Sashe 22
Dangin Ubana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ma'isha sai karfe 9 ta tashi ta shiga ban d'aki ta shirya, a gurguje ta karya tayi wa Mummy sai ta dawo ta fice itama da motar ta Shiga school yau, Bayan sunyi Lectures karfe 1 suka Samu break ta nufi Masallaci domin ta gabatar da sallar azahar Kan su koma , Bayan sun idar suka koma class karfe biyu sai karfe 3:30 suka gama Lectures d'in wurin motar ta, ta nufa, tun daga nesa ta hango Haisam da Aysha suna Hira suna dariya alamu ya nuna Duk su biyun suna cikin farin ciki, ki tayi jira na d'aban ta da sauri ta nufi motarta ta bud'e ta Shiga, kwantar da kanta tayi steering motar ta dad'e a haka tana ambaton La'ila ha ila anta subhanaka inni kuntu Minal zalimin take har Saida taji d'an dama dama ta jaa motar ta fice daga cikin makarantar ranta ba dad'i.
Bayan ta Isa gida, ganin mummy da Umma a garden tasa ta d'an ji dad'i alamun babu wacce ta rike kowa a Rai, Bayan ta gaida su ta shige d'akin ta ruwa ta watsa kana ta gabatar da sallar la'asar ta kwanta tana tunani kala da iri har karfe biyar da rabi kana Meerah ta Shigo cikin gidan Bayan ta gaida su Mummy ta shige d'akin Isha.
Tana Shiga d'akin ta Ciro BO apparatus d'in ta ta hau gwada ta cikin Murya kamar fad'a Tace "Haba Isha Haba Isha 220 Isha, jinin ki ya hau har 220 ina mamakin ma yadda akayi har kike tafiya, Anya kinsha maganin da na ce Kisha"
Turo baki tayi ta ce "Nasha Mana"
"Wallahi baki Sha ba da kinsha da ba Haka ba, kin San Allah Idan baki cire shi a ranki ba Wallahi tallahi zan fad'a Masa"
" Karki min haka Dan Allah"
"Isha Ni Banga dalilin 'boye Masa ba, gara ya sani ya San halin da kike ciki a dalilin sa, jinin ki Kara Hawa yake wallahi zuciyar ki zata iya bugawa"
"Insha Allah baza ta buga ba, ki tayani addu'a d'azu ma na gansu sai kin gansu gwanin sha'awa"
"oooh no wonder yanzu nasan inda matsalar take ganin su da kikayi ne yasa hankalin ki ya Kuma tashi ko? Isha soyayyar da kike Masa na gaskiyane baza ki iya cire shi a ranki cikin sauki ba"
Haisam ne ya turo kofar Yana kallon su, wani yawu Mai zafine ya wuce ta makoshin Isha murya na rawa tace "Ya... Yaya ka dawo?"
_________________________
Please comment and Share
Milhaat ce
Yar Terawa
🍃*DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
35&36
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
_Continuation.........._ Kofar d'akin ya tura ya nemi gu ya zauna kana yace "Eh na dawo maganar me kuke tattaunawa?"
"Uhmnn ba komai fa"
Kallon ta yayi kana yace "Oooh really ba komai? Naji Ana maganar Isha na son wani wane ne wannan lucky guy d'in?"
Daram daram kirjin ta ya buga, Meerah Tace "Ya Haisam dama........" Ma'isha katse ta tayi da fad'in "Yaya ya school d'in d'azu na ganka da Aunty na Kuna ta soyewar ku a love garden"
"oh ashe dama dagaske ked'in ce , Dama habibty Tace min ta ganki Amma na karyata ta, har ina fad'in inda kece zaki min magana, Ashe yaudaran kaina nayi" idon sa ya Kai kan gado ya hango BP apparatus kallon abun yake da mamaki.
Murmushi tayi Tace "Ba Haka bane dama........ " Katse ta yayi da fad'in "Princess ya naga BP apparatus baki da lafiyane?" Ganin baza ta amsa ba yamaida kallon sa ga Meerah da take aikin kallon sa yace "Likita me ya sami princess d'in?"
"Yaya jinin ta ne ya d'an hau Amma insha Allah zai sauka na bata magani ta Sha"
"jinin ta ya hau how comes?"
" Ga ta Nan ask her"
Murmushi tayi ta Fara inda inda yace "Tell me princess me ke damin ki? Na lura a Yan kwanakin Nan Akwai abinda ke damin ki Amma kina 'boyewa mene ne?"
"Ummm Yaya kasan Exam ya sako kai to yawan tunanin exam ne da rashin samun hutu yasa"
"Oh Hakane please ki rika samun hutu sosai, kar ki wahala karatun Kuma exam yazo ki kasa Exam , Kinga anyi ba'a yi ba Kenan"
"Hakane Insha Allah zan kiyayye"
Mikewa ya musu sallama ya fice. Sai da Meerah tayi sallar Isha , Ma'isha ta maida ta har gida da kanta.
Haisam ne a d'akin Umma cikin sanyin Murya da kamar rarrashi yace "Umma please, Dan Allah ki duba lamarin nan"
"Haisam Kenan, haryanzu baka fahimce ni ba Sam, bazan iya auran wani ba Bayan mahaifin ka zan cigaba da Zama haka har nima mutuwa ta riske Ni"
"Umma ki dubi girman Allah ki sake tunani a Kai, kar ki manta fa Daddy shi ya taimaka mans muka fita daga cikin kuncin Rayuwa har muka dawo Mutane, kin San abubuwan da bazan iya lissafa su ba, yau yana neman abu a wurin Wanda zamu iya bashi Kuma mu hana shi, Idan mukayi hakan ba muyi Masa butulci ba kuwa?"
A razane ta d'ago kanta ta kalli Haisam d'in kana ta sake kawar da kanta, ba Tace Masa komai ba magana yayi tayi Yana bata hakuri Amma bata tanka Masa ba har ya gaji yayi shiru mikewa yayi da niyar fita, har yasa Kai ya tsinkayo Murya Umma tana fad'in "Shikenan Na amince"
Da d'an saurin sa ya dawo cikin d'akin ya d'an rungumeta ta kana ya sake ta yace "Yauwa Umma ta ai nasan Zaki amince" mikewa yayi Yana fad'in "zani na fad'awa Mummy"
"Wa ya aike ka? Ka bari da kaina zan Sanar da ita dama yanzu zan Shiga part d'insu"
Murmushi yayi yace
"Shikenan Umma"
Mikewa tayi ta d'auki mayafin ta, ta nufi part d'insu mummy ta tarar a parlor sun dad'e suna Hira sama sama kamun ta fad'a Mata cewar ta amince mummy murna yasa ta Kira daddy a waya ta Sanar mishi, yayi farin ciki sosai shima Nan take ya Sanar da Abba, Abba baiyi kasa a gwiwa ba yasa aka tura masa number ta Sannan mummy ta bata na Abba, Ba 'bata lokaci ya neman Soyayyar ta.
Haisam kuwa d'akin Isha ya Shiga ya Sanar da ita labari Mai dad'i tayi murna sosai, Nan sukayi ta hirar su.
*BAYAN WATA 5*
Shirye shiryen biki su ke tayi duk da ba wani events zasuyi ba daga walima sai walima shima anan gidan su Ma'isha kawai za'ayi.
Yayin da Haisam da Aysha wata soyayya ce Mai karfi ya Shiga tsakanin su kusan kullum suna tare, Ma'isha kuwa damuwa Sai abunda ya karu, Meerah kuwa kusan ko wani sati zata Zo ta duba lafiyar ta sannnan ta bata shawarwarin da ya Dace Amma Duk da hakan Isha ta kasa daina son Haisam.
Alhamdulillah an d'aura Auren Umma da Abba sannan Amarya ta tare a gidan ta anan cikin garin gombe, Daddy ne yayi iya bakin kokarin sa ganin ya dawo da dukkanin aikin Abba a gombe.
Ma'aruf kullum cikin Kiran Meerah yake Akan maganar Ma'isha, Amma Ma'isha Taki bada had'in Kai shi Kuma ya kasa hakura.
Wannan Kenan
"Isha please think about it Mana, Wallahi ma'aruf na sonki ke ko tausayin sa bakya ji? Ki duba kiga ni fa tun d'azu Yana waje Yana jiran ki Amma kin ki, ki saurare shi"
"Nifa na Riga na fad'a muku bana son sa Kuma bazan tab'a son wani ba bayan Haisam meyasa Kika kasa fahimta na ne?"
"To ai Banga amafanin hakan ba, tunda kin kasa fad'a Masa har yayi nisa da soyayyar wata hakan zai tabbatar miki da cewar kin rasa shi Kennan har abada"
Hawaye na a idanun Ma'isha d'aya na bin d'aya, taji zafin maganar Meerah Amma Kuma tasan gaskiya ta fad'a mata sabida masu iya magana sukace shi Gaskiya d'aci gareta.
"Na Sani Meerah, nasan kin damu dani kin damu da farin cikina gami da lafiya ta Amma Dan Allah kar kiyi kokarin sani Dole sai na Kula shi"
Mikewa meerah tayi Tace "fine then Ni zan tafi dama shine ya ce na rako shi, ki sani baza ki sake gani na ba a gidan ku, sannan zan fad'awa Haisam halin da kike ciki" ta Kama hanya zata wuce Ma'isha ta Sha gaban rike hannayen ta tayi tana kuka "Please don't do this to me Meerah ke ce kad'ai kike saurarata ke ce kad'ai Kika San damuwa ta Akan me zakimin irin wannan hukuncin Kuma Kar ki manta kin min alkawarin baza ki tab'a fad'a wa kowa matsala ta ba"
Fin cike hannun ta tayi da karfi Tace "Dallah malama gafara min na wuce idan ke baki da shi to ni Ina dashi, idan baza ki bawa ma'aruf dama ba ya maye miki gurbin Haisam ba to Dole ne ki samu Haisam"
Har kasa ta durkusa ta rike kafafun ta tana Mata magiya Akan Kar ta fad'a Masa.
Bayan ta Isa gida, ganin mummy da Umma a garden tasa ta d'an ji dad'i alamun babu wacce ta rike kowa a Rai, Bayan ta gaida su ta shige d'akin ta ruwa ta watsa kana ta gabatar da sallar la'asar ta kwanta tana tunani kala da iri har karfe biyar da rabi kana Meerah ta Shigo cikin gidan Bayan ta gaida su Mummy ta shige d'akin Isha.
Tana Shiga d'akin ta Ciro BO apparatus d'in ta ta hau gwada ta cikin Murya kamar fad'a Tace "Haba Isha Haba Isha 220 Isha, jinin ki ya hau har 220 ina mamakin ma yadda akayi har kike tafiya, Anya kinsha maganin da na ce Kisha"
Turo baki tayi ta ce "Nasha Mana"
"Wallahi baki Sha ba da kinsha da ba Haka ba, kin San Allah Idan baki cire shi a ranki ba Wallahi tallahi zan fad'a Masa"
" Karki min haka Dan Allah"
"Isha Ni Banga dalilin 'boye Masa ba, gara ya sani ya San halin da kike ciki a dalilin sa, jinin ki Kara Hawa yake wallahi zuciyar ki zata iya bugawa"
"Insha Allah baza ta buga ba, ki tayani addu'a d'azu ma na gansu sai kin gansu gwanin sha'awa"
"oooh no wonder yanzu nasan inda matsalar take ganin su da kikayi ne yasa hankalin ki ya Kuma tashi ko? Isha soyayyar da kike Masa na gaskiyane baza ki iya cire shi a ranki cikin sauki ba"
Haisam ne ya turo kofar Yana kallon su, wani yawu Mai zafine ya wuce ta makoshin Isha murya na rawa tace "Ya... Yaya ka dawo?"
_________________________
Please comment and Share
Milhaat ce
Yar Terawa
🍃*DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
35&36
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
_Continuation.........._ Kofar d'akin ya tura ya nemi gu ya zauna kana yace "Eh na dawo maganar me kuke tattaunawa?"
"Uhmnn ba komai fa"
Kallon ta yayi kana yace "Oooh really ba komai? Naji Ana maganar Isha na son wani wane ne wannan lucky guy d'in?"
Daram daram kirjin ta ya buga, Meerah Tace "Ya Haisam dama........" Ma'isha katse ta tayi da fad'in "Yaya ya school d'in d'azu na ganka da Aunty na Kuna ta soyewar ku a love garden"
"oh ashe dama dagaske ked'in ce , Dama habibty Tace min ta ganki Amma na karyata ta, har ina fad'in inda kece zaki min magana, Ashe yaudaran kaina nayi" idon sa ya Kai kan gado ya hango BP apparatus kallon abun yake da mamaki.
Murmushi tayi Tace "Ba Haka bane dama........ " Katse ta yayi da fad'in "Princess ya naga BP apparatus baki da lafiyane?" Ganin baza ta amsa ba yamaida kallon sa ga Meerah da take aikin kallon sa yace "Likita me ya sami princess d'in?"
"Yaya jinin ta ne ya d'an hau Amma insha Allah zai sauka na bata magani ta Sha"
"jinin ta ya hau how comes?"
" Ga ta Nan ask her"
Murmushi tayi ta Fara inda inda yace "Tell me princess me ke damin ki? Na lura a Yan kwanakin Nan Akwai abinda ke damin ki Amma kina 'boyewa mene ne?"
"Ummm Yaya kasan Exam ya sako kai to yawan tunanin exam ne da rashin samun hutu yasa"
"Oh Hakane please ki rika samun hutu sosai, kar ki wahala karatun Kuma exam yazo ki kasa Exam , Kinga anyi ba'a yi ba Kenan"
"Hakane Insha Allah zan kiyayye"
Mikewa ya musu sallama ya fice. Sai da Meerah tayi sallar Isha , Ma'isha ta maida ta har gida da kanta.
Haisam ne a d'akin Umma cikin sanyin Murya da kamar rarrashi yace "Umma please, Dan Allah ki duba lamarin nan"
"Haisam Kenan, haryanzu baka fahimce ni ba Sam, bazan iya auran wani ba Bayan mahaifin ka zan cigaba da Zama haka har nima mutuwa ta riske Ni"
"Umma ki dubi girman Allah ki sake tunani a Kai, kar ki manta fa Daddy shi ya taimaka mans muka fita daga cikin kuncin Rayuwa har muka dawo Mutane, kin San abubuwan da bazan iya lissafa su ba, yau yana neman abu a wurin Wanda zamu iya bashi Kuma mu hana shi, Idan mukayi hakan ba muyi Masa butulci ba kuwa?"
A razane ta d'ago kanta ta kalli Haisam d'in kana ta sake kawar da kanta, ba Tace Masa komai ba magana yayi tayi Yana bata hakuri Amma bata tanka Masa ba har ya gaji yayi shiru mikewa yayi da niyar fita, har yasa Kai ya tsinkayo Murya Umma tana fad'in "Shikenan Na amince"
Da d'an saurin sa ya dawo cikin d'akin ya d'an rungumeta ta kana ya sake ta yace "Yauwa Umma ta ai nasan Zaki amince" mikewa yayi Yana fad'in "zani na fad'awa Mummy"
"Wa ya aike ka? Ka bari da kaina zan Sanar da ita dama yanzu zan Shiga part d'insu"
Murmushi yayi yace
"Shikenan Umma"
Mikewa tayi ta d'auki mayafin ta, ta nufi part d'insu mummy ta tarar a parlor sun dad'e suna Hira sama sama kamun ta fad'a Mata cewar ta amince mummy murna yasa ta Kira daddy a waya ta Sanar mishi, yayi farin ciki sosai shima Nan take ya Sanar da Abba, Abba baiyi kasa a gwiwa ba yasa aka tura masa number ta Sannan mummy ta bata na Abba, Ba 'bata lokaci ya neman Soyayyar ta.
Haisam kuwa d'akin Isha ya Shiga ya Sanar da ita labari Mai dad'i tayi murna sosai, Nan sukayi ta hirar su.
*BAYAN WATA 5*
Shirye shiryen biki su ke tayi duk da ba wani events zasuyi ba daga walima sai walima shima anan gidan su Ma'isha kawai za'ayi.
Yayin da Haisam da Aysha wata soyayya ce Mai karfi ya Shiga tsakanin su kusan kullum suna tare, Ma'isha kuwa damuwa Sai abunda ya karu, Meerah kuwa kusan ko wani sati zata Zo ta duba lafiyar ta sannnan ta bata shawarwarin da ya Dace Amma Duk da hakan Isha ta kasa daina son Haisam.
Alhamdulillah an d'aura Auren Umma da Abba sannan Amarya ta tare a gidan ta anan cikin garin gombe, Daddy ne yayi iya bakin kokarin sa ganin ya dawo da dukkanin aikin Abba a gombe.
Ma'aruf kullum cikin Kiran Meerah yake Akan maganar Ma'isha, Amma Ma'isha Taki bada had'in Kai shi Kuma ya kasa hakura.
Wannan Kenan
"Isha please think about it Mana, Wallahi ma'aruf na sonki ke ko tausayin sa bakya ji? Ki duba kiga ni fa tun d'azu Yana waje Yana jiran ki Amma kin ki, ki saurare shi"
"Nifa na Riga na fad'a muku bana son sa Kuma bazan tab'a son wani ba bayan Haisam meyasa Kika kasa fahimta na ne?"
"To ai Banga amafanin hakan ba, tunda kin kasa fad'a Masa har yayi nisa da soyayyar wata hakan zai tabbatar miki da cewar kin rasa shi Kennan har abada"
Hawaye na a idanun Ma'isha d'aya na bin d'aya, taji zafin maganar Meerah Amma Kuma tasan gaskiya ta fad'a mata sabida masu iya magana sukace shi Gaskiya d'aci gareta.
"Na Sani Meerah, nasan kin damu dani kin damu da farin cikina gami da lafiya ta Amma Dan Allah kar kiyi kokarin sani Dole sai na Kula shi"
Mikewa meerah tayi Tace "fine then Ni zan tafi dama shine ya ce na rako shi, ki sani baza ki sake gani na ba a gidan ku, sannan zan fad'awa Haisam halin da kike ciki" ta Kama hanya zata wuce Ma'isha ta Sha gaban rike hannayen ta tayi tana kuka "Please don't do this to me Meerah ke ce kad'ai kike saurarata ke ce kad'ai Kika San damuwa ta Akan me zakimin irin wannan hukuncin Kuma Kar ki manta kin min alkawarin baza ki tab'a fad'a wa kowa matsala ta ba"
Fin cike hannun ta tayi da karfi Tace "Dallah malama gafara min na wuce idan ke baki da shi to ni Ina dashi, idan baza ki bawa ma'aruf dama ba ya maye miki gurbin Haisam ba to Dole ne ki samu Haisam"
Har kasa ta durkusa ta rike kafafun ta tana Mata magiya Akan Kar ta fad'a Masa.