Sashe 17
Dangin Ubana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haisam kuwa Yana fita gidan su Farukh ya nufa, a d'akin Farukh na hango sa yana zaune hannu a goshin sa yana murzawa Wanda hakan ya zame Masa jiki da zaran ransa a 'bace yasa hannu yayi ta murza goshinsa a Haka har ya huce.
Farukh yace "Look nifa banga laifin yarinyar Nan ba, Bayan Kaine ka mata ba dai dai ba Kuma ta baka hakuri sannan ka nuna Mata Kai d'an iskane"
Gyara zaman sa yayi kana yace "Jiman ya za'ayi na fad'a maka matsala ta Kuma na tsaya kana goyon Bayan ta?"
"Ba goyon Bayan ta nake ba,Ina dai fad'a maka gaskiya ne, yarinyar Nan fa son ka take Amma ka kasa gane hakan"
A zabure ya Mike yace "so bangane tana Sona ba"
Shima farukh mikewa yayi ya ce "Eh Mana baka lura da hakan ba,kishine yake cin Ma'isha"
Yar karamar dariya yayi yace "No No it can't be ba so na take ba nifa Yayan tane" ya koma ya zauna.
"Eh kai Cousin Brother d'inta ne like you told me and Akwai aure a tsakanin ku,Kuma kaima kana sonta baka gane hakan bane haryanzu"
"Yes she is my cousin but,bazan tab'a son Ma'isha ba, a matsayin Kanwata na d'auke ta wallahi Bayan hakan babu komai a raina,And wani abunda baka sani ba,ina ji na Fara son Aysha"
Zama farukh yayi yace "nasan za'a Zo Nan, Amma Ni Kam am not in support gaskiya Wai Aysha mtsww"
"Me Ayshar tayi bata had'u bane? Ko tana da wani mugun Hali Wanda Ni ban sani ba?"
" NO NO ko kad'an kyakkyawa ce Kuma na lura kanta na d'an rawa ba kamar Ma'isha ba,Gata kyakkyawa,ga sanin ya kamata sannan Bata da rawan Kai"
"Nifa Kuma a hakan nake son kayana,idan Kuma kana son Ma'isha ne zan maka jagorawa har wurin daddy"
"Ai da kuwa na Rika sa maka Albarka har karshen rayuwata in dai na mallaki Ma'isha a dalilin ka,Amma bazan iya son maso wani ba so count me out"
"Shirme kayi rawa kayi kid'a duk Kai kad'ai" mikewa yayi yace "Tashi muje Masallaci daga chan zan wuce gun habibaty"
Dariya Farukh yayi yace "Wata sabuwa inji yan cha-cha wai har an Canza ma Aysha suna?"
"sa wasa" yayi maganar yana shafa kirjin sa,Yana jin kansa a sama.
Tab'e baki Farukh yayi yace "Nawa Ido Allah sa kar kazo daga baya kana da na sani,Ni dai bata min"
" Ni Kuma tamin" Yana kai Nan yayi hanyar fita har ya bud'e kofar ya waigo yace "gwamma ka fara sonta sabida she is my wife to be idan ka gama Kallo na ka same Ni a waje." Yayi ficewar sa da d'an gudu Farukh yabi bayan sa.
Bayan sun idar da sallar la'asar ya Kira Aysha ya Sanar da ita yana hanyar gidan su, da kwatancen ta ya kai kansa gidan su, abinka da unguwar manya bai Sha wahala ba ya Isa kofar gidan su a GRA.
Har cikin gidan ya Shiga yayi parking motar sa,kujera tasa a ka fito musu dashi suka zauna ta sa aka jera Masa kayan shashaye da fruits ruwa kawai yasha Nan ya fara kwararo mata da abinda ke zuciyar sa, Aysha ba 'bata lokaci ta karb'i bukatar sa,Hira suka Sha sosai sai har Saida ya ji an fara Kiran sallar maghrib ya Mike ya yi Mata sallama,har wurin motar sa ta raka shi Yana fita ta koma cikin gida zuciyar ta fal farin ciki.
Ma'isha hira suka Sha sosai karfe 5 saiga mallam kabiru ji sukayi kamar kar su rabu, har jikin mota ta raka ta, da tabbacin Sunday Mai zuwa Ameerah zata Zo gidan su, Nan ya tada motar suka wuce gida.
Isowarsu yayi dai dai da Shigowar Haisam gidan, Zama yayi a motar Yana kallon ta, ta ganshi Sarai su Amma tayi kamar bata gansa ba ta shige cikin gida, kitchen ta Shiga ta tarar da Mummy da masu aiki suna girki tana supervising ta baya ta rungumeta had'e da fad'in "Mummy na, na dawo"
Mummy dariya tayi Tace "Daughter so kike ki karyani ko?"
Sake ta tayi had'e da fad'in "A'a mummy na Isa, idan na karyaki ina zan sa kaina?"
"Ina fa zaki zauna da Umman ki da Yaya ki da Daddyn ki"
Rufe Mata baki tayi da hannun ta Tace "Yi shiru mummy bana son kina fad'in hakan"
"Nima zolayar ki nake Ma'isha"
"Yauwa, Mummy naga kuna ta aiki daddy zai dawo ne?"
"Eh Kuma zaiyi baki shiyasa"
"Gaskiya daddy Kwanan nan baya Zama baya yin sati a gida fa"
"Aikin Kenan sai dai mu bishi da addu'a"
"Allah ya taimaka Masa, ya dafa Masa"
"Ameen daughter je ki Samu kiyi sallah ki Zo ki tayani"
Ta amsa da to ta nufi d'akin ta Tora kofar tayi a hankali, wurin ajiye takalmi ta nufa ta cire takalmin ta sannan ta rataya jakar ta juyowan da zatayi ta hango mutum a kwance a Kan gadon ta, dafe kirji tayi tana ambatan "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un"
_______________________
Please comment and share
Na kusa na Fara removing marasa comment, and please idan na cire ki kar kiji haushina
Milhaat ce
Yar Terawa
🍃*DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
29&30
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
_Continuation.........._ Hannun ta ta sauke daga kirjin ta, ta sauke ajiyar zuciya Tace "Kai Yaya ka tsoratani yaushe ka Shigo?"
Tashi yayi ya zauna daga kwanciyar da yake yana kallon cikin idonta tabbas ta tsoro ta, yace Mata "Yanzu na Shigo, Ashe dama kin ganni?"
Kawar da kanta tayi kamar bata ji abinda yace ta hard'e hannun ta, ba ganin bata da niyar bashi amsa ya taso ya nufe ta, dab da ita ya tsaya ganin har yanzu bata kula shi ba ya hannu ya riko hannayen ta, wani abu taji yarrrr tun daga tsakiyar kanta I'xuwa tsakiyar kafan ta, da sauri ta zare hannun ta.
Murmushi yayi yace "Princess wai haryanzu fushi kike dani?"
'dan ja da baya tayi ganin haka Shima ya matsa kusa da ita ta Kuma yin taku biyu ta baya shi Kuma yayi Taku biyu ya iso ta haka sukayi tayi har ta Kai jikin bango, hannu yasa ya riko hab'arta ya juyo kanta ta kalle shi.
Idonta cikin nasa, idanun ta sun taro ruwa kiris suke jira su zubo ganin hakan yaji duk ba dad'i kasa da murya yayi yace "I Know I hurt you, Dan Allah ya Isa Haka bana jin dad'in hakan duk kin Canza min kamar ba princess d'ina ba"
Hawayen da dama jira suke suka fara bin juna suna sauka da sauri yasa hannu yasa ya fara share mata yana girgiza kansa, ya kuma cewa "Am sorry My princess"
Ma'isha runtse idanun ta tayi tana Jin dad'in sunan My princess wani 'bagaren Kuma ji take kamar zuciyar ta zata fashe sabida gani take kalmominsa na yaudara ce kawai.
Haisam ganin hawayen Ma'isha ba karamin tada masa hankali yake ba ji yake kamar yasa harshen sa ya lashe hawayen ta yana Kuma ji kamar ya rungumeta a jikin sa ko zata ji saukin abinda take , amma bazai iya hakan ba sabida tun ba halaliyar sa bace.
Riko hannun ta yayi ya zaunar da ita a bakin gado, ya durkusa a gaban ta hannun ta d'aya ya rike yasa hannun ta a tsakiyan hanyen sa, murza hannun nata yake a hankali yana kallon ta, banda hawayen dake zubiwa daga idanun ta Babu abinda take yi, har sai da ya ga ta daina kukan ya sake hannun nata sannan ya mike ya zauna a gefen ta.
Still yana kallon ta yace "Please ki daina kukan haka bana son ganin ki haka, sannan dama na kawo miki labari ne Mai dad'i Amma na fasa" ya karasa maganar kamar yaro d'an shekara 3.
Kirkirerren Murmushi tayi Tace "Na daina kukan fad'a min me ya faru?"
"Zan fad'a miki but da sharad'i"
"Ina jinka"
"Sai kin min alkawarin kin daina fushi dani tukunna zan Sanar dake"
" Toh ai Yaya Kaine kake fushi dani bani ba, tunda ko magana ma ka daina min ko da na maka ma amsa mara dad'i nake Samu ko Kuma kaki kulani, Kuma in ba Ni na maka magana ba bakayi min"
"I Know, kin 'bata min raai ne wallahi, Amma yanzu komai ya wuce am sorry kinji?"
"Hmm Shikenan"
Mikewa yayi Tace "Haa'ah ina zuwa Kuma?"
"Sallah zanyi kema na San bakiyi ba, so ki tashi kiyi"
" Labarin da kace zaka fad'a min Kuma fa?"
"zan fad'a miki anjima ki tashi kiyi sallah, bye" ya d'aga mata hannu kana ya fice.
Murmushi tayi tana kallon hannun ta da ya rike ta dad'e tana kallon hannun ta tana shafawa da d'ayan hannun nata, sai gani nayi ta Mike firgit ta shige ban d'aki ko me ta tuna oho.
Farukh yace "Look nifa banga laifin yarinyar Nan ba, Bayan Kaine ka mata ba dai dai ba Kuma ta baka hakuri sannan ka nuna Mata Kai d'an iskane"
Gyara zaman sa yayi kana yace "Jiman ya za'ayi na fad'a maka matsala ta Kuma na tsaya kana goyon Bayan ta?"
"Ba goyon Bayan ta nake ba,Ina dai fad'a maka gaskiya ne, yarinyar Nan fa son ka take Amma ka kasa gane hakan"
A zabure ya Mike yace "so bangane tana Sona ba"
Shima farukh mikewa yayi ya ce "Eh Mana baka lura da hakan ba,kishine yake cin Ma'isha"
Yar karamar dariya yayi yace "No No it can't be ba so na take ba nifa Yayan tane" ya koma ya zauna.
"Eh kai Cousin Brother d'inta ne like you told me and Akwai aure a tsakanin ku,Kuma kaima kana sonta baka gane hakan bane haryanzu"
"Yes she is my cousin but,bazan tab'a son Ma'isha ba, a matsayin Kanwata na d'auke ta wallahi Bayan hakan babu komai a raina,And wani abunda baka sani ba,ina ji na Fara son Aysha"
Zama farukh yayi yace "nasan za'a Zo Nan, Amma Ni Kam am not in support gaskiya Wai Aysha mtsww"
"Me Ayshar tayi bata had'u bane? Ko tana da wani mugun Hali Wanda Ni ban sani ba?"
" NO NO ko kad'an kyakkyawa ce Kuma na lura kanta na d'an rawa ba kamar Ma'isha ba,Gata kyakkyawa,ga sanin ya kamata sannan Bata da rawan Kai"
"Nifa Kuma a hakan nake son kayana,idan Kuma kana son Ma'isha ne zan maka jagorawa har wurin daddy"
"Ai da kuwa na Rika sa maka Albarka har karshen rayuwata in dai na mallaki Ma'isha a dalilin ka,Amma bazan iya son maso wani ba so count me out"
"Shirme kayi rawa kayi kid'a duk Kai kad'ai" mikewa yayi yace "Tashi muje Masallaci daga chan zan wuce gun habibaty"
Dariya Farukh yayi yace "Wata sabuwa inji yan cha-cha wai har an Canza ma Aysha suna?"
"sa wasa" yayi maganar yana shafa kirjin sa,Yana jin kansa a sama.
Tab'e baki Farukh yayi yace "Nawa Ido Allah sa kar kazo daga baya kana da na sani,Ni dai bata min"
" Ni Kuma tamin" Yana kai Nan yayi hanyar fita har ya bud'e kofar ya waigo yace "gwamma ka fara sonta sabida she is my wife to be idan ka gama Kallo na ka same Ni a waje." Yayi ficewar sa da d'an gudu Farukh yabi bayan sa.
Bayan sun idar da sallar la'asar ya Kira Aysha ya Sanar da ita yana hanyar gidan su, da kwatancen ta ya kai kansa gidan su, abinka da unguwar manya bai Sha wahala ba ya Isa kofar gidan su a GRA.
Har cikin gidan ya Shiga yayi parking motar sa,kujera tasa a ka fito musu dashi suka zauna ta sa aka jera Masa kayan shashaye da fruits ruwa kawai yasha Nan ya fara kwararo mata da abinda ke zuciyar sa, Aysha ba 'bata lokaci ta karb'i bukatar sa,Hira suka Sha sosai sai har Saida ya ji an fara Kiran sallar maghrib ya Mike ya yi Mata sallama,har wurin motar sa ta raka shi Yana fita ta koma cikin gida zuciyar ta fal farin ciki.
Ma'isha hira suka Sha sosai karfe 5 saiga mallam kabiru ji sukayi kamar kar su rabu, har jikin mota ta raka ta, da tabbacin Sunday Mai zuwa Ameerah zata Zo gidan su, Nan ya tada motar suka wuce gida.
Isowarsu yayi dai dai da Shigowar Haisam gidan, Zama yayi a motar Yana kallon ta, ta ganshi Sarai su Amma tayi kamar bata gansa ba ta shige cikin gida, kitchen ta Shiga ta tarar da Mummy da masu aiki suna girki tana supervising ta baya ta rungumeta had'e da fad'in "Mummy na, na dawo"
Mummy dariya tayi Tace "Daughter so kike ki karyani ko?"
Sake ta tayi had'e da fad'in "A'a mummy na Isa, idan na karyaki ina zan sa kaina?"
"Ina fa zaki zauna da Umman ki da Yaya ki da Daddyn ki"
Rufe Mata baki tayi da hannun ta Tace "Yi shiru mummy bana son kina fad'in hakan"
"Nima zolayar ki nake Ma'isha"
"Yauwa, Mummy naga kuna ta aiki daddy zai dawo ne?"
"Eh Kuma zaiyi baki shiyasa"
"Gaskiya daddy Kwanan nan baya Zama baya yin sati a gida fa"
"Aikin Kenan sai dai mu bishi da addu'a"
"Allah ya taimaka Masa, ya dafa Masa"
"Ameen daughter je ki Samu kiyi sallah ki Zo ki tayani"
Ta amsa da to ta nufi d'akin ta Tora kofar tayi a hankali, wurin ajiye takalmi ta nufa ta cire takalmin ta sannan ta rataya jakar ta juyowan da zatayi ta hango mutum a kwance a Kan gadon ta, dafe kirji tayi tana ambatan "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un"
_______________________
Please comment and share
Na kusa na Fara removing marasa comment, and please idan na cire ki kar kiji haushina
Milhaat ce
Yar Terawa
🍃*DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhaart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________________
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
Page
29&30
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
_Continuation.........._ Hannun ta ta sauke daga kirjin ta, ta sauke ajiyar zuciya Tace "Kai Yaya ka tsoratani yaushe ka Shigo?"
Tashi yayi ya zauna daga kwanciyar da yake yana kallon cikin idonta tabbas ta tsoro ta, yace Mata "Yanzu na Shigo, Ashe dama kin ganni?"
Kawar da kanta tayi kamar bata ji abinda yace ta hard'e hannun ta, ba ganin bata da niyar bashi amsa ya taso ya nufe ta, dab da ita ya tsaya ganin har yanzu bata kula shi ba ya hannu ya riko hannayen ta, wani abu taji yarrrr tun daga tsakiyar kanta I'xuwa tsakiyar kafan ta, da sauri ta zare hannun ta.
Murmushi yayi yace "Princess wai haryanzu fushi kike dani?"
'dan ja da baya tayi ganin haka Shima ya matsa kusa da ita ta Kuma yin taku biyu ta baya shi Kuma yayi Taku biyu ya iso ta haka sukayi tayi har ta Kai jikin bango, hannu yasa ya riko hab'arta ya juyo kanta ta kalle shi.
Idonta cikin nasa, idanun ta sun taro ruwa kiris suke jira su zubo ganin hakan yaji duk ba dad'i kasa da murya yayi yace "I Know I hurt you, Dan Allah ya Isa Haka bana jin dad'in hakan duk kin Canza min kamar ba princess d'ina ba"
Hawayen da dama jira suke suka fara bin juna suna sauka da sauri yasa hannu yasa ya fara share mata yana girgiza kansa, ya kuma cewa "Am sorry My princess"
Ma'isha runtse idanun ta tayi tana Jin dad'in sunan My princess wani 'bagaren Kuma ji take kamar zuciyar ta zata fashe sabida gani take kalmominsa na yaudara ce kawai.
Haisam ganin hawayen Ma'isha ba karamin tada masa hankali yake ba ji yake kamar yasa harshen sa ya lashe hawayen ta yana Kuma ji kamar ya rungumeta a jikin sa ko zata ji saukin abinda take , amma bazai iya hakan ba sabida tun ba halaliyar sa bace.
Riko hannun ta yayi ya zaunar da ita a bakin gado, ya durkusa a gaban ta hannun ta d'aya ya rike yasa hannun ta a tsakiyan hanyen sa, murza hannun nata yake a hankali yana kallon ta, banda hawayen dake zubiwa daga idanun ta Babu abinda take yi, har sai da ya ga ta daina kukan ya sake hannun nata sannan ya mike ya zauna a gefen ta.
Still yana kallon ta yace "Please ki daina kukan haka bana son ganin ki haka, sannan dama na kawo miki labari ne Mai dad'i Amma na fasa" ya karasa maganar kamar yaro d'an shekara 3.
Kirkirerren Murmushi tayi Tace "Na daina kukan fad'a min me ya faru?"
"Zan fad'a miki but da sharad'i"
"Ina jinka"
"Sai kin min alkawarin kin daina fushi dani tukunna zan Sanar dake"
" Toh ai Yaya Kaine kake fushi dani bani ba, tunda ko magana ma ka daina min ko da na maka ma amsa mara dad'i nake Samu ko Kuma kaki kulani, Kuma in ba Ni na maka magana ba bakayi min"
"I Know, kin 'bata min raai ne wallahi, Amma yanzu komai ya wuce am sorry kinji?"
"Hmm Shikenan"
Mikewa yayi Tace "Haa'ah ina zuwa Kuma?"
"Sallah zanyi kema na San bakiyi ba, so ki tashi kiyi"
" Labarin da kace zaka fad'a min Kuma fa?"
"zan fad'a miki anjima ki tashi kiyi sallah, bye" ya d'aga mata hannu kana ya fice.
Murmushi tayi tana kallon hannun ta da ya rike ta dad'e tana kallon hannun ta tana shafawa da d'ayan hannun nata, sai gani nayi ta Mike firgit ta shige ban d'aki ko me ta tuna oho.