Sashe 41
Dangin Ubana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya ta kumayi Tace "ba dai chips ba sai dai pourage" yace "Pourage Kuma gwate kenan fa?"
"eh Mana ina ka tab'a ganin chips haka,ai da ka dage ka koya Kan irin ranar Nan tazo"
" Uhmn Gaskiyar ki,ai ni yanzu ma gani nake kamar mafarki nake" Jin abinda yace ne yasa ta daina dariya kamar anyi ruwa an d'auke Tace "Ban gane kamar mafarki ba?"
"Umm na d'auka bazan tab'a samun ki ba Isha" Murmushi tayi Tace "Kasan mene ne?"
Yace "A a sai kin fad'a"
Sauke tukunyan tayi kana Tace "bari na nuna naka yanda akeyin chips sabida gaba" Kai ya d'aga had'e da fad'in "to"
Nan ta Shiga fere Irish d'in shima wani wukan ta d'auko Yana Taya ta ,sai ta fere biyar bai fere d'aya ba tayi ta dariyar su sunayi suna Hira sama sama,Bayan sun gama ta soye shi had'e da soya kwai ta d'aura a gefe, a tare suka kai abincin dinning,zama yayi tayi serving d'insu suka fara ci.
Bayan sun gama cin abincin a tare suka kai kitchen, a parlor ta zauna da niyar Kallo taji yace "d'auko mayafin ki mu shiga mu gaida su Mom"
Mikewa tayi had'e da fad'in to, d'aki ta shiga ta d'auko hijab dinta har kasa, tana fitowa suka wuce part d'in su Mom, da sallama suka shiga mom ce na gani a tsaye ita da Mardiya.
Baki a bud'e take kallon su Tace "Har kun tashi? Yanzu fa na ke cewa yarinyar Nan ta kai muku breakfast"
Neman wuri yayi ya zauna had'e da fad'in "ai mun karya"
"Shine kasa 'yata girki daga zuwan ta?"
"A a ni nayi girkin fa"
Mom kallon Ma'isha tayi Tace "Wai hakane?"
Murmushi tayi kana Tace "Na daiyi Mom"
"Yauwa nasan za'a Rina"
Kama baki yayi yace "Lallai bakya tsoron Allah ina laifin ma kice mata tare mukayi?" Dariya kawai tayi Bata ce masa komai ba, mom Tace "Sai ka nemi wuri ka zauna ka bar ta a tsaye"
Gyara Zama yayi kana yace "Yan zun Nan fa Kika ce Yar kice meaning ba sai ance Mata ta zauna ba tunda a gidan su take ko?"
Tab'e baki Mom tayi, zuwa tayi ta riko hannun Isha ta zaunar da ita, Ma'aruf kallon Mardiya yayi cikin Murya kamar fad'a yace "Ke baki iya gaisuwa bane? Ko baki ga Mutane bane?"
"Uhmn Yaya Kenan ai gani nake kamar Duk Kun manta dani shiysa, ina kwana?"
Ya amsa da "lafiya"
Maida kallon ta ga Isha tayi taace "Ina kwana Aunty Isha" Murmushi tayi had'e da fad'in " lafiya Lau kin tashi lafiya?"
" Lafiya ya Amarci?" Murmushi kawai tayi bata ce Mata komai ba, kallon da Ma'aruf ya mata ne yasa ta ajiye food flask d'in dake hannun ta , had'e da kokarin barin gun.
Mom ce Tace Mata "Ya haka Kuma anan Zaki bar min abincin? 'dauka ki Kai musu part d'in su"
Cikin sauri ta d'auka ra fita.
Ma'isha har kasa ta durkusa Tace "Mom ina kwana?"
Cike da fara'a ta amsa da "Lafiya Lau ya kwanan bakonta?"
Murmushi tayi had'e da fad'in "Alhamdulillah"
Ma'aruf ma gaishe ta yayi Bayan sun gama gaisawa yace " Dad ya fita ne?" Ta amsa "Yana d'akin sa , ku shiga ku gaishe shi" mikewa yayi had'e da kallon Ma'isha yace "Zo muje" mikewa tayi Sim sim tana binsa a baya, d'akin Dad suka nufa Bayan sun gaishe shi ya musu nasiha da fatan Allah ya basu zaman Lafiya Mai d'aurewa, Nan suka tashi suka koma part d'insu kasantuwar Mom bata parlor d'in.
"Mamy yanzu haka zamu zuba Ido muna kallon Daddy yana abinda ya ga dama a gidan Nan ki duba kiga yau ma ya shigo da mace" Faisal ke wannan maganar.
Sunusi yace "Mata dai ai su biyune yau Kam"
Faisal yace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, that's it Wallahi yau d'in Nan zan yi maganin Yan iska" ya mike Yana huci yayi d'akin sa.
Mamy kallon sa kawai tayi ta kawar da kanta, Sunusi yace "Mamy Wai baza kice wani abu bane ba?"
"To me zance muku tunda ku kuka Haife Ni bani ce na haife kuba na fad'a muku ba sau d'aya ba ba sau biyu ba Akan Ku bar zancen Nan Amma kunki, ina guje muku fushin uban kune, Duk lalacin sa fa shine mahiaifin ku ya Kamata ku San da wannan"
"Amma Mamy........ " Wani irin ihu sukaji ya d'auki cikin gidan Duk su biyun a razane suka mike, Ayrah da Nabila ko wacce da gudu ta fito daga d'akin su suna son ganin mene ne ke faruwa.
Sunusi yace "Mamy kamar ihu na ji ko?"
"Eh Nima naji"
Wani ihun suka Kuma ji wannan karon Muryar mace ne take kuka had'e da ihu, Ayrah Tace "Kamar daga d'akin Daddy ne" Nabila Tace "Eh daga d'akin sane"
Mamy ce ta haura da saurin Gaske Suma suka bi Bayan ta,Kai tsaye d'akin ta fad'a ba tsuman tsaye tayi tana kallon sa.
Faisal Ne hannun sa rike da Adda jikin sa duk jini sannan malam hassan da Yan matan Nan Guda biyu suna cikin jini,dukkanin su tsirara,wani Kara Ayrah ta sake, Nabila Kuma ta fashe da kuka.
Mamy Zama tayi da d'an karfi a kasa tana kallon su cikin jini, d'ago kanta tayi ta Kalli Faisal dake huci cikin Murya Mai sanyi Tace "What have you done Faisal? What have you done"
Cikin d'aga murya yace "Abinda ya Dace dasu Mamy ya Isa Haka na gaji da ganin ki Cikin kunci da tashin hankali"
"Faisal ka kisa? Faisal ka kashe su, ka kashe har Mutum uku"
Jin maganar da Mamy keyi ya sanyi shi ya yatsar da addan dake hannun sa jiki na rawa yace "A a Mamy ni Wallahi banyi niyar kashe su ba, kawai inaso ne na rau nata su"
Sunusi ne yayi kansu murya na rawa yace "Suna motsi Basu mutu ba mu Kai su asibiti" Nan suka Shiga Sanya musu kaya, Basu tsaya 'bata lokaci ba sai medical center suka kaisu ,a A&E (accident & emergency) aka ajiye su, likitoci na ganin su suka ce baza su tab'a su har sai hukuma sun sa hannu, babu yanda basuyi dasu ba Akan su basu taimakon gaggawa in yaso zasu je suyi report Amma suka ki sabida Haka law yake, Faisal da Sunusi ne suka nufi motar da suka Zo dashi suka wuce Police station.
Bayan sun Isa police station d'in sukayi narrating abinda ya faru Nan take aka Kama Faisal, hankalin Sunusi yayi mugun tashi ganin ansa d'an uwan say cell.
Police d'aya aka sa suka Dawo asibitin tare da Sunusi, sai da police d'in yasa hannu kana aka Shiga basu taimakon gaggawa, Mamy Jin an Kama d'an ta tayi ta kuka, ita kuka su Ayrah kuka Sunusi ne ke ta aikin rarrashin su.
"To ya zanyi Meerah, na amince na aure Amma Wallahi gangar jikina da zuciyar ta bata aminta dashi ba har yanzu"
"Yau 5 days da bakin ku Amma na Jinjina wa Ma'aruf ya kwanta dake a gado d'aya ba tare da ya tab'a ki ba?"
" Mtsww ni Nace miki muna kwana tare? A parlor yake kwana"
" Isha kin bani kunya wallahi Sam bata tunaniin zakiyi hakan ba, tunda kin San baza ki aminta dashi ba ai da baki aure shi ba"
" Na d'auka Zan iya ne shiyasa na amince da hakan, bazan iya ce miki bana son Ma'aruf ba kuma bazan iya ce miki ina kin sa ba , I don't know what the problem is"
"Dallah malama Kar ki 'bata min Rai mu bar maganar please don wallahi ji nake kamar na daka ki wallahi"
"Ban fahimce ki ba Isha kina nufin baki bashi hakkiin sa ba, kinsan Allah na fushi da ke ko?"
Ganin tayi shiru yasa tace "Nasan kin San abinda Kika aikata ba dai dai bane Kuma wallahi sai Allah ya tambaye ki, tunda kin San bakya son sa ai da baki bari an d'aura auren ba"
" Ni nace miki bana son sa?" Cikin Muryar tuhuma
" Baki ce ba Amma actions speaks louder than words"
"To ina son sa shiyasa ma na aure sa kin gane ko? So mu bar maganar ya wurin aikin?"
"kalau" a gajarce ta bata amsa.
"Yau fa almost a week banje Naga ya Haisam ba, Wallahi Duk na Shiga damuwa"
"Laa kin tuna min ma, kin San me ya Faru?"
"A'a tell me"
" Kina nufin baki ji labarin da yake ta yawo a gari ba?"
"Umm umm banji ba, tunfa da aka kawo ni gidan Nan ko waje ban leka ba, in takaita miki ma part d'in mom kawai nake zuwa shima baifi sau uku naje ba"
"To Kar kad'a kunnen ki ki Sha labari" ta karasa maganar tana Murmushi.
Gyara zama tayi tana kallon ta a kage tace "Tell me, me ya Faru"
"Malam hassan na kwance a asibiti Rai a hannun Allah" ta karasa maganar cikin Murya kamar zatayi dariya, zaro ido Isha tayi Tace "Wani malam Hassan d'in?"
"Malam Hassan dai Wanda Kika sani"
"Tooooh me ya same shi"
"Wai Yan Mata ya Kawo har cikin gidan sa"
" Ban gane Yan mata ba?"
"To bara na fito miki a Mutum karuwai ya Kawo har cikin gidan sa, shi Kuma d'an sa ya fusata ya sassare su da Adda, yanzun Nan da nake gaya miki Yan matan sun mutu shi Kuma yaji mummunan rauni" ta karasa maganar tana dariya, Isha Tace "Meerah baki da hankali Wallahi, yanzu me abin dariya anan?"
"Komai ma, this called for a celebration Wallahi"
"Bai Kamata ace Musulmi ya Shiga tashin hankali ba Kuma kice ki tsaya kina murna"
"Wai ko baki gane maganar wa nake bane Kam?"
" Na gane mana ba mahaifin Ayrah ba, Baffan Haisam,har naji tausayin su wallahi?"
"uhmnn lallai shine har kike cewa kina tausayin su?"
" Uhmn gara ke" mikewa tayi ta d'aura da fad'in "Ni Zan wuce gida"
Itama Isha mikewa tayi ta amsa da "muje na taka miki"
"eh Mana ina ka tab'a ganin chips haka,ai da ka dage ka koya Kan irin ranar Nan tazo"
" Uhmn Gaskiyar ki,ai ni yanzu ma gani nake kamar mafarki nake" Jin abinda yace ne yasa ta daina dariya kamar anyi ruwa an d'auke Tace "Ban gane kamar mafarki ba?"
"Umm na d'auka bazan tab'a samun ki ba Isha" Murmushi tayi Tace "Kasan mene ne?"
Yace "A a sai kin fad'a"
Sauke tukunyan tayi kana Tace "bari na nuna naka yanda akeyin chips sabida gaba" Kai ya d'aga had'e da fad'in "to"
Nan ta Shiga fere Irish d'in shima wani wukan ta d'auko Yana Taya ta ,sai ta fere biyar bai fere d'aya ba tayi ta dariyar su sunayi suna Hira sama sama,Bayan sun gama ta soye shi had'e da soya kwai ta d'aura a gefe, a tare suka kai abincin dinning,zama yayi tayi serving d'insu suka fara ci.
Bayan sun gama cin abincin a tare suka kai kitchen, a parlor ta zauna da niyar Kallo taji yace "d'auko mayafin ki mu shiga mu gaida su Mom"
Mikewa tayi had'e da fad'in to, d'aki ta shiga ta d'auko hijab dinta har kasa, tana fitowa suka wuce part d'in su Mom, da sallama suka shiga mom ce na gani a tsaye ita da Mardiya.
Baki a bud'e take kallon su Tace "Har kun tashi? Yanzu fa na ke cewa yarinyar Nan ta kai muku breakfast"
Neman wuri yayi ya zauna had'e da fad'in "ai mun karya"
"Shine kasa 'yata girki daga zuwan ta?"
"A a ni nayi girkin fa"
Mom kallon Ma'isha tayi Tace "Wai hakane?"
Murmushi tayi kana Tace "Na daiyi Mom"
"Yauwa nasan za'a Rina"
Kama baki yayi yace "Lallai bakya tsoron Allah ina laifin ma kice mata tare mukayi?" Dariya kawai tayi Bata ce masa komai ba, mom Tace "Sai ka nemi wuri ka zauna ka bar ta a tsaye"
Gyara Zama yayi kana yace "Yan zun Nan fa Kika ce Yar kice meaning ba sai ance Mata ta zauna ba tunda a gidan su take ko?"
Tab'e baki Mom tayi, zuwa tayi ta riko hannun Isha ta zaunar da ita, Ma'aruf kallon Mardiya yayi cikin Murya kamar fad'a yace "Ke baki iya gaisuwa bane? Ko baki ga Mutane bane?"
"Uhmn Yaya Kenan ai gani nake kamar Duk Kun manta dani shiysa, ina kwana?"
Ya amsa da "lafiya"
Maida kallon ta ga Isha tayi taace "Ina kwana Aunty Isha" Murmushi tayi had'e da fad'in " lafiya Lau kin tashi lafiya?"
" Lafiya ya Amarci?" Murmushi kawai tayi bata ce Mata komai ba, kallon da Ma'aruf ya mata ne yasa ta ajiye food flask d'in dake hannun ta , had'e da kokarin barin gun.
Mom ce Tace Mata "Ya haka Kuma anan Zaki bar min abincin? 'dauka ki Kai musu part d'in su"
Cikin sauri ta d'auka ra fita.
Ma'isha har kasa ta durkusa Tace "Mom ina kwana?"
Cike da fara'a ta amsa da "Lafiya Lau ya kwanan bakonta?"
Murmushi tayi had'e da fad'in "Alhamdulillah"
Ma'aruf ma gaishe ta yayi Bayan sun gama gaisawa yace " Dad ya fita ne?" Ta amsa "Yana d'akin sa , ku shiga ku gaishe shi" mikewa yayi had'e da kallon Ma'isha yace "Zo muje" mikewa tayi Sim sim tana binsa a baya, d'akin Dad suka nufa Bayan sun gaishe shi ya musu nasiha da fatan Allah ya basu zaman Lafiya Mai d'aurewa, Nan suka tashi suka koma part d'insu kasantuwar Mom bata parlor d'in.
"Mamy yanzu haka zamu zuba Ido muna kallon Daddy yana abinda ya ga dama a gidan Nan ki duba kiga yau ma ya shigo da mace" Faisal ke wannan maganar.
Sunusi yace "Mata dai ai su biyune yau Kam"
Faisal yace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, that's it Wallahi yau d'in Nan zan yi maganin Yan iska" ya mike Yana huci yayi d'akin sa.
Mamy kallon sa kawai tayi ta kawar da kanta, Sunusi yace "Mamy Wai baza kice wani abu bane ba?"
"To me zance muku tunda ku kuka Haife Ni bani ce na haife kuba na fad'a muku ba sau d'aya ba ba sau biyu ba Akan Ku bar zancen Nan Amma kunki, ina guje muku fushin uban kune, Duk lalacin sa fa shine mahiaifin ku ya Kamata ku San da wannan"
"Amma Mamy........ " Wani irin ihu sukaji ya d'auki cikin gidan Duk su biyun a razane suka mike, Ayrah da Nabila ko wacce da gudu ta fito daga d'akin su suna son ganin mene ne ke faruwa.
Sunusi yace "Mamy kamar ihu na ji ko?"
"Eh Nima naji"
Wani ihun suka Kuma ji wannan karon Muryar mace ne take kuka had'e da ihu, Ayrah Tace "Kamar daga d'akin Daddy ne" Nabila Tace "Eh daga d'akin sane"
Mamy ce ta haura da saurin Gaske Suma suka bi Bayan ta,Kai tsaye d'akin ta fad'a ba tsuman tsaye tayi tana kallon sa.
Faisal Ne hannun sa rike da Adda jikin sa duk jini sannan malam hassan da Yan matan Nan Guda biyu suna cikin jini,dukkanin su tsirara,wani Kara Ayrah ta sake, Nabila Kuma ta fashe da kuka.
Mamy Zama tayi da d'an karfi a kasa tana kallon su cikin jini, d'ago kanta tayi ta Kalli Faisal dake huci cikin Murya Mai sanyi Tace "What have you done Faisal? What have you done"
Cikin d'aga murya yace "Abinda ya Dace dasu Mamy ya Isa Haka na gaji da ganin ki Cikin kunci da tashin hankali"
"Faisal ka kisa? Faisal ka kashe su, ka kashe har Mutum uku"
Jin maganar da Mamy keyi ya sanyi shi ya yatsar da addan dake hannun sa jiki na rawa yace "A a Mamy ni Wallahi banyi niyar kashe su ba, kawai inaso ne na rau nata su"
Sunusi ne yayi kansu murya na rawa yace "Suna motsi Basu mutu ba mu Kai su asibiti" Nan suka Shiga Sanya musu kaya, Basu tsaya 'bata lokaci ba sai medical center suka kaisu ,a A&E (accident & emergency) aka ajiye su, likitoci na ganin su suka ce baza su tab'a su har sai hukuma sun sa hannu, babu yanda basuyi dasu ba Akan su basu taimakon gaggawa in yaso zasu je suyi report Amma suka ki sabida Haka law yake, Faisal da Sunusi ne suka nufi motar da suka Zo dashi suka wuce Police station.
Bayan sun Isa police station d'in sukayi narrating abinda ya faru Nan take aka Kama Faisal, hankalin Sunusi yayi mugun tashi ganin ansa d'an uwan say cell.
Police d'aya aka sa suka Dawo asibitin tare da Sunusi, sai da police d'in yasa hannu kana aka Shiga basu taimakon gaggawa, Mamy Jin an Kama d'an ta tayi ta kuka, ita kuka su Ayrah kuka Sunusi ne ke ta aikin rarrashin su.
"To ya zanyi Meerah, na amince na aure Amma Wallahi gangar jikina da zuciyar ta bata aminta dashi ba har yanzu"
"Yau 5 days da bakin ku Amma na Jinjina wa Ma'aruf ya kwanta dake a gado d'aya ba tare da ya tab'a ki ba?"
" Mtsww ni Nace miki muna kwana tare? A parlor yake kwana"
" Isha kin bani kunya wallahi Sam bata tunaniin zakiyi hakan ba, tunda kin San baza ki aminta dashi ba ai da baki aure shi ba"
" Na d'auka Zan iya ne shiyasa na amince da hakan, bazan iya ce miki bana son Ma'aruf ba kuma bazan iya ce miki ina kin sa ba , I don't know what the problem is"
"Dallah malama Kar ki 'bata min Rai mu bar maganar please don wallahi ji nake kamar na daka ki wallahi"
"Ban fahimce ki ba Isha kina nufin baki bashi hakkiin sa ba, kinsan Allah na fushi da ke ko?"
Ganin tayi shiru yasa tace "Nasan kin San abinda Kika aikata ba dai dai bane Kuma wallahi sai Allah ya tambaye ki, tunda kin San bakya son sa ai da baki bari an d'aura auren ba"
" Ni nace miki bana son sa?" Cikin Muryar tuhuma
" Baki ce ba Amma actions speaks louder than words"
"To ina son sa shiyasa ma na aure sa kin gane ko? So mu bar maganar ya wurin aikin?"
"kalau" a gajarce ta bata amsa.
"Yau fa almost a week banje Naga ya Haisam ba, Wallahi Duk na Shiga damuwa"
"Laa kin tuna min ma, kin San me ya Faru?"
"A'a tell me"
" Kina nufin baki ji labarin da yake ta yawo a gari ba?"
"Umm umm banji ba, tunfa da aka kawo ni gidan Nan ko waje ban leka ba, in takaita miki ma part d'in mom kawai nake zuwa shima baifi sau uku naje ba"
"To Kar kad'a kunnen ki ki Sha labari" ta karasa maganar tana Murmushi.
Gyara zama tayi tana kallon ta a kage tace "Tell me, me ya Faru"
"Malam hassan na kwance a asibiti Rai a hannun Allah" ta karasa maganar cikin Murya kamar zatayi dariya, zaro ido Isha tayi Tace "Wani malam Hassan d'in?"
"Malam Hassan dai Wanda Kika sani"
"Tooooh me ya same shi"
"Wai Yan Mata ya Kawo har cikin gidan sa"
" Ban gane Yan mata ba?"
"To bara na fito miki a Mutum karuwai ya Kawo har cikin gidan sa, shi Kuma d'an sa ya fusata ya sassare su da Adda, yanzun Nan da nake gaya miki Yan matan sun mutu shi Kuma yaji mummunan rauni" ta karasa maganar tana dariya, Isha Tace "Meerah baki da hankali Wallahi, yanzu me abin dariya anan?"
"Komai ma, this called for a celebration Wallahi"
"Bai Kamata ace Musulmi ya Shiga tashin hankali ba Kuma kice ki tsaya kina murna"
"Wai ko baki gane maganar wa nake bane Kam?"
" Na gane mana ba mahaifin Ayrah ba, Baffan Haisam,har naji tausayin su wallahi?"
"uhmnn lallai shine har kike cewa kina tausayin su?"
" Uhmn gara ke" mikewa tayi ta d'aura da fad'in "Ni Zan wuce gida"
Itama Isha mikewa tayi ta amsa da "muje na taka miki"