Sashe 20
Dangin Ubana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mummy cikin kuka Tace "Haba Zainab yanzu da abinda Zaki saka Mana Kenan" ta juya tabi bayan daddy.
__________________________
Alhamdulillah naga yanzu ana comments ba laifi Amma fa ina Kan baka na, na removing Insha Allah Kuma zanyi.
Nanarh
Ummu Ziyad
Ayusher
Da sauran masu comments bazan iya irgu sunayen ku duka ba, nagode sosai inajin dad'in comments d'inku musamman Nanarh Allah ya bar Kauna.
Please comment
And share
Milhaat ce
Yar Terawa
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
🍃*DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
33&34
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
_Continuation........_ jiki a sanyaye mummy ta nufa part d'insu Haisam na Mata magana Amma Bata kulashi ba, a parlor ta zauna tana matsar kwalla, Haisam cikin tashin hankali ya zauna a gaban ta had'e da riko hannayen ta, cike da kulawa yace "Umma me ya Faru ne ban tab'a ganin daddy acikin irin Wannan yanayin ba a iya zaman da mukayi dashi ba, Haka ma mummy har kuka naga tana yi kema gashi kukan kike yi what Happened Umma?"
Cikin shesshekar kuka Tace "Nothing Haisam, babu abinda ya Faru"
"Dan Allah Umma ki fad'a ya za'ayi kice babu abinda ya faru Kuma kike kuka Dan Allah ki fad'a"
Mikewa tayi a d'an tsawace Tace "Nace maka Babu ko"
Ta shige d'akin ta.
Ya dad'e a wurin yana zaune daga baya ya tashi ya bar gidan ma gaba ki d'aya.
"Kin 'bata min Rai Maryam, Akan me Zaki sa ta agaba dole sai ta amince kar ki manta fa kece Kika sa na d'auko su na ajiye su akarkashina ba takura babu takura Jan su da mukayi a jikine yasa har suka sake jiki damu muka Zama one and family, tunda tace Bata so let her be ana Dole ne? Bafa yarinya bace ba tasan me take so da abinda bata so, Shima Abdallah zan Kira sa na fad'a Masa ya bar maganar sabida na lura ya na neman sata a Rai daga jiya zuwa yau"
"Uhmn Alhaji Kenan yanzu duk abinda mukayi masu da abinda zata saka Mana Kenan, Alhaji dama don mu ba wallahi nasan inda Bata mutu ba da ta kusa mu...... "
A tsawace yace "Ke Zaki kashe ta? Nace ke Zaki kashe ta?"
Ta girgiza Kai had'e da sunkuyar da Kai, iska ya hura kana ya sassauta Muryar sa yace "Maryam zaki goge ladan da Kika Samu idan Kika cigaba da fad'an haka mun taimaka Mata don Allah Ne ba don ta biya mu ba, kar ki manta fa kece Kika kawo shawarar taimaka musu har Kika sa na dawo na su cikin gidan nan, Dan Allah idan na Isa dake ki bar maganar nan ban yarda ki sake Mata maganar ba bare ki nuna Mata a fuska"
" Insha Allah zanyi yanda kace kayi hakuri"
Ma'isha da Meerah Havilla Ice cream suka nufa, Bayan Meerah ta tabbatar da ta kwantar wa da Isha hankali, ice cream suka Sha har sai da akayi la'asar tayi suka koma gida, sai da Isha ta ajiye ta a gida kana ta wuce gida.
Haisam kuwa school ya Shiga, Duk da bayi da Lectures jiran ta yayi ta gama Lectures suka Sha hiran su ya samu hankalin sa ya kwanta , sai Kuma yayi sa'a yau bata fito da motar ba hakan ya bashi kaita gida.
Bayan sallar Isha Umma kasa zuwa gun Mummy tayi suyi hirar da suka Saba, Ma'isha na d'akinta taji Duk bata jin dad'in zaman hakan Yasa ta fito parlor ganin ba kowa ta nufi d'akin Mummy da sallama ta shiga Tace "Mummy ya na ganki a kwance yau baza a yi hiran parlor bane?"
"Uhmnn bani Jin dad'i ne"
"Subhannallah me ya same ki?"
"ciwon Kaine ba wani Abu ba"
"Amma kinsha magani ko?"
"Eh Nasha"
"To Allah ya sauwaka"
"ameen"
Mikewa tayi Tace "Bari naje part d'insu Umma"
"Okay" tab'e baki Isha tayi ta nufi part d'insu Umma.
Ganin Umma Bata parlor ta wuce d'akin ta cike da mamaki Tace "Umma kema a kwance ko kema bakya Jin dad'in ne?"
Kirkirerren Murmushi tayi tace "Eh wallahi bana Jin dad'in jikina"
"Oh ikon Allah sai kace Kun had'a baki ga mummy ma a chan ta kwanta wai kanta na ciwo"
Umma a ranta Tace "Oh Allah kar dai ita ma tasa maganar a ranta kamar Ni" a bayyane ta ce "Lallai kamar mun had'a baki"
"Allah ya baku Lafiya"
"Ameen"
"Ya Haisam fa yana Nan?"
"Ki duba shi a d'akinsa d'azu dai baya Nan ban San ko ya Shigo ba"
Ta amsa da "Ok sai da safe Allah ya sauwaka"
"ameen daughter nagode."
'dakin Haisam ta nufa ta shige d'akin taga wayam Bayanan, kwan kwasa kofar d'aki tayi ko Yana ciki taji shiru hakan ya tabbatar mata da Bayanan d'aga kafad'a tayi irin I don't care, ta fice.
A hanyar ta, ta fita suka had'u da Isha yace "Princess kin dawo Kenan?"
"Eh na dawo tun d'azu"
"Su Umma fa"
"Suna kwance wai Basu da lafiya"
"Duk su biyun?"
" Eh Umma wai zazzab'i take ji Mummy Kuma Wai ciwon Kai"
"Hmm kin San d'azu bakyanan me ya Faru?"
"A'a sai ka fad'a"
Nan ya jero Mata abinda ya gani da idon nunsa , cike da mamaki tace "eh Lallai no wonder biri yayi Kama da mutum, to Amma me ya faru haka?"
"Allahu a'a lam, Umma taki fad'a min amma ki gwada tambayar mummy muji ko menene"
"kaji ka ya Haisam mummy ce zata fad'a min sai kace baka San halin ta ba, dama kaine maybe zata fad'a maka"
"Okay muje hope tana d'akinta ba d'akin Daddy ba?"
"Eh tana d'akin ta"
"Alright muje" Yana tafe tana biye da shi da sallama suka Shiga d'akin mummy sunyi sa'a bata rufe ba don tashin ta Kennan zata rufe, tana ganin si tayi Murmushi Tace "ku Kuma fa daga ina?"
"Daga d'akin Umma" Ma'isha ta bata amsa ba.
Mummy ta amsa da "okay"
Haisam yace "Mun Zo gunki ne mummy"
"Lafiya dai ko?" Ta kalli Haisam ta kalli Isha
Haisam murya na rawa yace "la.....Lafiya lau,kawai magana zamuyi mummy"
" To ku zauna mana" ta koma ta zauna a Kan gado ta d'auki Pillow ta d'aura a cinyar ta sannan ta d'aura hannayen ta akai tana kallon su.
Zama sukayi akan kushin d'in dake d'akin kasa kasa Haisam yace "kiyi magana Mana"
Ita ma Tace "Kayi magana Mana"
"Princess kiyi magana Mana Dan Allah"
"A a wallahi Yaya ai kai kace min zaka mata magana mun Zo Kuma ka kasa"
Mummy na Kallo ikon Allah, sai kuskus take ji bakin su na motsi Amma bata jin abinda suke fad'i,a d'an fad'a fad'a Tace "Idan baza ku fad'a min ba ga hanya Nan ki fice min bacci zanyi" tana nuna musu kofar fita.
Haisam ne ya gyara Zama Yana wasa Yana d'an bubbuga kafar sa da hannun sa yace "mummy dama.....dama.....dama d'azu da na Shigo ne naji Abba na fad'a,naga Kuma kin Fad'i kalma wa Umma Sannan kina kuka Kika shige ita ma kukan naga tana yi,mummy dukkanin ku bamu tab'a ganin ku a cikin Wannan yanayin ba a iya zaman da mukayi daku bamu tab'a Jin Kan ku ba,shine muka zo ki fad'a mana Inda Hali,don naga duk Kuna cikin damuwa"
Ajiyar zuciya Mummy tayi Tace "Son ina da niyar yi maka maganar ko da kuwa baka Zo ba, sabida nasan Kai kad'ai Umman ku ke Jin maganar ka Idan mukayi sa'a ta amince da bukatar mu,ba wani abu bane ba dama Abban kune............ "
Nan ta bayyana Masa komai Kama daga Kan mutuwar Matar sa da 'ya'yan sa da kuma dalilin sa na kin yin aure.
__________________________
Alhamdulillah naga yanzu ana comments ba laifi Amma fa ina Kan baka na, na removing Insha Allah Kuma zanyi.
Nanarh
Ummu Ziyad
Ayusher
Da sauran masu comments bazan iya irgu sunayen ku duka ba, nagode sosai inajin dad'in comments d'inku musamman Nanarh Allah ya bar Kauna.
Please comment
And share
Milhaat ce
Yar Terawa
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
🍃*DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
33&34
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
_Continuation........_ jiki a sanyaye mummy ta nufa part d'insu Haisam na Mata magana Amma Bata kulashi ba, a parlor ta zauna tana matsar kwalla, Haisam cikin tashin hankali ya zauna a gaban ta had'e da riko hannayen ta, cike da kulawa yace "Umma me ya Faru ne ban tab'a ganin daddy acikin irin Wannan yanayin ba a iya zaman da mukayi dashi ba, Haka ma mummy har kuka naga tana yi kema gashi kukan kike yi what Happened Umma?"
Cikin shesshekar kuka Tace "Nothing Haisam, babu abinda ya Faru"
"Dan Allah Umma ki fad'a ya za'ayi kice babu abinda ya faru Kuma kike kuka Dan Allah ki fad'a"
Mikewa tayi a d'an tsawace Tace "Nace maka Babu ko"
Ta shige d'akin ta.
Ya dad'e a wurin yana zaune daga baya ya tashi ya bar gidan ma gaba ki d'aya.
"Kin 'bata min Rai Maryam, Akan me Zaki sa ta agaba dole sai ta amince kar ki manta fa kece Kika sa na d'auko su na ajiye su akarkashina ba takura babu takura Jan su da mukayi a jikine yasa har suka sake jiki damu muka Zama one and family, tunda tace Bata so let her be ana Dole ne? Bafa yarinya bace ba tasan me take so da abinda bata so, Shima Abdallah zan Kira sa na fad'a Masa ya bar maganar sabida na lura ya na neman sata a Rai daga jiya zuwa yau"
"Uhmn Alhaji Kenan yanzu duk abinda mukayi masu da abinda zata saka Mana Kenan, Alhaji dama don mu ba wallahi nasan inda Bata mutu ba da ta kusa mu...... "
A tsawace yace "Ke Zaki kashe ta? Nace ke Zaki kashe ta?"
Ta girgiza Kai had'e da sunkuyar da Kai, iska ya hura kana ya sassauta Muryar sa yace "Maryam zaki goge ladan da Kika Samu idan Kika cigaba da fad'an haka mun taimaka Mata don Allah Ne ba don ta biya mu ba, kar ki manta fa kece Kika kawo shawarar taimaka musu har Kika sa na dawo na su cikin gidan nan, Dan Allah idan na Isa dake ki bar maganar nan ban yarda ki sake Mata maganar ba bare ki nuna Mata a fuska"
" Insha Allah zanyi yanda kace kayi hakuri"
Ma'isha da Meerah Havilla Ice cream suka nufa, Bayan Meerah ta tabbatar da ta kwantar wa da Isha hankali, ice cream suka Sha har sai da akayi la'asar tayi suka koma gida, sai da Isha ta ajiye ta a gida kana ta wuce gida.
Haisam kuwa school ya Shiga, Duk da bayi da Lectures jiran ta yayi ta gama Lectures suka Sha hiran su ya samu hankalin sa ya kwanta , sai Kuma yayi sa'a yau bata fito da motar ba hakan ya bashi kaita gida.
Bayan sallar Isha Umma kasa zuwa gun Mummy tayi suyi hirar da suka Saba, Ma'isha na d'akinta taji Duk bata jin dad'in zaman hakan Yasa ta fito parlor ganin ba kowa ta nufi d'akin Mummy da sallama ta shiga Tace "Mummy ya na ganki a kwance yau baza a yi hiran parlor bane?"
"Uhmnn bani Jin dad'i ne"
"Subhannallah me ya same ki?"
"ciwon Kaine ba wani Abu ba"
"Amma kinsha magani ko?"
"Eh Nasha"
"To Allah ya sauwaka"
"ameen"
Mikewa tayi Tace "Bari naje part d'insu Umma"
"Okay" tab'e baki Isha tayi ta nufi part d'insu Umma.
Ganin Umma Bata parlor ta wuce d'akin ta cike da mamaki Tace "Umma kema a kwance ko kema bakya Jin dad'in ne?"
Kirkirerren Murmushi tayi tace "Eh wallahi bana Jin dad'in jikina"
"Oh ikon Allah sai kace Kun had'a baki ga mummy ma a chan ta kwanta wai kanta na ciwo"
Umma a ranta Tace "Oh Allah kar dai ita ma tasa maganar a ranta kamar Ni" a bayyane ta ce "Lallai kamar mun had'a baki"
"Allah ya baku Lafiya"
"Ameen"
"Ya Haisam fa yana Nan?"
"Ki duba shi a d'akinsa d'azu dai baya Nan ban San ko ya Shigo ba"
Ta amsa da "Ok sai da safe Allah ya sauwaka"
"ameen daughter nagode."
'dakin Haisam ta nufa ta shige d'akin taga wayam Bayanan, kwan kwasa kofar d'aki tayi ko Yana ciki taji shiru hakan ya tabbatar mata da Bayanan d'aga kafad'a tayi irin I don't care, ta fice.
A hanyar ta, ta fita suka had'u da Isha yace "Princess kin dawo Kenan?"
"Eh na dawo tun d'azu"
"Su Umma fa"
"Suna kwance wai Basu da lafiya"
"Duk su biyun?"
" Eh Umma wai zazzab'i take ji Mummy Kuma Wai ciwon Kai"
"Hmm kin San d'azu bakyanan me ya Faru?"
"A'a sai ka fad'a"
Nan ya jero Mata abinda ya gani da idon nunsa , cike da mamaki tace "eh Lallai no wonder biri yayi Kama da mutum, to Amma me ya faru haka?"
"Allahu a'a lam, Umma taki fad'a min amma ki gwada tambayar mummy muji ko menene"
"kaji ka ya Haisam mummy ce zata fad'a min sai kace baka San halin ta ba, dama kaine maybe zata fad'a maka"
"Okay muje hope tana d'akinta ba d'akin Daddy ba?"
"Eh tana d'akin ta"
"Alright muje" Yana tafe tana biye da shi da sallama suka Shiga d'akin mummy sunyi sa'a bata rufe ba don tashin ta Kennan zata rufe, tana ganin si tayi Murmushi Tace "ku Kuma fa daga ina?"
"Daga d'akin Umma" Ma'isha ta bata amsa ba.
Mummy ta amsa da "okay"
Haisam yace "Mun Zo gunki ne mummy"
"Lafiya dai ko?" Ta kalli Haisam ta kalli Isha
Haisam murya na rawa yace "la.....Lafiya lau,kawai magana zamuyi mummy"
" To ku zauna mana" ta koma ta zauna a Kan gado ta d'auki Pillow ta d'aura a cinyar ta sannan ta d'aura hannayen ta akai tana kallon su.
Zama sukayi akan kushin d'in dake d'akin kasa kasa Haisam yace "kiyi magana Mana"
Ita ma Tace "Kayi magana Mana"
"Princess kiyi magana Mana Dan Allah"
"A a wallahi Yaya ai kai kace min zaka mata magana mun Zo Kuma ka kasa"
Mummy na Kallo ikon Allah, sai kuskus take ji bakin su na motsi Amma bata jin abinda suke fad'i,a d'an fad'a fad'a Tace "Idan baza ku fad'a min ba ga hanya Nan ki fice min bacci zanyi" tana nuna musu kofar fita.
Haisam ne ya gyara Zama Yana wasa Yana d'an bubbuga kafar sa da hannun sa yace "mummy dama.....dama.....dama d'azu da na Shigo ne naji Abba na fad'a,naga Kuma kin Fad'i kalma wa Umma Sannan kina kuka Kika shige ita ma kukan naga tana yi,mummy dukkanin ku bamu tab'a ganin ku a cikin Wannan yanayin ba a iya zaman da mukayi daku bamu tab'a Jin Kan ku ba,shine muka zo ki fad'a mana Inda Hali,don naga duk Kuna cikin damuwa"
Ajiyar zuciya Mummy tayi Tace "Son ina da niyar yi maka maganar ko da kuwa baka Zo ba, sabida nasan Kai kad'ai Umman ku ke Jin maganar ka Idan mukayi sa'a ta amince da bukatar mu,ba wani abu bane ba dama Abban kune............ "
Nan ta bayyana Masa komai Kama daga Kan mutuwar Matar sa da 'ya'yan sa da kuma dalilin sa na kin yin aure.