Sashe 68
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Tafiya yake cikin karkashi da sassarfa, zuciyarsa Na harbawa da sauri da sauri, fuskarnan tamkar baita6a sanin miyema dariyaba.
Youseef yabud'e d'akinda hajia babbah take.
Kallo d'aya khaleel yamata ya kauda kansa saboda tashin hankali, dukta fita hayyacinta saboda k'aniyarsu da'akeci.
Daka ganta kasan atsorace take, duk gadararnan da tink'aho yagudu, aii bakin rijiya bawajen wasan makaho baneba, amma kunsan mutuniyar takufa, ganin khaleel saita d'auka yazo fiddatane, danhaka saiwata sabuwar d'agawa ta iso zuciyarta, tawatsa masa muguwar harara maicikeda tsana da bak'inciki.
Kauda kansa yayi yana k'ara tamke fusaka, yajuya yafita ahankaki, da yatsu biyu yayima taheer wata alama.
Kai kawai taheer ya jinjina masa, danya gane miyake nufi.
Tafiyarsa yacigaba dayi ahasale.
Su taheer d'aukar hajia babba sukayi aka fito da ita, saitaji kanta yak'ara fad'i da girma, aidama tasan dolene khaleel yazo ya fiddata, kobayaso tasan sai baffah yasakashi dole.
Wani k'aton d'aki aka kaita, suna ajiyeta suka fito.
................wata bajinta da k'arfin zuciyane ke k'arfafashi, sune suka taimaka wajen maidashi Ibraheem Abdallah d'insa jarumi, wanda baya d'aukar raini, cikin bajinta da jarumta jininsa ke zagayawa adukkan sassan jikinta, babu abinda fuskarsa ke nunawa sai fusata da harzuk'ar fushi.
Tunda yashigo d'akin momy kebinsa da kallo, bata ta6a ganinsa awannan yanayinba sai yau, lallale dolene kowa yadinga fad'in yana tsoron Ibraheem, ita kanta zuciyarta sai bugawa takeyi da k'arfi.
Da k'afa ya shuri kujerar dake kwance ak'asa yamaidata zaune dai-dai, cikin k'asaita irinta gadarar jarumta yazauna tareda crossing k'afarsa d'aya kan d'aya.
Momy takalli kanta ak'asa zaune, wani d'acine ya ziyarci zuciyarta, wai itace a k'asa Ibraheem Na zaune asama cikin sarautar gadara.
Zatayi magana ya dakatar da ita.
"Kinutsu, anan bada d'anki kike tareba, da Ibraheem Abdallah (j) kike tare, shikuma baya d'aukar raini awajen aikinsa, so ki kiyaye".
Cikin kwalo idanu waje momy tace, iyee, lallai Ibraheem, wuyanka ya Isa yanka, ka kalli tsabar idona kafad'amin haka?.
Kauda kansa yayi gefe, yace, " hajia laurah, ina fad'a miki kinutsu!!!!!!".
Yay maganar amatuk'ar tsawace.
Arajane hajia babba tad'anja bawa, baki bud'e idanu waje😨.
Saikuma taja tsaki tana watsa masa harara, "kai Ibraheem kashiga hankalinka, wlhy zan sa6a maka kammanni".
" ban hanaki hakanba kuwa, domin har yanzu kinada kimar amsa sunan uwa a idona"....
"Mtsoowww aikin banza, ina amsa sunan uwar takane kakecin zarafina ayanzu?, nagodema ALLAH daban 6ata lokacina wajen rainonkaba, wlhy Ibraheem danasan haka zaka zamema rayuwata, datun randa kazo duniya zan shak'eka kamutu, dabakazo gabana kanamin gadara da d'agawaba kuwa?.
Murmushi khaleel yayi mai ciwo, ya furzo huci mai zafi daga bakinsa, k'ok'arin maida kwallan data cika idonsa yayi, sannan yajuyo yana kallon hajia babba da razanannun idanunsa masu matuk'ar kwarjini da kad'a hantar mara gaskiya.
Aiko hajia babba ta razana ainun, dole tajanye idanunta daga kallonsa.
Cikin kakkausar murya yace, " hajia Laurah! Tabbas da ace kasheni kikayi alokacin sainafi jin dad'in hakan, dace kin kasheni alokacin dabanyi rayuwa da wannan zilwa jahainin fuskar takiba, daban rayu cikin gur6atacciyar tarbiyar azzaluma irinkiba, wlhy hajia laurah, saikin gwammace kasheni kikayi akan barina araye dakikayi, ninan Ibraheem Abdallah, saina sakaki yin nadama keda ire-irenki....
Da k'arfi ya tafa hannayensa.
Saiga Adams yashigo, da ido yamasa magana.
Adams ya jinjina kai yana komawa da baya.
Babu dad'ewa saigashi yadawo shidasu baffa, yajawo table dakecan gefe ya maido gaban khaleel, jakkar hannunsa ya ajiye, yashigo warwareta akan table d'in.
Bindugune dawasu wuk'ak'e aciki.
Su baffah sunyi cirko-cirki suna kallon ikon ALLAH, da tunanin mi khaleel zaiyi dawad'annan makaman.
Shikam har yanzu yana zaune cikin k'asaitarsa, sai hura hanci yakeyi cikin zafin rai.
Bayan Adams yagama khaleel ya kallesa, akausashe yace, "ina buk'atar khaltum anan wajen."
"OK sir!, angama".
Bindiga khaleel ya d'auka, yad'auki bullet hud'u yazuba acikinta.
d'akin yayi tsit, kowa fargabace ta kamashi, kardai khaleel yakashe hajia babba, su Anty zuwairah duk sunyi k'asa da Kansu suna kukan zuci, kokad'an basuga laifinsaba, sunsan akan dai-dai yake, tunda akan aikinsa yake, summafi jin zafin momy da laifin data aikata, Su Hasnah ma sun kasa kallo, duk cusa Kansu sukayi acinyoyinsu suna kuka ahankali.
Zuciyar inna jummai tashiga tsitstsinkewa dan tsoro.
Ana haka saiga Adams yataso k'eyar hajia khaltum, ita harma tafi hajia babba jigata, duk raunukane ajikinta, sai layi takeyi ahanya tamkar mashayiyar giya.
Rakwam tazube gaban khaleel kusada Aminiyarta.
Khan khaleel na a d'uk'e.
Kusan mintuna 3 sannan yad'ago idanunsa dasukayi jajur saboda 6acin rai, yazubasu akan hajia babba.....
Nunata yayi da bindigar ya d'ana kunamar, cikin kauda kai yace, " zan kiraki da momy akaro Na k'arshe, momy miyasakaki aikata dukkan wad'annan abubuwan?. wlhy inhar baki warware wannan k'ullinba saina tarwatsa kanki da wannan bindigar, bawasa nakeba, bakuma burga nakemikiba ko tsoratarwa, abinda ke raina nake fad'a.............✍🏻
_please kuyi manage da wannan, yau ina busy sosai wlhy._
*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of expert & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
*_Gaisuwarku ta dabance sister, ALLAH yak'ara haske a rubutunku kuma, yasaka albarka arayuwar 'ya'yanmu baki d'aya, ngd da bibiyar buk d'innan dakukeyi, ALLAH yabar zuminci._*
Aysha Manshat (Ummu Zunnurain) Ummu Basheer, Maman Khady, Kdeey, Reefat yahaya, Aysha Umar Abubakar, miss xoxo (tawan nikad'i😉) Aneesa Abubakar rimi, Ummah shehu (Mrs Hameesu Taura) Maryam (Ummu Affan), Bily Sarki, Bily s fari.
_ALLAH yasaka albarka da haske arayuwarku._
_ban manta dakuba kuma 'yan groups d'in. *ZAMA NA AMANA* Na Admin Umar a Facebook da group d'insa Na WhatsApp, & *DEEJAH ABDUL NOVELS* da *UMMEE and AYSHA GARKUWA NOVELS*._
_nagode sosai da k'auna, wlhy nima ina k'aunarku aduk inda kuke, I love you wujiga-wujiga narantse🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀😂😂😍😍😍❤❤❤💋💋💋✋🏻✋🏻👍🏻._
4⃣5⃣
"Ibraheem!! Kana nufin zaka iya kasheni?."
"Ba Ibraheem ba, Ibraheem Abdallah, kokice j! domin samun sauk'i, kisa aranki baki ta6a sanin wannan Ibraheem d'inba kawai, yafi miki sauk'i".
" iyeee, lallai d'an zaki yagirma".
"Young tiger! Baya ja'inja da kowa". 'Yay maganar yana harbin gefen hajia babba".
Rud'ewa tayi ta gigice daga ita har hajia khaltum d'in, su baffah kam duk rintse idanunsu sukayi, duk zatonsu khaleel ya harbi hajia babbane.
Saiga mutuniyar taku jiki Na rawa, har taune harshe takeyi wajen fad'in " zan fad'a maka komai wlhy yalla6ai, bama saika harbeniba, ALLAH ya huci zuciyarka Oga".
Wani murmushin mugunta khaleel yayi, yagyara zamansa yana wasa da bindigar a gefen kumatunsa, idonsa k'yam akan hajia babba.
Youseef yabud'e d'akinda hajia babbah take.
Kallo d'aya khaleel yamata ya kauda kansa saboda tashin hankali, dukta fita hayyacinta saboda k'aniyarsu da'akeci.
Daka ganta kasan atsorace take, duk gadararnan da tink'aho yagudu, aii bakin rijiya bawajen wasan makaho baneba, amma kunsan mutuniyar takufa, ganin khaleel saita d'auka yazo fiddatane, danhaka saiwata sabuwar d'agawa ta iso zuciyarta, tawatsa masa muguwar harara maicikeda tsana da bak'inciki.
Kauda kansa yayi yana k'ara tamke fusaka, yajuya yafita ahankaki, da yatsu biyu yayima taheer wata alama.
Kai kawai taheer ya jinjina masa, danya gane miyake nufi.
Tafiyarsa yacigaba dayi ahasale.
Su taheer d'aukar hajia babba sukayi aka fito da ita, saitaji kanta yak'ara fad'i da girma, aidama tasan dolene khaleel yazo ya fiddata, kobayaso tasan sai baffah yasakashi dole.
Wani k'aton d'aki aka kaita, suna ajiyeta suka fito.
................wata bajinta da k'arfin zuciyane ke k'arfafashi, sune suka taimaka wajen maidashi Ibraheem Abdallah d'insa jarumi, wanda baya d'aukar raini, cikin bajinta da jarumta jininsa ke zagayawa adukkan sassan jikinta, babu abinda fuskarsa ke nunawa sai fusata da harzuk'ar fushi.
Tunda yashigo d'akin momy kebinsa da kallo, bata ta6a ganinsa awannan yanayinba sai yau, lallale dolene kowa yadinga fad'in yana tsoron Ibraheem, ita kanta zuciyarta sai bugawa takeyi da k'arfi.
Da k'afa ya shuri kujerar dake kwance ak'asa yamaidata zaune dai-dai, cikin k'asaita irinta gadarar jarumta yazauna tareda crossing k'afarsa d'aya kan d'aya.
Momy takalli kanta ak'asa zaune, wani d'acine ya ziyarci zuciyarta, wai itace a k'asa Ibraheem Na zaune asama cikin sarautar gadara.
Zatayi magana ya dakatar da ita.
"Kinutsu, anan bada d'anki kike tareba, da Ibraheem Abdallah (j) kike tare, shikuma baya d'aukar raini awajen aikinsa, so ki kiyaye".
Cikin kwalo idanu waje momy tace, iyee, lallai Ibraheem, wuyanka ya Isa yanka, ka kalli tsabar idona kafad'amin haka?.
Kauda kansa yayi gefe, yace, " hajia laurah, ina fad'a miki kinutsu!!!!!!".
Yay maganar amatuk'ar tsawace.
Arajane hajia babba tad'anja bawa, baki bud'e idanu waje😨.
Saikuma taja tsaki tana watsa masa harara, "kai Ibraheem kashiga hankalinka, wlhy zan sa6a maka kammanni".
" ban hanaki hakanba kuwa, domin har yanzu kinada kimar amsa sunan uwa a idona"....
"Mtsoowww aikin banza, ina amsa sunan uwar takane kakecin zarafina ayanzu?, nagodema ALLAH daban 6ata lokacina wajen rainonkaba, wlhy Ibraheem danasan haka zaka zamema rayuwata, datun randa kazo duniya zan shak'eka kamutu, dabakazo gabana kanamin gadara da d'agawaba kuwa?.
Murmushi khaleel yayi mai ciwo, ya furzo huci mai zafi daga bakinsa, k'ok'arin maida kwallan data cika idonsa yayi, sannan yajuyo yana kallon hajia babba da razanannun idanunsa masu matuk'ar kwarjini da kad'a hantar mara gaskiya.
Aiko hajia babba ta razana ainun, dole tajanye idanunta daga kallonsa.
Cikin kakkausar murya yace, " hajia Laurah! Tabbas da ace kasheni kikayi alokacin sainafi jin dad'in hakan, dace kin kasheni alokacin dabanyi rayuwa da wannan zilwa jahainin fuskar takiba, daban rayu cikin gur6atacciyar tarbiyar azzaluma irinkiba, wlhy hajia laurah, saikin gwammace kasheni kikayi akan barina araye dakikayi, ninan Ibraheem Abdallah, saina sakaki yin nadama keda ire-irenki....
Da k'arfi ya tafa hannayensa.
Saiga Adams yashigo, da ido yamasa magana.
Adams ya jinjina kai yana komawa da baya.
Babu dad'ewa saigashi yadawo shidasu baffa, yajawo table dakecan gefe ya maido gaban khaleel, jakkar hannunsa ya ajiye, yashigo warwareta akan table d'in.
Bindugune dawasu wuk'ak'e aciki.
Su baffah sunyi cirko-cirki suna kallon ikon ALLAH, da tunanin mi khaleel zaiyi dawad'annan makaman.
Shikam har yanzu yana zaune cikin k'asaitarsa, sai hura hanci yakeyi cikin zafin rai.
Bayan Adams yagama khaleel ya kallesa, akausashe yace, "ina buk'atar khaltum anan wajen."
"OK sir!, angama".
Bindiga khaleel ya d'auka, yad'auki bullet hud'u yazuba acikinta.
d'akin yayi tsit, kowa fargabace ta kamashi, kardai khaleel yakashe hajia babba, su Anty zuwairah duk sunyi k'asa da Kansu suna kukan zuci, kokad'an basuga laifinsaba, sunsan akan dai-dai yake, tunda akan aikinsa yake, summafi jin zafin momy da laifin data aikata, Su Hasnah ma sun kasa kallo, duk cusa Kansu sukayi acinyoyinsu suna kuka ahankali.
Zuciyar inna jummai tashiga tsitstsinkewa dan tsoro.
Ana haka saiga Adams yataso k'eyar hajia khaltum, ita harma tafi hajia babba jigata, duk raunukane ajikinta, sai layi takeyi ahanya tamkar mashayiyar giya.
Rakwam tazube gaban khaleel kusada Aminiyarta.
Khan khaleel na a d'uk'e.
Kusan mintuna 3 sannan yad'ago idanunsa dasukayi jajur saboda 6acin rai, yazubasu akan hajia babba.....
Nunata yayi da bindigar ya d'ana kunamar, cikin kauda kai yace, " zan kiraki da momy akaro Na k'arshe, momy miyasakaki aikata dukkan wad'annan abubuwan?. wlhy inhar baki warware wannan k'ullinba saina tarwatsa kanki da wannan bindigar, bawasa nakeba, bakuma burga nakemikiba ko tsoratarwa, abinda ke raina nake fad'a.............✍🏻
_please kuyi manage da wannan, yau ina busy sosai wlhy._
*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of expert & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
*_Gaisuwarku ta dabance sister, ALLAH yak'ara haske a rubutunku kuma, yasaka albarka arayuwar 'ya'yanmu baki d'aya, ngd da bibiyar buk d'innan dakukeyi, ALLAH yabar zuminci._*
Aysha Manshat (Ummu Zunnurain) Ummu Basheer, Maman Khady, Kdeey, Reefat yahaya, Aysha Umar Abubakar, miss xoxo (tawan nikad'i😉) Aneesa Abubakar rimi, Ummah shehu (Mrs Hameesu Taura) Maryam (Ummu Affan), Bily Sarki, Bily s fari.
_ALLAH yasaka albarka da haske arayuwarku._
_ban manta dakuba kuma 'yan groups d'in. *ZAMA NA AMANA* Na Admin Umar a Facebook da group d'insa Na WhatsApp, & *DEEJAH ABDUL NOVELS* da *UMMEE and AYSHA GARKUWA NOVELS*._
_nagode sosai da k'auna, wlhy nima ina k'aunarku aduk inda kuke, I love you wujiga-wujiga narantse🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀😂😂😍😍😍❤❤❤💋💋💋✋🏻✋🏻👍🏻._
4⃣5⃣
"Ibraheem!! Kana nufin zaka iya kasheni?."
"Ba Ibraheem ba, Ibraheem Abdallah, kokice j! domin samun sauk'i, kisa aranki baki ta6a sanin wannan Ibraheem d'inba kawai, yafi miki sauk'i".
" iyeee, lallai d'an zaki yagirma".
"Young tiger! Baya ja'inja da kowa". 'Yay maganar yana harbin gefen hajia babba".
Rud'ewa tayi ta gigice daga ita har hajia khaltum d'in, su baffah kam duk rintse idanunsu sukayi, duk zatonsu khaleel ya harbi hajia babbane.
Saiga mutuniyar taku jiki Na rawa, har taune harshe takeyi wajen fad'in " zan fad'a maka komai wlhy yalla6ai, bama saika harbeniba, ALLAH ya huci zuciyarka Oga".
Wani murmushin mugunta khaleel yayi, yagyara zamansa yana wasa da bindigar a gefen kumatunsa, idonsa k'yam akan hajia babba.