Sashe 74
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Babu dad'ewa Anty Mamie tadawo d'aukeda mug d'in tea, sai k'aramin fleet ta d'oro cake.
'Dan janye jikinsa yayi daga kusada Aysha saboda kunyar Mamie, itama guntun murmushi kawai tayi ta ajiye masa kayan hannunta, daure kad'ansha koda tea d'inne, saikasha magani ku kwanta, Dan jikinka kaima zazza6ine, Aysha dai nata ya sauka.
Kansa ya jinjina mata yana kar6a, k'asan zuciyarsa nawani tsitstsinkwa saboda k'auna da tattali irin Na uwa mahaifiya, Wanda abayyane yake kallon nisan banbanci tsakanin momy da Anty Mamie.
Wardrobe Anty Mamie tabud'e tad'auki kayan barci, sannan tad'akko magani tamik'a masa, "gashinan kasha idan kagama, saiku rufemin d'akin indan kunfita, baffanku Na jirana".
Murya a shagwa6e wadda shikansa baisan dad'in yima uwa shagwa6aba sai yau, yace, ''Mamie anan zamu kwana kawai".
Murmushi tayi, tace, " to ALLAH yabamu alheri, ni nayi nan."
Bata jira amsarsaba tafice.
Tana fita yashare hawayensa. Kad'an yaci cake d'in, amma ya shanye tea d'in, yasha magani sannan yamik'e, kayansa kawai yacire, yazauna dagashi sai vest da boxer, yashiga toilet, wanka yayi yay alwala yafito, har lokacin Aysha barcinta takeyi.
Wayar Muslim yakira yace yakawo masa jallabiya d'akin Anty Mamie.
Babu dad'ewa ko saiga musleem da jallabiya, dayake shima badaga bayaba wajen tsawo, haka yake shima tamkar khaleel d'in.
Sallah ya kabbara, yana tsaka da sallan Aysha ta farka.
Da sauri tabud'e idanunta akan khaleel dake sallah, babu shiri taduro a kujerar, gabansa tadawo domin son gaskatawa, ta zauna tazuba masa idanu tamkar yaune tafara ganinsa.
Atsanake yake sallan harya idar, yay addu'oinsa sannan yamaido hankalinsa kanta, fuskarnan dai babu walwala ko kad'an.
"Sholyna ya jikin?". 'Yafad'a cikin lumshe idanu'.
Ajiyar zuciya ta sauke, saikuma tafara hawaye, " haba ya khaleel, inakaje haka? Kasaka hankalinmu dukya tashi, nata kiran wayarka kuma kak'i kayi picking call d'ina, why?!".
Baice mata komaiba, sai jawota dayayi jikinsa ya rungumeta, ahankali yake buga bayanta.
Itama saitayi luf ajikinsa batareda takuma tambayarsaba, Dan tasan bazai tankaba, kusan mintuna 10 suka d'auka haka, sannan yamik'e da ita ajikinsa, gadon suka koma, ya kwanta tareda kwantar da ita ajikinsa, yaymusu addu'a. Shiru nawani lokaci hardai barci farawo ya sacesu sudukan.
To asuba tagari🤸🏻
♀🚴♀.
____________________________
Hajia babba dai ciwo ya kankama, ko magana bata iya yi saida gefen baki, yawu kuma Na zirara, hakama 6arinta Na dama babu abinda ke aiki, hatta da idonta, sai'an kwantar sai an tayar, babu lalal6awar da su Taheer basima khaleel ba akan yashiga su dubata yak'i, saisu kad'ai sukaje, kuma yak'i fad'ama kowa halin datake ciki agidan.
Yanzu yakoma wani shiru-shiru, ko magana kamasa saiya gadamar ansaka, kummlum fuska babu alamar yasan miye dariya.
Dole baffa da Anty Mamie suka duk'ufa wajen tofa masa addu'oi aruwa yanasha, hakama Aysha tana nata k'ok'arin, Dan kokad'an itama takasa gane kansa.
Anty zuwairah itada Anty shukurah dasu mufeedah har 6angarensa sukazo suka nemi yafiyarsa, musamman ma Anty zuwairah, har Aysha saida ta rok'a ta yafe mata, hakamasu mufeedah.
Aysha tace babu komai wlhy, dama bata rik'esu araiba itakam.
**********
Yau kuma Ammah tasaka baffah ya tara kowa agidan, bayan jawabi da nasiha mai ratsa jiki aka fara tattauna abinda ya had'asu.
Kusan dai suk akan abinda yafarune, baffah da Ammah duksun yima mama godiya, hakama ummi amarya da gwaggo bintu, baffah yace bashida abinda zai saka musu dashi, musammanma mama, yana Addu'ar ALLAH ya sakakanka musu da aljannah, sannan yana neman afuwar mama akan abinda yafaru alokacin daya saketa, hakan tafaru akan rashin Sani da ajizanci irinna d'an adam,.
Mama tace babu komai wlhy, dama tuni ta yafe masa, tunda tasan ba laifinsa baneba, kuma komai yawuce, tunda gashi har ALLAH ya k'addara zasu sake zama tare, gashima harda k'yautar 'ya'ya uku ya azurtasu dashi.
Itama tabasu hak'uri akan 6oyewar datayi, sannan tayima ummi amarya da gwaggo bintu godiya akan taimakonta dasukayi, takumayi addu'a da fatan alkairi ga family d'in baki d'aya, sannan tabama su Anty zuwairah hak'uri akan su gafarceta, batayi hakan domin cin zarafin mahaifiyarsuba, batada za6in daya wuce haka, saboda rayuwar yara mata dabasujiba basu ganiba dataketa salwanta, inhar irin wad'annan abubuwan zasu cigaba da faruwa muna zuba idanu saboda 'yan uwanmu na a ciki, to haka zamuyita rugujewa, watarana kuma 'ya'yanmu za'a d'auka asaka acikin irin wannan gararin rayuwar, danhaka kumin afuwa Dan ALLAH.
"Babu komai wlhy mama, muduka mun fahimceku, kuma hakan shine dai-dai, Dan gashi kuskuren momy harya shafi mufeedah, to watarana Kansu Najwa zai dawo, wlhy bazan ta6a bama momy goyen bayaba akan zama shugaba wajan yaryad'a mutuncinmu akan titiba, nasha damuwa dama akan amintakar dake tsakanin momy da hajia khaltum, amma kona nemijin ba'asin wani abunda sukayi dabai daceba sai momy tacemin sirrine, nadad'e inason Sanin wannan sirri nasu, Ashe bana alkairi baneba, khaleel Kaine kafi cancanta abama hak'uri, domin momy tayi walagigi da rayuwarka, ni nasan wannan tun ina yarinya, saidai zuciyata bata ta6a d'arsamin wani Abu dabanba, saboda nayi nisa wajen kwaikwayo da koyin halayen momy, Dan ALLAH kamin afuwa dagakai har Aysha, Dan itama nasaka hannu wajen k'untata."
Jin jina kai khaleel yayi, yace, "babu komai Anty zuwairah, komai yarigada yawuce, har gobe kuma momy nanan dakima a idona, saidai hakan bazai hananin hukuntata akan laifintaba, nima Ku gafarceni tawannan ga6ar, sannan mama ina godiya agareki, kece tushen komai, lallai da ace akwai irinki dayawa agidan aure da kowacce mace tabar kishin banza da wofi, an sace d'an kishiyarki, amma kullum idonki abud'e yake wajen Neman hanyar ku6tar dashi, lallai ked'in jarumace, maihalin dayakamata mata suyi koyi, suzama masu kishin junansu, bamasu kishin abinda zai iya kaisu wutaba, Dan kishin yanzu babu komai cikinsa sai shirme. Ummi amarya kema dolene a jinjina miki, Dan kema kintaka rawar gani irinta jaruman mata masu zuciya Saliha, ALLAH yabiyaki da alkairinsa, gwaggo bintu kece fitilar komai, Dan dabaki bayyana firar momy da hajia khaltum ba babu Wanda zaisan wannan sana'ar tasu, ALLAH yabiyaki da mafificin Alkairi, wannan abin alkairin naki. Yasakani biya miki saudia, sannan namiki alk'awarin siya miki gida a Kano madaidaici tunda bakida 'ya'ya, daga yanzu kuma duk kan buk'atunki dakikejin zaki iya fad'ama d'anki yamiki toki sanar dani su, karkiji nauyin hakan."
Kukan dad'i gwaggo bintu tafashe dashi, su Ammah Kuma suka shiga saka masa albarka, kowa kagani sai washe baki yakeyi saboda halaccin da khaleel yayi.
Yamaida kallonsa akan Aysha, cikin murmushi yace, "ngd matata, tabbas nagama dacewa, babu abinda zance ga Ammah saidai godiya, kinsha gwagwarmaya domin ganin kin ceto sauran mata 'yan uwanki, gakidai k'arama amma mai kwakwalwa da tunanin manya, irinku k'asarmu take nema, namiki alk'awarin cigaba da sonki daganan har k'arshen numfashina, sannan Na tanadi k'yaututtuka kashi-kashi agareki, amma dagani saike zan bayar, inama iyayena albishir dacewa damacan Aysha ce za6in raina, tunkan sumin tayin aurenta, tun sanda tazo gidannan tana 'Yar mililiyarta...............................................................kaf yakwashe labari yabasu.
Nanfa akaita masu dariya, Ammah tasakasu gaba da tsokana.
Farincinkin kowa yadawo, kaikace wani Abu bak'in ciki baishigo familie d'inba.
Daga k'arshe Anty Mamie tarufe taron da godiya mai yawa agaresu, tareda addu'oin fatan alkairi, sannan tace daga ranar tayima mama k'yautar ya khaleel gaba d'aya, Dan itace tafi cancanta da zama uwa agaresa, kodan wahalhalu datasha adalilinsa, dakuma sadaukar da d'iyarta jininta datayi wa duniya duk adaliln tushen abinda yafaru dashi, takumace daga wannan ranar Aysha ta zama daga cikin 'ya'yanta, dama tun sanda tafara ganinta saida taji hakan aranta.
Gaba d'aya aka d'auki kabbara, baffah da Ammah duk suka saka mata albarka, baffah yace, "tabbas nima randa nafara ganin Aysha saida naji fad'uwar gaba, amma narasa tamicece, tunkuma alokacin naga tsantsar kamarta da fad'ima, nayidai shirune kawai Dan banida tabbas, amma lallai Aysha tayi namijin k'ok'arin data cancanci yabo da jinjina ga kowa". ' yak'are maganar da tsokana'.
Yace.
"Koda yake, kuganefa Aysha gadon jarumta tayi fa".
Gaba d'aya aka saka dariya, Aysha ta saka tafin hannunta tarufe fuskarta saboda kunya.
Annanne baffah ya yanke hukunci akan hasnah da Husnah su fidda mijin aure, sannan mufeedah takoma gaba d'aya 6angaren Ammah har ALLAH ya sauketa lafiaya itama tasamu mijin aure, yace kuma ya yafe mata, danya d'auki hakan amatsayin k'addara, daganan yakumayin nasiha agaresu, danuna musu illolin hassada, Dason zama wane, dakuma burin Tara abin duniya, Wanda duk ta dalilin hakanne hajia babba ta tsinci kanta a wannan halin, Wanda hud'uba irinta uwa tayi tasiri aranta, amatsayinku Na iyaye kudinga nunama 'ya'yanku abinda zai zama alkairi arayuwarsu ba sharriba, sannan karku ringa zagin wasu agaban 'ya'yanku ko gulmar wani agabansu, koda kuwa mutuminnan yamuku ba daidaiba, hakan nasaka 'ya'ya sutashi da k'iyayyar wani azuciyarsu, harma da burin d'aukar fansa akan laifin dabasu akayimawaba, muzama masu k'yak'yk'yawar zuciya dason junanmu, muruk'e zuminci domin babban abune da ALLAH yamana albishir Na zuwa aljannah a sanadinsa, muzama masu yafiya wa juna alokacin dawani yayma d'an uwansa laifi, ALLAH ya albarkaci rayuwarku gaba d'aya, yasaka k'aunar juna da hak'uri azukatanku, ALLAH ka gafarta mana."
Gaba d'aya aka amsa da amin baffah, daganan dai kowa yanemi gafarar d'an uwansa, baffah yace, Anty zuwairah da Anty shikurah su shirya sukoma d'akunansu hakanan, tunda komai yalafa, sukuma cigaba dayima mahaifiyarsu addu'a.
Ammah ma tasakama kowa albarka sannan tarufe taron da addu'a kowa yakama gabansa...................✍🏻
Jiya kunjini shiru, anguwa naje tareda Oga wlhy, nadawo kuma a late, babu damar typing a time d'in, ga gajiya kuma.
*_ALLAH ka gafarma mahaifanmu baki d'aya, dadukkan 'yan uwa musulmai😭😭😭🤚🏻✋🏻._*
[10/26, 4:29 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
_d'ingimemiyar gaisuwa ta iso agareku_
*_pherty xarah (ALLAH yakaimu ranar aurenki muzo sokoto musha shagali my kakus💃🏻🤸🏻♀) & Ummu Aysha (ALLAH ya kaimu ranar auren Aysha muyi rawar shaku-shaku😂🤸🏻♀)_*.
_ALLAH yak'aro muku haske a rubutunku kuma, ALLAH katsare k'ungiyar Haske dadukkan writers d'in dake cikinta 🤚🏻✋🏻, wannan shafin nakune gwarazan marubuta👍🏻👍🏻👍🏻_
4⃣8⃣
'Dan janye jikinsa yayi daga kusada Aysha saboda kunyar Mamie, itama guntun murmushi kawai tayi ta ajiye masa kayan hannunta, daure kad'ansha koda tea d'inne, saikasha magani ku kwanta, Dan jikinka kaima zazza6ine, Aysha dai nata ya sauka.
Kansa ya jinjina mata yana kar6a, k'asan zuciyarsa nawani tsitstsinkwa saboda k'auna da tattali irin Na uwa mahaifiya, Wanda abayyane yake kallon nisan banbanci tsakanin momy da Anty Mamie.
Wardrobe Anty Mamie tabud'e tad'auki kayan barci, sannan tad'akko magani tamik'a masa, "gashinan kasha idan kagama, saiku rufemin d'akin indan kunfita, baffanku Na jirana".
Murya a shagwa6e wadda shikansa baisan dad'in yima uwa shagwa6aba sai yau, yace, ''Mamie anan zamu kwana kawai".
Murmushi tayi, tace, " to ALLAH yabamu alheri, ni nayi nan."
Bata jira amsarsaba tafice.
Tana fita yashare hawayensa. Kad'an yaci cake d'in, amma ya shanye tea d'in, yasha magani sannan yamik'e, kayansa kawai yacire, yazauna dagashi sai vest da boxer, yashiga toilet, wanka yayi yay alwala yafito, har lokacin Aysha barcinta takeyi.
Wayar Muslim yakira yace yakawo masa jallabiya d'akin Anty Mamie.
Babu dad'ewa ko saiga musleem da jallabiya, dayake shima badaga bayaba wajen tsawo, haka yake shima tamkar khaleel d'in.
Sallah ya kabbara, yana tsaka da sallan Aysha ta farka.
Da sauri tabud'e idanunta akan khaleel dake sallah, babu shiri taduro a kujerar, gabansa tadawo domin son gaskatawa, ta zauna tazuba masa idanu tamkar yaune tafara ganinsa.
Atsanake yake sallan harya idar, yay addu'oinsa sannan yamaido hankalinsa kanta, fuskarnan dai babu walwala ko kad'an.
"Sholyna ya jikin?". 'Yafad'a cikin lumshe idanu'.
Ajiyar zuciya ta sauke, saikuma tafara hawaye, " haba ya khaleel, inakaje haka? Kasaka hankalinmu dukya tashi, nata kiran wayarka kuma kak'i kayi picking call d'ina, why?!".
Baice mata komaiba, sai jawota dayayi jikinsa ya rungumeta, ahankali yake buga bayanta.
Itama saitayi luf ajikinsa batareda takuma tambayarsaba, Dan tasan bazai tankaba, kusan mintuna 10 suka d'auka haka, sannan yamik'e da ita ajikinsa, gadon suka koma, ya kwanta tareda kwantar da ita ajikinsa, yaymusu addu'a. Shiru nawani lokaci hardai barci farawo ya sacesu sudukan.
To asuba tagari🤸🏻
♀🚴♀.
____________________________
Hajia babba dai ciwo ya kankama, ko magana bata iya yi saida gefen baki, yawu kuma Na zirara, hakama 6arinta Na dama babu abinda ke aiki, hatta da idonta, sai'an kwantar sai an tayar, babu lalal6awar da su Taheer basima khaleel ba akan yashiga su dubata yak'i, saisu kad'ai sukaje, kuma yak'i fad'ama kowa halin datake ciki agidan.
Yanzu yakoma wani shiru-shiru, ko magana kamasa saiya gadamar ansaka, kummlum fuska babu alamar yasan miye dariya.
Dole baffa da Anty Mamie suka duk'ufa wajen tofa masa addu'oi aruwa yanasha, hakama Aysha tana nata k'ok'arin, Dan kokad'an itama takasa gane kansa.
Anty zuwairah itada Anty shukurah dasu mufeedah har 6angarensa sukazo suka nemi yafiyarsa, musamman ma Anty zuwairah, har Aysha saida ta rok'a ta yafe mata, hakamasu mufeedah.
Aysha tace babu komai wlhy, dama bata rik'esu araiba itakam.
**********
Yau kuma Ammah tasaka baffah ya tara kowa agidan, bayan jawabi da nasiha mai ratsa jiki aka fara tattauna abinda ya had'asu.
Kusan dai suk akan abinda yafarune, baffah da Ammah duksun yima mama godiya, hakama ummi amarya da gwaggo bintu, baffah yace bashida abinda zai saka musu dashi, musammanma mama, yana Addu'ar ALLAH ya sakakanka musu da aljannah, sannan yana neman afuwar mama akan abinda yafaru alokacin daya saketa, hakan tafaru akan rashin Sani da ajizanci irinna d'an adam,.
Mama tace babu komai wlhy, dama tuni ta yafe masa, tunda tasan ba laifinsa baneba, kuma komai yawuce, tunda gashi har ALLAH ya k'addara zasu sake zama tare, gashima harda k'yautar 'ya'ya uku ya azurtasu dashi.
Itama tabasu hak'uri akan 6oyewar datayi, sannan tayima ummi amarya da gwaggo bintu godiya akan taimakonta dasukayi, takumayi addu'a da fatan alkairi ga family d'in baki d'aya, sannan tabama su Anty zuwairah hak'uri akan su gafarceta, batayi hakan domin cin zarafin mahaifiyarsuba, batada za6in daya wuce haka, saboda rayuwar yara mata dabasujiba basu ganiba dataketa salwanta, inhar irin wad'annan abubuwan zasu cigaba da faruwa muna zuba idanu saboda 'yan uwanmu na a ciki, to haka zamuyita rugujewa, watarana kuma 'ya'yanmu za'a d'auka asaka acikin irin wannan gararin rayuwar, danhaka kumin afuwa Dan ALLAH.
"Babu komai wlhy mama, muduka mun fahimceku, kuma hakan shine dai-dai, Dan gashi kuskuren momy harya shafi mufeedah, to watarana Kansu Najwa zai dawo, wlhy bazan ta6a bama momy goyen bayaba akan zama shugaba wajan yaryad'a mutuncinmu akan titiba, nasha damuwa dama akan amintakar dake tsakanin momy da hajia khaltum, amma kona nemijin ba'asin wani abunda sukayi dabai daceba sai momy tacemin sirrine, nadad'e inason Sanin wannan sirri nasu, Ashe bana alkairi baneba, khaleel Kaine kafi cancanta abama hak'uri, domin momy tayi walagigi da rayuwarka, ni nasan wannan tun ina yarinya, saidai zuciyata bata ta6a d'arsamin wani Abu dabanba, saboda nayi nisa wajen kwaikwayo da koyin halayen momy, Dan ALLAH kamin afuwa dagakai har Aysha, Dan itama nasaka hannu wajen k'untata."
Jin jina kai khaleel yayi, yace, "babu komai Anty zuwairah, komai yarigada yawuce, har gobe kuma momy nanan dakima a idona, saidai hakan bazai hananin hukuntata akan laifintaba, nima Ku gafarceni tawannan ga6ar, sannan mama ina godiya agareki, kece tushen komai, lallai da ace akwai irinki dayawa agidan aure da kowacce mace tabar kishin banza da wofi, an sace d'an kishiyarki, amma kullum idonki abud'e yake wajen Neman hanyar ku6tar dashi, lallai ked'in jarumace, maihalin dayakamata mata suyi koyi, suzama masu kishin junansu, bamasu kishin abinda zai iya kaisu wutaba, Dan kishin yanzu babu komai cikinsa sai shirme. Ummi amarya kema dolene a jinjina miki, Dan kema kintaka rawar gani irinta jaruman mata masu zuciya Saliha, ALLAH yabiyaki da alkairinsa, gwaggo bintu kece fitilar komai, Dan dabaki bayyana firar momy da hajia khaltum ba babu Wanda zaisan wannan sana'ar tasu, ALLAH yabiyaki da mafificin Alkairi, wannan abin alkairin naki. Yasakani biya miki saudia, sannan namiki alk'awarin siya miki gida a Kano madaidaici tunda bakida 'ya'ya, daga yanzu kuma duk kan buk'atunki dakikejin zaki iya fad'ama d'anki yamiki toki sanar dani su, karkiji nauyin hakan."
Kukan dad'i gwaggo bintu tafashe dashi, su Ammah Kuma suka shiga saka masa albarka, kowa kagani sai washe baki yakeyi saboda halaccin da khaleel yayi.
Yamaida kallonsa akan Aysha, cikin murmushi yace, "ngd matata, tabbas nagama dacewa, babu abinda zance ga Ammah saidai godiya, kinsha gwagwarmaya domin ganin kin ceto sauran mata 'yan uwanki, gakidai k'arama amma mai kwakwalwa da tunanin manya, irinku k'asarmu take nema, namiki alk'awarin cigaba da sonki daganan har k'arshen numfashina, sannan Na tanadi k'yaututtuka kashi-kashi agareki, amma dagani saike zan bayar, inama iyayena albishir dacewa damacan Aysha ce za6in raina, tunkan sumin tayin aurenta, tun sanda tazo gidannan tana 'Yar mililiyarta...............................................................kaf yakwashe labari yabasu.
Nanfa akaita masu dariya, Ammah tasakasu gaba da tsokana.
Farincinkin kowa yadawo, kaikace wani Abu bak'in ciki baishigo familie d'inba.
Daga k'arshe Anty Mamie tarufe taron da godiya mai yawa agaresu, tareda addu'oin fatan alkairi, sannan tace daga ranar tayima mama k'yautar ya khaleel gaba d'aya, Dan itace tafi cancanta da zama uwa agaresa, kodan wahalhalu datasha adalilinsa, dakuma sadaukar da d'iyarta jininta datayi wa duniya duk adaliln tushen abinda yafaru dashi, takumace daga wannan ranar Aysha ta zama daga cikin 'ya'yanta, dama tun sanda tafara ganinta saida taji hakan aranta.
Gaba d'aya aka d'auki kabbara, baffah da Ammah duk suka saka mata albarka, baffah yace, "tabbas nima randa nafara ganin Aysha saida naji fad'uwar gaba, amma narasa tamicece, tunkuma alokacin naga tsantsar kamarta da fad'ima, nayidai shirune kawai Dan banida tabbas, amma lallai Aysha tayi namijin k'ok'arin data cancanci yabo da jinjina ga kowa". ' yak'are maganar da tsokana'.
Yace.
"Koda yake, kuganefa Aysha gadon jarumta tayi fa".
Gaba d'aya aka saka dariya, Aysha ta saka tafin hannunta tarufe fuskarta saboda kunya.
Annanne baffah ya yanke hukunci akan hasnah da Husnah su fidda mijin aure, sannan mufeedah takoma gaba d'aya 6angaren Ammah har ALLAH ya sauketa lafiaya itama tasamu mijin aure, yace kuma ya yafe mata, danya d'auki hakan amatsayin k'addara, daganan yakumayin nasiha agaresu, danuna musu illolin hassada, Dason zama wane, dakuma burin Tara abin duniya, Wanda duk ta dalilin hakanne hajia babba ta tsinci kanta a wannan halin, Wanda hud'uba irinta uwa tayi tasiri aranta, amatsayinku Na iyaye kudinga nunama 'ya'yanku abinda zai zama alkairi arayuwarsu ba sharriba, sannan karku ringa zagin wasu agaban 'ya'yanku ko gulmar wani agabansu, koda kuwa mutuminnan yamuku ba daidaiba, hakan nasaka 'ya'ya sutashi da k'iyayyar wani azuciyarsu, harma da burin d'aukar fansa akan laifin dabasu akayimawaba, muzama masu k'yak'yk'yawar zuciya dason junanmu, muruk'e zuminci domin babban abune da ALLAH yamana albishir Na zuwa aljannah a sanadinsa, muzama masu yafiya wa juna alokacin dawani yayma d'an uwansa laifi, ALLAH ya albarkaci rayuwarku gaba d'aya, yasaka k'aunar juna da hak'uri azukatanku, ALLAH ka gafarta mana."
Gaba d'aya aka amsa da amin baffah, daganan dai kowa yanemi gafarar d'an uwansa, baffah yace, Anty zuwairah da Anty shikurah su shirya sukoma d'akunansu hakanan, tunda komai yalafa, sukuma cigaba dayima mahaifiyarsu addu'a.
Ammah ma tasakama kowa albarka sannan tarufe taron da addu'a kowa yakama gabansa...................✍🏻
Jiya kunjini shiru, anguwa naje tareda Oga wlhy, nadawo kuma a late, babu damar typing a time d'in, ga gajiya kuma.
*_ALLAH ka gafarma mahaifanmu baki d'aya, dadukkan 'yan uwa musulmai😭😭😭🤚🏻✋🏻._*
[10/26, 4:29 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
_d'ingimemiyar gaisuwa ta iso agareku_
*_pherty xarah (ALLAH yakaimu ranar aurenki muzo sokoto musha shagali my kakus💃🏻🤸🏻♀) & Ummu Aysha (ALLAH ya kaimu ranar auren Aysha muyi rawar shaku-shaku😂🤸🏻♀)_*.
_ALLAH yak'aro muku haske a rubutunku kuma, ALLAH katsare k'ungiyar Haske dadukkan writers d'in dake cikinta 🤚🏻✋🏻, wannan shafin nakune gwarazan marubuta👍🏻👍🏻👍🏻_
4⃣8⃣