Kuka Tace "Dan Allah kayi hakuri ban shirya ba"
"Kar ki damu ni bazan miki Dole ba, Kuma Dama ba dalilin da yasa na auri ki ba Kennan soyyayar da nake miki yasa na aure ki zan iya jiran ki har zuwa ranar da Kika shirya" sa hannu yayi karb'i pillow da bargon dake hannun ta yace "Je ki kwanta ni zan kwana a parlor" Yana Kai Nan ya fice abinsa.
Isha jikinta ne yayi sanyi tabbasa tasan bata kyauta masa ba, tunda Yana da hakki akanta Amma fa alkawari ta d'auka wa kanta babu wani mahalukin da zata bashi kanta in ba Yayan ta ba, da wannan tunanin ta kulle kofar ta koma ta kwanta abinta.
Ma'aruf kwance yake Akan kushin ransa Duk ba Dad'i a bayyane yace "Yau fa ranar da na dad'e ina jira Kenan Amma a parlor zan kwana, hmm bazan miki Dole ba Isha sabida nasan halin da kike ciki" tunani kala da iri yayi tayi har dare ya raba ya kasa bacci, ji yayi bazai iya hakura ba, mikewa yayi ya nufi d'akin da Isha take Wanda shine d'akin su Tura kofar yayi yaji ta a rufe Murmushin takaici yayi kana ya juya ya koma ya kwanta a haka bacci 'barawo yayi awun gaba dashi.
_________________________
Masu tambayar complete book d'in Nan Babu pls sabon book ne
Milhaat ce
Yar Terawa
https://www.wattpad.com/1248497695?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_pageb=create_on_publish&wp_uname=Milhaat&wp_originator=yyYOiPWOf9d70htdRqg7I1%2F4ucy6HsOlgByapt3Dnb2JGUd5QVGMPXeC%2Bp0YdiBDdt6TP4swRtJhg2tXkbgWfc9O3T2b4yf1jRUCMIvqFOmhE71dThk0eS8%2FT5G%2F00JG
🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
59&60
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
*WASHE GARI*
Alarm d'insa ne ya fara bugawa mikewa yayi ya kashe, d'akin su ya nufa ya Shiga babbuga mata kofa, zumbur ta mike a d'an tsorace, bedside lamp ta kunna kallon d'akin ta shigayi tana mamakin a wani d'aki take, sunan ta da taji ya Kira ne kamar rad'a yasa ta kalli kofan shiru Bata komai ba, a karo na biyu ya Kuma cewa "Isha!!!
Cikin Muryar bacci Tace "Na'am"
"d'an bud'e kofar asuba tayi"
Mikewa tayi jiki ba karfi ta bud'e Masa kofar,Kan gado ta koma ta zauna shi Kuma ya Shiga ban d'aki,alwala yayi Bayan ya gama ne ya fito ya wuce Masallaci ba tare da yace Mata uffan ba.
Itama mikewa tayi ta Shiga ban d'aki tayi alwala ta shimfid'a sallah ya Shiga yin sallah,Bayan ta idar ta zauna Akan sallayar tana azkar.
Ma'aruf Kuma bai dawo cikin gidan ba har sai da gari ya fara haske,ya Shigo har cikin d'akin bakin sa d'auke yake da sallama,tana zaune akan sallaya, d'ago kanta tayi ta kalle shi suna had'a ido ta kawar da kanta a hankali, amsa sallamar sa tayi had'e da fad'in "Ina kwana"
Ya amsa da "Lafiya how was your night?"
Tace "Alhamdulillah" had'e mikewa,sallayan ta nad'e kana ta Shiga ban d'aki, Jin saukar ruwa a shower ne yasa ya fice daga d'akin,Bayan ta gama ne ta leko taga baya d'akin fita tayi cikin sauri ta nufi kofar ta sa key.
Gaban Mirror ta nufa ta zauna,kallon kanta tayi a mirror ko me ta tuna Naga ta girgiza kai had'e da Yar karamar dariya mai d'an sauti,Mai ta Shiga shafawa a jikin ta Bayan ta gama ne ta ciro kayan da zata sa, Riga da skirt d'in atamfa ta sanya a jikin ta, ba tayi wani kwalliya ba powder ta shafa sai kwallin da ta saka a idon ta sai lip glow.
Fita tayi daga d'akin, parlor ta nufa kallon d'akin ta tsaya yi tana ganin kokarin iyayen nata had'e da sa musu Albarka, komai na d'akin Royal Blue ne da Sky blue ya haska d'akin sosai ga wani uban kamshi da d'akin keyi.
Motsin da taji ne yasa tayi saurin maida kallon gun, a hankali take ta fiya har ta Isa kofar da take jin karar,a hankali ta Turo kofar had'e da kusa kanta ciki, kallon kitchen d'in ta tsaya yi tana Murmushi,ta shagala da kallon kitchen d'in har ta manta dalilin da yasa ta Shigo.
Ido hud'u sukayi,kallon kallon suka Shiga yi wa juna,wani irin kallon yake binta dashi ganin yanda tayi matukar kyau Duk da ba wani cika take dashi sosai ba kayan yabi jikin ta,kamar a jikinta aka d'inka shi.
Ganin kallon da yake mata yayi yawane yasa tayi sauri juyawa da niyar fita cikin Murya mai sanyi yace "Isha!!!
A hankali ta juya tana kallon sa murmushi yayi kana yace "Kinyi kyau" Murmushi itama tayi had'e da fad'in "Thanks" ta juya zata fita yace "Hold on mana" ajiye spoon d'in dake hannun sa yayi ya nufe inda take hannun ta ya riko ya jaa ta izuwa gun gas cooker da yake girki da ita.
Marfin tukunyar ya bud'e yace "Look Waifa gwanin ta zan miki Kuma sai naga baiyi yanda nake gani idan Mama tayi ba"
Isha kusa dariya ta Shiga yi Tace " Me ne wannan d'in?"
"Bakya gani Irish potatoes ne"
"Eh na gani ina nufin me kake son girkawa?"
"Chips Mana ai tunda kwanaki ka ka fad'a min kina son chips sosai sai na kudiri aniyar yi miki shi da kaina"
Dariya take yi sosai shi Kuma ya rungume hannun sa yana kallon ta cikin Muryar dariya Tace "chips fa kace" ya ama da "Eh Mana"