Sashe 54
Dangin Ubana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nan da Nan Adnan hankalin sa ya tashi, Abdallah da ya fito daga motar baki a bud'e yake kallon su, hannun sa rike yake da ledan magana, cikin wata iriyar murya kamar zaiyi kuka Adnan yace "Abdullah ya zaka min Haka?"
"Wallahi tallahi ban San sun biyo ni ba"
Mardiya ce ta fito tana wani irin Taku tana tauna cin gum , tazo daf da Adnan Tace "Hello Mr Adnan" kana ta kauda Kai had'e da Murmushi Tace "Hello baby"
"Mardiya kece?" Abdallah ke mata tambayar Nan cike da mamaki, tace "Eh nice kayi mamakin gani na ko?"
"Ai dama na fad'a maka yarinyar Nan idan ta gani baza ta rufa Mana asiri ba"
"ya Isa haka,ina yarinyar take?" DPO ya yi magana a tsawace .
Adnan tun da ya gansu ya San Shikenan ya rasa Ayrah, shi ba hukuncin da za a Masa bane ma damuwar sa baya son rabuwa da ita, d'aya daga cikin Police din ne ya ture shi had'e da fad'in "wuce muje" jiki ba kwari ya Fara tafiya Yana tafiya biyu daga cikin polisawan Suna biye da shi sauran Kuma suna tsaye a waje, har da Mardiya aka Shiga ciki, har cikin d'akin da Ayrah take ya kaisu, Mardiya na hango kawarta ta saurinta ta ture Adnan ta nufi inda Ayrah ke kwance tana baccin ta hankalin ta a kwance.
Kamar a mafarki ta ji Muryar Mardiya tana Kiran sunan ta, a hankali ta Fara waro Ido har idon ta ya bud'e duka ta tabbatar ba mafarki take ba, daga Chan nesa ta hango Adnan ya rakube a gefe Yana kallon ta daga shi sai vest sai boxer Yana kallon ta, idanun Sa sun canza daga launin fari suka koma jajir kamar zaiyi kuka.
Kiran sunan ta da Mardiya tayi ne a karo na ba adadi ta ya dawo da tunanin ta gare ta, rugumar juna sukayi dukkanin su suna kuka.
Basuyi wata wata ba suka sa masa handcuffs dashi da aminin sa Abdallah, Ayrah na ganin hakan ta yanke jiki ta fad'i.
Haisam na kwance a d'akinsa dawowar sa kenan daga masallaci ya cire jallabiyar sa daga shi sai wando Wanda bai Kai gwiwarsa ba, ya Zo zai kwanta yaji ihu Kuma kamar Muryar isha, tsawaya yayi daga kwanciyar da yake son yi ya Kuma kin ihun ta tana Kiran sunan sa "Ya Haisam zan mutu" da gudu ya fita d'akinta ya fad'a, ya hango ta Akan gado tana mirginawa har tazo Fad'uwa yayi saurin tare ta kanta babu ko d'an kwali.
Gashin kanta ya baje kamar wata mahaukaciya kuka take tana yarfa hannu had'e da rike Bayan ta a kid'ime yace "Princess mene ne, me ya same ki?"
"Zan mutu Yaya, zan mutu bayana, Inna lillahi wa Inna ilaihirraji'un"
"You're in labour princess"
Blanket masu nauyi ya d'auko a Waldrop ya shimfid'a,Sau Kar da ita yayi a kasa yayi ganin ruwan ya fashe, ya gyara mata kwanciyar ta, bata kulawa ya farayi kasantuwar sa na likita, d'akinsa ya koma ya d'auko duk wani abunda zai bukata, ba wannan bane karo na farko ba da yake ganin mace a haka Amma bai San Meyasa hankalin sa ya tashi sosai ba, ko don Yana sontane oho.
Duk wani abunda ya kamata ayi wa mace Mai haihuwa ya Mata, Yana d'an matsa Mata baya Yana Mata sannu had'e da fad'in "push princess" kusan awa d'aya suka d'auka a haka, gashi Umma bata gida dukkanin dasu Twins suna gidan Mummy, Abba da Daddy Kuma sunyi tafiya suna Germany sunje wani business trip, Mai aikin Kuma taje kasuwa don yi sayyaya.
Wani nishi ta saki Mai d'an Kara , jariri ya Fad'o sai Jin kukan jaririn sukayi, wani ajiyar zuciya ya sauke shi zufa ita zufa, mikewa yayi ya gyara kwanciyar jaririn kana da taimakonsa mahaifa ya fito, Raba jaririn yayi da mahaifan, zanin ya sa ya nad'e jaririn a Kai kana ya kwantar Mata a kirjin ta, da sauri ya Shiga toilet d'an karamin roba ya Samu ya tari ruwan zafi ya sirka ya dawo d'akin.
'daukan jaririn yayi ya Shiga Toilet din ya wanke jaririn tass yanda dai akewa sabbin jarirai, Kaya mai kyau ya d'auka ya sakawa jaririn, ya kwantar da jaririn kana ya koma Kan Isha dake kwance idon ta lumshe duk kunya ta ishe ta Murmushi yayi ya girgiza Kai kana ya d'aga ta chak sai ban d'aki, tsayar da ita yayi kana yace "kiyi wanka bari na Kira su Mummy"
Kai kawai ta d'aga Masa ya fice ya barta a ciki.
Yana Fad'awa Umma Isha ta haihuwa sukayi ta fad'a wai Meyasa Bai Kira suba, Murmushi yayi yace "Umma Kennan kin manta da Dr Haisam kike magana ko?" Sai tayi shiru, fizge wayar mummy tayi daga hannun Umma tace "Sannu da kokari son gamunan zuwa"
Ta kashe wayar, Kan Isha ta fita ya tattare gun tsaf, ya sa jik ya goge back yard ya nufa da blankets din da suka baci sai ga Yar aikin ta dawo, tana ajiye ledan a kitchen tazo ta karb'i wanki ta hau wankewa, ya koma d'aki yayi wanka ya sanya kaya marasa nauyi ya koma d'akin Isha ya tarar ta fito wanka har ta Sanya kayan tana tsaye tana kallon jaririn, Murmushi yayi yace "Ya dai maman baby?" Kallon jaririn yayi a kwance a inda ya bar sa, cike da mamaki yace ya Naga Baki d'auki Baby ba?"
"Uhmn Wai me na Haifa ne mace ce ko na Miji?"
A sume aka Kai Ayrah asibiti, yayin da Abdallah Kuma da aka wuce dasu police station,mardiya batayi kasa a gwiwa ba ta Kira Mahaifiyar Ayrah, Nabila ta kwala wa Kira Akan ta Shigo ta kula da Malam Hassan an ma yi sa'a a asibitin da Malam Hassan yake aka kwantar da ita, Malam Hassan yace suje su kawai zai kula da kansa.
Shigowar mami yayi dai dai da fitowar likitan dake Kan Ayrah, inda suke ya nufa yace "babu wani damuwa kawai dai fargabane and congratulations tana d'auke da ciki na tsawon wata uku" Yana Kai Nan ya tafi ya bar su agun Baki a bud'e.
____________________________
Please comment and share
Milhaat ce
Yar Terwa
🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
81&82
*End page*
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
Continuation...............
Mardiya ce tsaye tana kallon d'an jaririn Isha Kuma d'a agun Yayan ta , jiki na 'bari ta d'auki d'an tana kallonsa kamar yayanta ne yayi kaki ya zubar, Kuka tayi sosai sabida mutuwar yayanta da iyayen ta sun dawo Mata sabo fil, har kasa ta durkusasa ta roki yafiyar Isha dama Mutanen gidan gaba ki d'aya, duk wani munafurcin da tayi ta kullawa ta fad'a musu hatta 'bata auren Farukh da Ameerah da tayi Niyan yi, kowa sai da yayi mamakin abubuwan da ta aikata Amma ance d'an Adam ajizine, Isha ta yafe Mata, anan take shaida musu anga Aurahi suyi murna matuka musamman ma Haisam da haryanzu Yana sonta Amma a matsayin soyayyar ya da kanwarsa.
Har gida taje ta nemi yafiyar Meerah da Farukh, Kuma sun yafe Mata,duk da Farukh da kyar ya hakura sabida ya d'au alwashin sai ya d'auki fansar abinda ta yiwa meeran sa.
"Ayrah me hakan yake nufi? Congratulations? Ciki kike dashi?"
Duk a jere mami ta jero mata tambayoyin nan. Kallon ta kawai Ayrah take yi sai ta kawar da kanta tana fuskantar bangon d'akin.
"To Wallahi Dole ne a zubar da cikin Nan, wannan abun kunyan ba dani ba Baki Isa ki haifa min shege a cikin zuri'a ta ba"
"Mami!!" Ayrah ta kira sunan ta kamar ba ita tayi maganar ba, Zama tayi ta jigina jikin ta ta pillow kana Tace "Mami bazan zubar da cikin Nan ba sabida ba d'an shege bane"
Baki a bud'e take kallon ta Tace "Ashe baki da hankali Ayrah ban sani ba? Ko dai kin samu tabin hankali ne?"
"Ni Lafiya ta kalau au..... " Bata karisa maganar ba taga shigowar Mardiya wani irin Kallo ta mata sai Kuma ta kawar da kanta.
Mardiya karasowa tayi ta dafe ta a kafad'a had'e da fad'in "sannu Qawata" ture hannun ta Ayrah tayi cikin tsawa Tace "Kar ki tab'a Ni" a d'an zabure ta jaa da baya tana mamakin abinda ke damun ta, mardiya Tace "Ayrah lafiyan ki kuwa, me ke damin ki?"
"ina mijina?" Shine tambayar da ta wurga mata kallon Kallo Mami, Mardiya da Nabila suka Shiga yi kana suka maida kallon su gareta, Mardiya ta ce "Mami bari naje na Kira likita don na lura bata cikin hayyacin ta maybe ya tab'a mata kwakwalwar ta"
"Ke malama da hankalina Kuma a cikin hayyacina nake nace miki ina Kika Sa aka Kai min shi"
"Auuu Wai Adnan kike nufi? Yaushe Adnan ya Zama mijin ki Kuma, Ayrah na lura baki da hankali"
"Kar ki Kuma cemin bani da hankali Adnan mijina ne Kuma ina son sa" mikewa tayi Tace "ina yake?"
"Wallahi tallahi ban San sun biyo ni ba"
Mardiya ce ta fito tana wani irin Taku tana tauna cin gum , tazo daf da Adnan Tace "Hello Mr Adnan" kana ta kauda Kai had'e da Murmushi Tace "Hello baby"
"Mardiya kece?" Abdallah ke mata tambayar Nan cike da mamaki, tace "Eh nice kayi mamakin gani na ko?"
"Ai dama na fad'a maka yarinyar Nan idan ta gani baza ta rufa Mana asiri ba"
"ya Isa haka,ina yarinyar take?" DPO ya yi magana a tsawace .
Adnan tun da ya gansu ya San Shikenan ya rasa Ayrah, shi ba hukuncin da za a Masa bane ma damuwar sa baya son rabuwa da ita, d'aya daga cikin Police din ne ya ture shi had'e da fad'in "wuce muje" jiki ba kwari ya Fara tafiya Yana tafiya biyu daga cikin polisawan Suna biye da shi sauran Kuma suna tsaye a waje, har da Mardiya aka Shiga ciki, har cikin d'akin da Ayrah take ya kaisu, Mardiya na hango kawarta ta saurinta ta ture Adnan ta nufi inda Ayrah ke kwance tana baccin ta hankalin ta a kwance.
Kamar a mafarki ta ji Muryar Mardiya tana Kiran sunan ta, a hankali ta Fara waro Ido har idon ta ya bud'e duka ta tabbatar ba mafarki take ba, daga Chan nesa ta hango Adnan ya rakube a gefe Yana kallon ta daga shi sai vest sai boxer Yana kallon ta, idanun Sa sun canza daga launin fari suka koma jajir kamar zaiyi kuka.
Kiran sunan ta da Mardiya tayi ne a karo na ba adadi ta ya dawo da tunanin ta gare ta, rugumar juna sukayi dukkanin su suna kuka.
Basuyi wata wata ba suka sa masa handcuffs dashi da aminin sa Abdallah, Ayrah na ganin hakan ta yanke jiki ta fad'i.
Haisam na kwance a d'akinsa dawowar sa kenan daga masallaci ya cire jallabiyar sa daga shi sai wando Wanda bai Kai gwiwarsa ba, ya Zo zai kwanta yaji ihu Kuma kamar Muryar isha, tsawaya yayi daga kwanciyar da yake son yi ya Kuma kin ihun ta tana Kiran sunan sa "Ya Haisam zan mutu" da gudu ya fita d'akinta ya fad'a, ya hango ta Akan gado tana mirginawa har tazo Fad'uwa yayi saurin tare ta kanta babu ko d'an kwali.
Gashin kanta ya baje kamar wata mahaukaciya kuka take tana yarfa hannu had'e da rike Bayan ta a kid'ime yace "Princess mene ne, me ya same ki?"
"Zan mutu Yaya, zan mutu bayana, Inna lillahi wa Inna ilaihirraji'un"
"You're in labour princess"
Blanket masu nauyi ya d'auko a Waldrop ya shimfid'a,Sau Kar da ita yayi a kasa yayi ganin ruwan ya fashe, ya gyara mata kwanciyar ta, bata kulawa ya farayi kasantuwar sa na likita, d'akinsa ya koma ya d'auko duk wani abunda zai bukata, ba wannan bane karo na farko ba da yake ganin mace a haka Amma bai San Meyasa hankalin sa ya tashi sosai ba, ko don Yana sontane oho.
Duk wani abunda ya kamata ayi wa mace Mai haihuwa ya Mata, Yana d'an matsa Mata baya Yana Mata sannu had'e da fad'in "push princess" kusan awa d'aya suka d'auka a haka, gashi Umma bata gida dukkanin dasu Twins suna gidan Mummy, Abba da Daddy Kuma sunyi tafiya suna Germany sunje wani business trip, Mai aikin Kuma taje kasuwa don yi sayyaya.
Wani nishi ta saki Mai d'an Kara , jariri ya Fad'o sai Jin kukan jaririn sukayi, wani ajiyar zuciya ya sauke shi zufa ita zufa, mikewa yayi ya gyara kwanciyar jaririn kana da taimakonsa mahaifa ya fito, Raba jaririn yayi da mahaifan, zanin ya sa ya nad'e jaririn a Kai kana ya kwantar Mata a kirjin ta, da sauri ya Shiga toilet d'an karamin roba ya Samu ya tari ruwan zafi ya sirka ya dawo d'akin.
'daukan jaririn yayi ya Shiga Toilet din ya wanke jaririn tass yanda dai akewa sabbin jarirai, Kaya mai kyau ya d'auka ya sakawa jaririn, ya kwantar da jaririn kana ya koma Kan Isha dake kwance idon ta lumshe duk kunya ta ishe ta Murmushi yayi ya girgiza Kai kana ya d'aga ta chak sai ban d'aki, tsayar da ita yayi kana yace "kiyi wanka bari na Kira su Mummy"
Kai kawai ta d'aga Masa ya fice ya barta a ciki.
Yana Fad'awa Umma Isha ta haihuwa sukayi ta fad'a wai Meyasa Bai Kira suba, Murmushi yayi yace "Umma Kennan kin manta da Dr Haisam kike magana ko?" Sai tayi shiru, fizge wayar mummy tayi daga hannun Umma tace "Sannu da kokari son gamunan zuwa"
Ta kashe wayar, Kan Isha ta fita ya tattare gun tsaf, ya sa jik ya goge back yard ya nufa da blankets din da suka baci sai ga Yar aikin ta dawo, tana ajiye ledan a kitchen tazo ta karb'i wanki ta hau wankewa, ya koma d'aki yayi wanka ya sanya kaya marasa nauyi ya koma d'akin Isha ya tarar ta fito wanka har ta Sanya kayan tana tsaye tana kallon jaririn, Murmushi yayi yace "Ya dai maman baby?" Kallon jaririn yayi a kwance a inda ya bar sa, cike da mamaki yace ya Naga Baki d'auki Baby ba?"
"Uhmn Wai me na Haifa ne mace ce ko na Miji?"
A sume aka Kai Ayrah asibiti, yayin da Abdallah Kuma da aka wuce dasu police station,mardiya batayi kasa a gwiwa ba ta Kira Mahaifiyar Ayrah, Nabila ta kwala wa Kira Akan ta Shigo ta kula da Malam Hassan an ma yi sa'a a asibitin da Malam Hassan yake aka kwantar da ita, Malam Hassan yace suje su kawai zai kula da kansa.
Shigowar mami yayi dai dai da fitowar likitan dake Kan Ayrah, inda suke ya nufa yace "babu wani damuwa kawai dai fargabane and congratulations tana d'auke da ciki na tsawon wata uku" Yana Kai Nan ya tafi ya bar su agun Baki a bud'e.
____________________________
Please comment and share
Milhaat ce
Yar Terwa
🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
81&82
*End page*
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
Continuation...............
Mardiya ce tsaye tana kallon d'an jaririn Isha Kuma d'a agun Yayan ta , jiki na 'bari ta d'auki d'an tana kallonsa kamar yayanta ne yayi kaki ya zubar, Kuka tayi sosai sabida mutuwar yayanta da iyayen ta sun dawo Mata sabo fil, har kasa ta durkusasa ta roki yafiyar Isha dama Mutanen gidan gaba ki d'aya, duk wani munafurcin da tayi ta kullawa ta fad'a musu hatta 'bata auren Farukh da Ameerah da tayi Niyan yi, kowa sai da yayi mamakin abubuwan da ta aikata Amma ance d'an Adam ajizine, Isha ta yafe Mata, anan take shaida musu anga Aurahi suyi murna matuka musamman ma Haisam da haryanzu Yana sonta Amma a matsayin soyayyar ya da kanwarsa.
Har gida taje ta nemi yafiyar Meerah da Farukh, Kuma sun yafe Mata,duk da Farukh da kyar ya hakura sabida ya d'au alwashin sai ya d'auki fansar abinda ta yiwa meeran sa.
"Ayrah me hakan yake nufi? Congratulations? Ciki kike dashi?"
Duk a jere mami ta jero mata tambayoyin nan. Kallon ta kawai Ayrah take yi sai ta kawar da kanta tana fuskantar bangon d'akin.
"To Wallahi Dole ne a zubar da cikin Nan, wannan abun kunyan ba dani ba Baki Isa ki haifa min shege a cikin zuri'a ta ba"
"Mami!!" Ayrah ta kira sunan ta kamar ba ita tayi maganar ba, Zama tayi ta jigina jikin ta ta pillow kana Tace "Mami bazan zubar da cikin Nan ba sabida ba d'an shege bane"
Baki a bud'e take kallon ta Tace "Ashe baki da hankali Ayrah ban sani ba? Ko dai kin samu tabin hankali ne?"
"Ni Lafiya ta kalau au..... " Bata karisa maganar ba taga shigowar Mardiya wani irin Kallo ta mata sai Kuma ta kawar da kanta.
Mardiya karasowa tayi ta dafe ta a kafad'a had'e da fad'in "sannu Qawata" ture hannun ta Ayrah tayi cikin tsawa Tace "Kar ki tab'a Ni" a d'an zabure ta jaa da baya tana mamakin abinda ke damun ta, mardiya Tace "Ayrah lafiyan ki kuwa, me ke damin ki?"
"ina mijina?" Shine tambayar da ta wurga mata kallon Kallo Mami, Mardiya da Nabila suka Shiga yi kana suka maida kallon su gareta, Mardiya ta ce "Mami bari naje na Kira likita don na lura bata cikin hayyacin ta maybe ya tab'a mata kwakwalwar ta"
"Ke malama da hankalina Kuma a cikin hayyacina nake nace miki ina Kika Sa aka Kai min shi"
"Auuu Wai Adnan kike nufi? Yaushe Adnan ya Zama mijin ki Kuma, Ayrah na lura baki da hankali"
"Kar ki Kuma cemin bani da hankali Adnan mijina ne Kuma ina son sa" mikewa tayi Tace "ina yake?"