Sashe 83
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 4 min read
_badan innah jummai tatashi da hassadar Ammah ba da komai baikasance hakaba,, hasaada tasakata gur6ata tarbiyyar 'yarta d'aya tilo, hassada yasaka d'ora momy a keken 6era Na burin zama wani Abu wajen Tara dukiya domin akirata da suna hamshak'iyar mace, badan wannan dalilinba da momy bata Shiga k'ungiyar ('ya'yan kunama ba), datayi hak'uri tazauna agidan mijinta lafiya, dabatayi tunanin cin gadon Alhaji Abdallah jigawaba, bare harta dinga kallon haihuwar mata amatsayin dakushewar komanta, har takaita ga sace d'an abokiyar zamanta, domin kawai yazama jari a burinta, wannan hassadar Ce hartakai ga shafar mufeedah batajiba bata ganiba._
_hassada masiface wlhy, domin kunga innah jummaice kawai taginata, amma tacigaba da zagaye mutane masu d'unbin yawa acikin masifa, innah jummai ta Reni momy akan hassada, momy kuma tareni 'ya'yan ta gallabar rayuwar wasunta irinsu mama da Anty Mamie, hartazama sanadin salwantar wasu mutane dayawa._
_Amma abin kaico, dukkan abinda suke burin akansa ALLAH yabasu, daga k'arshe kuma saiya zama rugzajje, Mara amfani agaresu, saima yazame musu sanadin nadama da Dana Sani, k'ask'anci da d'umbin kunyar rayuwa, Yakamata Mugane hassada tamkar tubalin toka take, koda kaginata danisa watarana saita ruguzo idan tatashi da mutuncinka kuma zata rushe. Hassada babu k'arama babu babba acikinta, komin samanka kuma saika fad'o idan kakasance mutum mai hassada, koda bakayi k'arshe irinnasu innh jummaiba kuwa, kuma mafi yawan mai hassadama wlhy sanadin bugawar zuciya yake mutuwa, ko hawan jini._
_a wannan zamanin ko kishi damata keyi hassada tafi yawa aciki, Dan ba'a kishi irinna matan manzon ALLAH (s,a,w), wannan nabama kowacce mace dama tazauna tayi nazari akan hakan kuma._🤷🏽♀
_soyayyar Khaleel da Aysha abin birgewa, kowacce mace tana burin samun irin wannan rayuwa, gashi kuma itace tayi k'aranci, Dan mazajenmu sunfi fifita Neman kud'i akan iyalinsu, k'alilanne acikinsu ke bama matan kulawa, amma da anyi aure wata uku tayi yawa soyyaya tazama tarihi saikuma zaman hak'uri dana 'ya'ya, wlhy ko kar6uwar novels damaida hankali wajen son karatun buks Na soyayyar damukeyi yasamo asaline daga k'aranci kulawa ta mazajenmu akanmu, towatama batasan irin wannan soyayyarba sai novels, shiyyasa idan muka saka tayi yawa saikiji ana k'aryatamu, Dan ALLAH maza kugyara, ko yawaitar zinace-zinace da buri irin Na mata yana tafiyane wajen k'arancin kulawar damuke samu, kishin kansa damata keyi harda rashin kulawa, domin ita kanuna mata soyayyar awaje, amma tana shigowa gidan sai komai ya canja, kakuma koma hangen wata awaje, kana bata kulawar dabaka bama wannan tagidan, kaga kuwa kataro March wlhy, amma muma matan dazamu nutsu muyi hak'uri dasaikiga abin mamaki, itamafa tana shigowa gidan rabin shekara yayi yawa zata fara kwasan makamancin d'acin dakika d'iba sanadin shigowarta, Dan itama kwanaki kad'an idonsa zai fara komawa kan shinshino wata kuma awaje😂🤭, bulalar data doki uwargidafa, itace zata jibgi amarya watan watarana._
_mun kasa fahimtane kawai, amma maza sun maidamu sakarkaru wlhy, ahanaki zaman lfy da jituwa tsakaninki da 'Yar uwarki jinsinki, sannan sukuma kullum suna gefe suna dariya dakiranku mahaukata baki d'aya🤕._
Saimu farka idan munga zamu gane, idan bazamu ganeba kuma muyitayi, muke tareda wahala, sudai babu ruwansu.
_kobabu komai Ammah jar wuya tsohuwar arzik'i ta nishad'antar daku😂, kowa zaiso yasamu kaka irin Ammah😉👍🏻🤣._
Bara nabarku haka, badan nagajiba, saidan watarana cikakken sharhin wannan labari zai iya zuwa muku kaitsaye daga k'ungiyar haske, bayan antaceshi an tankad'e kuma an rairaye.
Takuce har kullum, mai sonku da k'aunarku.
Bilkisa Ibrahim
(Bilyn Abdul)
Marubuciyar.✍🏻
*_Rashin sani!!._*
*_auren k'addara ko biyayya?_*
*_k'anwar uwace ko kishiyar uwa?_*
*_Nida aminiyata!!_*
*_Nawaff!!_*
*_Sabon al'aree!!_*
*_kukan kurciya....!!_*
*_Ban saketaba!!_*.
*_Abdul-maleek bobi!!_*
*_Karayar arzeek'i!!_*
*_sanadin bikin sallah!!_*
*_ciki da gaskiya!!_*.
_duk zaku iya nemansu Ku karanta, karkuma kiji tsoro ko kunyar tunasar dani wani kuskure danayi acikinsu, kifad'amin ta k'yak'yk'yawar sigar dazan fahimceki vatareda cin zarafiba._
_banyi ciki da gaskiya domin cin zarafin kowaba, hakama sauran buks d'inna, saboda yanayin rayuwama nak'i fad'ar wani matsayi daga 6angaren aikin khaleel, shikansa ban fad'i girman igiyar kakinsaba, so hakan yafi sauk'i._
Idan kin karanta saiki gyara abinda kikeyi Mara k'yau, kodan gudun fad'awa hanya Mara k'yau, idankuma burin yi ne dake saiki cireshi aranki.
ALLAH yasa Mugane, mu anfana da abinda muka samu aciki, Wanda yazama kuskure ALLAH ka yafe mana baki d'aya.
ALLAH ka gafartama iyayenmu dadukkan musulmai dasuka rigamu gidan gaskiya.
Duk Wanda na6atamawa ayayin rubutun wannan labarin ya gafarceni, nayine akan rashin sani, ALLAH ya yafe mana baki d'aya.
Abaya nace next novel d'inna ABINDA KASHUKA.... Tom yanzun naga ana rubuta abinda ka Shika, so watak'il zan iya canja sunan nawa labarine idan hali yazo da hakan, idankuma naga babu sunan daya dace dashi to zanyi amfani da wannan sunan nafarko.
Insha ALLAH a next year zakuga Sabon buk d'inna.
Inama kowa fatan alkairi.
Bilyn Abdul Ce.😉👍🏻👍🏻👍🏻
Ngd kwarai da gaske💋💋💋💋💋💋💋💋❤❤❤❤❤
_hassada masiface wlhy, domin kunga innah jummaice kawai taginata, amma tacigaba da zagaye mutane masu d'unbin yawa acikin masifa, innah jummai ta Reni momy akan hassada, momy kuma tareni 'ya'yan ta gallabar rayuwar wasunta irinsu mama da Anty Mamie, hartazama sanadin salwantar wasu mutane dayawa._
_Amma abin kaico, dukkan abinda suke burin akansa ALLAH yabasu, daga k'arshe kuma saiya zama rugzajje, Mara amfani agaresu, saima yazame musu sanadin nadama da Dana Sani, k'ask'anci da d'umbin kunyar rayuwa, Yakamata Mugane hassada tamkar tubalin toka take, koda kaginata danisa watarana saita ruguzo idan tatashi da mutuncinka kuma zata rushe. Hassada babu k'arama babu babba acikinta, komin samanka kuma saika fad'o idan kakasance mutum mai hassada, koda bakayi k'arshe irinnasu innh jummaiba kuwa, kuma mafi yawan mai hassadama wlhy sanadin bugawar zuciya yake mutuwa, ko hawan jini._
_a wannan zamanin ko kishi damata keyi hassada tafi yawa aciki, Dan ba'a kishi irinna matan manzon ALLAH (s,a,w), wannan nabama kowacce mace dama tazauna tayi nazari akan hakan kuma._🤷🏽♀
_soyayyar Khaleel da Aysha abin birgewa, kowacce mace tana burin samun irin wannan rayuwa, gashi kuma itace tayi k'aranci, Dan mazajenmu sunfi fifita Neman kud'i akan iyalinsu, k'alilanne acikinsu ke bama matan kulawa, amma da anyi aure wata uku tayi yawa soyyaya tazama tarihi saikuma zaman hak'uri dana 'ya'ya, wlhy ko kar6uwar novels damaida hankali wajen son karatun buks Na soyayyar damukeyi yasamo asaline daga k'aranci kulawa ta mazajenmu akanmu, towatama batasan irin wannan soyayyarba sai novels, shiyyasa idan muka saka tayi yawa saikiji ana k'aryatamu, Dan ALLAH maza kugyara, ko yawaitar zinace-zinace da buri irin Na mata yana tafiyane wajen k'arancin kulawar damuke samu, kishin kansa damata keyi harda rashin kulawa, domin ita kanuna mata soyayyar awaje, amma tana shigowa gidan sai komai ya canja, kakuma koma hangen wata awaje, kana bata kulawar dabaka bama wannan tagidan, kaga kuwa kataro March wlhy, amma muma matan dazamu nutsu muyi hak'uri dasaikiga abin mamaki, itamafa tana shigowa gidan rabin shekara yayi yawa zata fara kwasan makamancin d'acin dakika d'iba sanadin shigowarta, Dan itama kwanaki kad'an idonsa zai fara komawa kan shinshino wata kuma awaje😂🤭, bulalar data doki uwargidafa, itace zata jibgi amarya watan watarana._
_mun kasa fahimtane kawai, amma maza sun maidamu sakarkaru wlhy, ahanaki zaman lfy da jituwa tsakaninki da 'Yar uwarki jinsinki, sannan sukuma kullum suna gefe suna dariya dakiranku mahaukata baki d'aya🤕._
Saimu farka idan munga zamu gane, idan bazamu ganeba kuma muyitayi, muke tareda wahala, sudai babu ruwansu.
_kobabu komai Ammah jar wuya tsohuwar arzik'i ta nishad'antar daku😂, kowa zaiso yasamu kaka irin Ammah😉👍🏻🤣._
Bara nabarku haka, badan nagajiba, saidan watarana cikakken sharhin wannan labari zai iya zuwa muku kaitsaye daga k'ungiyar haske, bayan antaceshi an tankad'e kuma an rairaye.
Takuce har kullum, mai sonku da k'aunarku.
Bilkisa Ibrahim
(Bilyn Abdul)
Marubuciyar.✍🏻
*_Rashin sani!!._*
*_auren k'addara ko biyayya?_*
*_k'anwar uwace ko kishiyar uwa?_*
*_Nida aminiyata!!_*
*_Nawaff!!_*
*_Sabon al'aree!!_*
*_kukan kurciya....!!_*
*_Ban saketaba!!_*.
*_Abdul-maleek bobi!!_*
*_Karayar arzeek'i!!_*
*_sanadin bikin sallah!!_*
*_ciki da gaskiya!!_*.
_duk zaku iya nemansu Ku karanta, karkuma kiji tsoro ko kunyar tunasar dani wani kuskure danayi acikinsu, kifad'amin ta k'yak'yk'yawar sigar dazan fahimceki vatareda cin zarafiba._
_banyi ciki da gaskiya domin cin zarafin kowaba, hakama sauran buks d'inna, saboda yanayin rayuwama nak'i fad'ar wani matsayi daga 6angaren aikin khaleel, shikansa ban fad'i girman igiyar kakinsaba, so hakan yafi sauk'i._
Idan kin karanta saiki gyara abinda kikeyi Mara k'yau, kodan gudun fad'awa hanya Mara k'yau, idankuma burin yi ne dake saiki cireshi aranki.
ALLAH yasa Mugane, mu anfana da abinda muka samu aciki, Wanda yazama kuskure ALLAH ka yafe mana baki d'aya.
ALLAH ka gafartama iyayenmu dadukkan musulmai dasuka rigamu gidan gaskiya.
Duk Wanda na6atamawa ayayin rubutun wannan labarin ya gafarceni, nayine akan rashin sani, ALLAH ya yafe mana baki d'aya.
Abaya nace next novel d'inna ABINDA KASHUKA.... Tom yanzun naga ana rubuta abinda ka Shika, so watak'il zan iya canja sunan nawa labarine idan hali yazo da hakan, idankuma naga babu sunan daya dace dashi to zanyi amfani da wannan sunan nafarko.
Insha ALLAH a next year zakuga Sabon buk d'inna.
Inama kowa fatan alkairi.
Bilyn Abdul Ce.😉👍🏻👍🏻👍🏻
Ngd kwarai da gaske💋💋💋💋💋💋💋💋❤❤❤❤❤