← Book details Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 83

Sashe 10

Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Kwanaki nata shurawa, bikinsu ya khaleel yamatso gab.
Aysha tanashan gyara wajen Ammah da Anty Mamie, harma da gwaggo bintu ( nace wannan bazai hana ya khaleel dakakiba😂 gwaggo bintu😜).
Ga Anty Mamie tatsaya akanta wajen koyamata girke-girke dazama da miji, abinda ya khaleel keso da Wanda bayaso danta kiyaye kuma taci ribar zama dashi.
Tayi k'yau harta gaji, Ammah ma Na koya mata dabarun zama da miji irinna zamaninsu, sosai Aysha take fahimtar komai daki-daki.

A6angaren hajia babba kam batawani d'auki bikin da muhimmanciba, ko kayan lefe da Shukurah tace zataje Dubai tahad'o hajia babba cewatayi uban Dubai d'in, y'ar talakawar za'a had'ama kaya asu tsada?.
Bazai yuwuba.
Kai Momy, itamafa tazama d'iyarki, yakamatafa kugane khaleel shikad'aine namiji acikinmu, yakamata kuma a auransa mu nuna masa gata, kodan d'awainiyar dayakeyi damu, hakama Anty zuwairah nace nawa zamu had'a masa gudunmawa tace ko sisi bazata badaba, Momy kimata magana Dan ALLAH.
yo maganar ubanmi zan mata, wlhy ina bayanta gara tasiyama y'ay'anta kayan sakawa, idan zaiyi auren gaskiya saita masa, Dan wannan auren rusashshene, kwanakin Dana bashi nacika zan wargazashi.
Inzaki Adana kud'inkima sai aurensa da Aleeya ki Adana, inkuma zaki bashi kekika Sani, dama aii kema salla mammiyarce tamkar shi, karkuma kisake kirana akan bikinnan, dama zakiyi zamanki wajen y'ay'anki yafi miki alkairi basai kinsaka mijinki kashe kud'in jirgi abanzaba, ato kindaiji nafad'a miki.
Hummm amma Momy.......
Ya isheni haka Dan ubanki.
Shiru Anty shukurah tayi, tace shikenan Momy sai anjima, insha ALLAH ana saura sati 1 zantaho.
Kekika Sani kuma.

Ya khaleel dake tsaye abakin k'ofa yanajin wayartasu yajuya dabaya, Dan baya buk'atar momyn tasan yashigoma, wajen aiki zaije shine yashigo gaidata, maybi da yama zaije Gabon, amma dasafe yake sakaran dawowa.
Ko amma bai gaidaba yafice, saboda wayar Momy ta Sosa ransa, su Kansu su Adams sunlura ransa a6ace yake, yarasa miyasa Momy take masa hakane?, yakanji alabarin mutane idan mutum yanada y'ay'a maza dayawa, ya haifi mace 1 tak acikinsu takan samu gata fiye da kowa, hakama idan ya haifi mata da yawa, namiji yazama shikad'ai yakan samu gata fiyeda sauran y'ay'an, amma shi agaresa ba haka baneba, Momy tafi nuna soyayyarta kan y'an uwansa mata, mawuyacine suyi rayuwar sati d'aya Momy batayi abinda zai Sosa zuciyarsaba agidannan, Anty Mamie daba ita ta haifeshiba, nononta kawai yasha, amma yafi samun kulawa da kwanciyar hankali agareta.
Yanzu kokan aurenan itace ta zaunar dashi tamasa nasiha da Nuna masa muhimmancin biyayya ga iyaye, da alkairin datake hango masa a auren, kullum tsaye take Kansu wajen kwantar da hankalinsa itada Amman akan auren, amma ga Momy bahaka baneba.
Wanan wace iriyar rayuwace, shidai basain dad'in uwaba wlhy, gata da ranta amma maraya yafishi jindad'i......
Adams yak'ara magana akaro Na hud'u, sir! Munzofa.
Firgigita yabud'e idonsa, tareda yin k'aramin tsaki, Natafi wata duniyarne Adams, bara naje wajen Oga nafito, kafin nafito kasanarma su fharuk ina nemansu a office d'ina.
OK sir!
Adams yafad'a yana masa salute.

Yad'an dad'e a office d'in ogan nasa, suna tattaunawa akan abinda zai kaishi Gabon, dakuma mutuwar David Wanda khaleel d'in ya tabbatar da anbasa gubane aruwa yasha, kuma anhad'a kaine dawani makusancinsa, tunda bakowane ke shiga inda David yakeba, ya khaleel yace sir!.
Inazargin wasunmu Na taredasu David, Dan a shekaran jiya nafara tatsar wasu bayanai agaresa, Yakuma tabbatarmin zai fad'amin jami'an tsaron dake basu taimako akan harkokinsu, shine jiya muka wayi gari an kashesa, nasaka anrufemin masu tsaron k'ofar, har sai sun sanarmin Wanda yayi aika-aikar, dansunsanshi, amma sunk'i fad'a saboda wani dalilinsu nadaban.
Ha...ha..hakane, yakamata mu tsananta bincike akan kisan nashi, dan.... Dan babu wani bare dazai shigo yayi wanan aika-aikar.
Wani murmushin kasaita ya khaleel yayi, cikin izzarsa yace karka damu sir, y'ar manuniya zata nuna, kuma wlhy kosu wanene saisunyi Dana sanin 6atamin aiki, sannan mutuwar David bashine zaisa su ku6ta daga farautata ba, saima hanya dasuka nuna mini, alk'awarine saina gurfanar dasu bisa guywoyinsu agabana!!.
Y'ar zabura Oga yayi, Dan maganar khaleel d'in tashigeshi.
Batareda sauraren komaiba ya khaleel yay salute nashi yafice daga office.
Ajiyar zuciya Oga yayi (babu zancen fad'in matsayinsa, saboda tsaro😂👍🏻), gaba d'aya ya tsorata da j! d'in, yasan yaron gwarzone, kuma tabbas saiya bankad'osu, zuface tashiga keto masa, dolene su sake taku, kuma sud'au mataki wajen ragema Ibraheem Abdallah j kaifi, amma tayaya?, Dan sunan yaron yarigaya yayi tsawa a hukumarsu, manyan k'asashen duniya sun sanshi, kuma sunayi dashi.
Miye mafita yanzu??....

A office d'insa yatarar dasu Solomon, atare sukayi salutes nashi, yazauna akujera yana binsu da kallo.
Mahmud ya'ake cikine?.
Yes sir, mun kammala komai, kamar yanda kabuk'ata mun tankad'e da rairaye wad'anda sukeda kusanci sosai da barau modibbo, so aranarma da kukaso kamashi akwai wata number da'aka masa massege da ita, cewar gakunan zuwa garesa.
Inaga wananne yakawo matsala harya farga yagudu bayan yaga messenge d'in.
OK wanene mai number?.
Macece gaskiya, yasaka mata hajjaju kawai.
OK. Yanzu mutane nawane kuka tace acikinsu?.
Faruk yace su 37 ne sir.
OK.
Yakamata abisu d'aya bayan d'aya amin bincike akan sana'oinsu, da address nasu, har ita macen da tamasa massage d'in.
OK sir.
Solomon yace amma sir kana ganin lokaci baiyiba dazaku kama barau modibbo?.
Hakane Solomon, zamu kamashi, amma inason kama Alhaji Aliyu bushasha ne first, danshine ogansa nalura, kokuma nace babban dila d'insa, to kafin kuma nakamashi dolene mucigaba da bibiyar barau modibbo dansamun wasu bayanan sirri daga garesa batareda shima yasaniba.
Muna kamashi barau modibbo yanzu, Alhaji Aliyu zai gudu wlhy, kumashi mutumne mai wayon tsiya, baya hud'd'a da wayar tafi da gidanka, saidai yaransa..
Lallai yanada wayo, cewar kausar.
Sun tattauna sosai gameda wasu ayyukan sannan ya sallameshi suka tafi.

Shikuma yacigaba da 'yan ayyukansa, yana son kammala komai akan lokaci, saboda nanda 2weeks binkin taheer, tsakaninsu sati uku ne acal.
Ga aiki yamusu yawa, ad'an tsakaninnan, hankalinsa yarabu biyu. Ga shirin bikinsa shi kansa, damma k'annensa suna tsaye akan komai da baffansa.
Shi satin bikinma yana Saudia, sai ana 3days d'aurin aure zai dawo Nigeria.

Akwana atashi, babu wuya wajen ALLAH, biki saura kwanaki 10 kacal..............✍🏿

😍😍😍😍😍😍💋💋💋💋❤❤❤❤❤
[9/6, 8:54 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*

🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_

*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*

*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_

*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭

*_part 2_*
(littafi na biyu📕)

*_wannan page nawani duk masoyin ciki da gaskiya ne aduk inda kuke, ngd sosai da k'yauna, ALLAH yabar zuminci, inayinku irin million's d'innan wlhy._*
😍😍😍😍❤❤❤❤💋💋💋💋💋

8⃣

Alhamdulillahi shirin biki ya kankama, anatama Inda zasu zauna fenti, can baya kusadasu ya Sultan, tunda aka saka ranar auren baffah yasakashi za6en yanda yakeso agina masa nasa wajen, yakuwa za6a.
Tun sannan aketa ginin, hargashi ankammala cikin nasara.
Kaf gidan kowa yanata shiryama wannan biki, dukda uban tafiya yace babu wani shagali daza ayi, acewarsa da kud'in daza 6arnatar wajen wani dinner, lunch, mother day.....etc, gamma ataimakama marasa k'arfi dashi.
Baffa yaji dad'in hakan sosai, kuma yasaka masa albarka.
Hajia babba kam ko a jikinta, da ayi dakar ayi duk uwar ubansu d'aya, yarantama basa wani nuna murnar Auren, saboda anhad'a yayansu da Aysha, amma sunata burin sai lokacin bikinsa da Aleeya, sukad'ai sukasan misuka shirya.

Nidai nace uhhhhmmm.😏
Chapter 10 · 0% Book details