Sashe 38
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau ya khaleel bai dawo gidanba sai bayan sallar isha'i, bai tadda Aysha a faloba, danhaka yawuce d'akinsa, kayansa ya cire ya canja da jallabiya, sannan yadawo falon, kusan tare suka fito da Aysha.
" Ashe kadawo?".
Kansa kawai ya jinjina mata amma baiyi maganaba.
Bata damuba, Dan yanzu tagama fahimyar wasu daga cikin halayensa, bako yaushe yakeson wasaba, komai yana basa lokacinsane.
Afalo ya zauna, itakuma tawuce kichin, fruits ta had'o masa da ruwa, harta ajiye bai kalletaba, idonsa nakan TV yana kallon wani labari da akeyi a ait, labarin yad'auki hankalinsa matuk'a, wasu mutanene aka kama a Lagos bayan gari da k'ananun yara, amma sunce 'ya'yansune, shine mutane suketa fad'ar albarkatun bakinsu.
Ganin hankalinsa a TV sai itama Aysha tanutsu tana kallo, batasan tafurta kuttt melesi Talatuwa!.
Da sauri ya khaleel yadawo da kallonsa kanta, " kin santane?", gaban Aysha ne yafad'i datagano 6arin bakin datayi.
Tsawa yadaka mata, "wai badake nakebane?".
" da k'yar ta had'iye yawu tana jinjina masa kai".
Tsura mata idanu yayi yana nazarinta, shifa lamarin yarinyarnan yana birkita tunaninsa watarana wlhy, tamaka abun marasa gaskiya, tamaka namai k'uruciya, tamaka Namai hankali, why?".
Kamo hannunta yayi ya zaunar gefensa, "A'eesha kinga fad'amin a ina kika santa?".
''Aii itad'in mai aikin hajia khaltum ce, matar dake zuwa gidannan wajen momy".
" wajen momy?!". 'Yafad'a da mamaki a maganar tasa'.
Aysha ta jinjina kai batareda ta tankaba.
"Shikenan.... shikenan..... Yanzu kiyi shiru da bakinki, amma inason kimin wani aiiki gobe idan ALLAH ya kaimu".
"aikinmi".
"Ki shirya bayan kin taso aiki, Zeenatu zata rakaki kuje gidan hajia khaltum, kiyi komai cikin nazari, kije mata amatsayin kinzo gaisheta saboda amintarsu da momy, daganan kiyi k'ok'arin aiken mai akinta d'aya siyen kati, nikuma zan k'arasa sauran aiki".
"OK ALLAH ya kaimu, amma baka tunanin zasuyi zargin wani Abu".
"A'a karki damu, nasan kinada wayo A'eesha zaki iya bin komai cikin tsari. Karki damu zeenatu tana tare dake".
Kai Aysha ta jinjina masa.
" Yamik'e da sari, ina zuwa, bara naga baffah".
"To saika dawo".
____________________________
Afalo ya khaleel ya iske baffah da mujahedeen suna lissafi, Dan shima yana aikine a company d'in baffah Na center rog.
Gefe ya zauna suka mammala, sannan suka gaisa da mujahedeen, yafice.
Ya khaleel yadawo kusada baffah suka gaisa, suka d'an tattauna akan aikinsa dakuma rayuwa.
" baffah mizai hana kasaka Ramadan da Zunnurain da mufeedah harma dasu Amal su fidda mazajen aure da matan aure?".
Murmushinsu Na manya baffa yayi, zuciyarsa fari tas daganin d'annasa ya girma, tunda har yake tunanin gina rayuwar k'annensa.
Hannu yasa ya shafa kansa, yana fad'in "ALLAH Na gode maka, mu'azzam yazama babban mutum, wannan shawarar taka tasakani farinciki, kuma Na gamsu da ita, inason gobe idan ALLAH ya kaimu katara taron familie sai a tattauna akan hakan, mukumaji ra'ayinsu".
"To baffah ngd sosai".
"Bakomai mu'azzam".
Sund'an ta6a hira sannan ya khaleel yataho saboda zuwan mama, Dan yau itace da baffan.
Saida suka gaisa da ita sannan yafito.
6angaren Ammah yaje itama suka gaisa, sun tattauna akan shawarar auren k'annen nasa da ita, taji dad'i kuwa sosai, taita saka masa albarka.
******
Harya doshi 6angaren momy saikuma yafasa, zai juya saikuma yaga bai dace saboda wataba yahana kansa neman lada, juyawa yayi yashiga.
Duk suna falo, amma babu momy, Aleeya tamkar taita rawa haka taji, Dan jin dad'in ganinsa, k'annensa duk suka gaidashi, batareda ya amsaba yace, " momyfa?".
"Tana d'akinta cewar husnah".
Aleeya Na zumud'in ganinsa amma ko kallo bata isheshiba yashiga d'akin momy, yanda yatarar da ita sai abin yabasa mamaki. Ita bama tasan yashigoba, saboda tayi nisa a duniyar tunani.
Saida ya girgiza hannunta sannan tadawo hayyacinta, "ibra....I...Ibrahim! Kaine?".
" eh momy nine, lfy kuwa? Mike damunkine?".
Murmushin yak'e tayi, tace, "babu komai khaleel".
Mamaki takuma bashi, Dan baita6a jin takirasa da khaleel ba.
" momy please, kifad'amin mana, koban cancanci sanin damuwarki bane".
"A'a Ibrahim, dama akan auren mufeedah ne, naji haryanzu alhaji baice komaiba, kodai Baka masa maganarbane?".
''Yanzunnanma muka gama maganar dashi, amma momy har yanzu tana fitar darenne?".
" batayi, amma hankalina bai kwantaba, tunda kaga tana zuwa aiki aii".
''Hakane, ki kwantar da hankalinki kawai, insha ALLAH kwanannan za'a aurar dasu, sainake ganinma kamar ahad'a dasu hasnah, sa k'arasa karatun kawai a gidajensu".
"Hakane, amma agama nasu mufeedar tukunna kaji".
"Shikenan momy, duk yanda kikeso haka za'ayi, Dan ALLAH Ki kwantarmin da hankalinki, banason ganin damuwarki kokad'an wlhy".
''Kafad'arsa tadafa tana murmushin dayafi kuka ciwo, karka damu farinciki na bari kaji, ya matar taka?".
" cikin mamaki ya amsa da lafiyarta lau momy".
''To ka gaidamin ita, tashi kaje kartaga kadad'e".
''Amma momy hirafa nazo gun Aleeyarki".
"A'a barta kawai, kaje gun matarka".
Kansa kawai ya jinjina yatashi, k'asan zuciyarsa tana mamakin wanann salo Na momy yau.
Batareda ya kula Aleeya dake tsaye tana jiransa a wajeba yashige 6angarensu.
Haushi Yakama Aleeya, tana kuma tsoron binsa yaje ya dizgata gaban waccan mara kunyar matar tasa, kosu kamayin abinda zai tsaga💔 zuciyarta abanza.
*******
Iskewa yayi har Aysha tayi barci, shima shirin barcin yayi yakwanta tareda rungume matarsa, suka Lula duniyar barci.💞💞💞.
*_Bayan kwanaki uku_*
Aysha taje gidan hajia khaltum, tama iske bata nan, Alhmdllh sun gudanar da aikinsu cikin kwanciyar hankali kamar yanda ya khaleel ya tsara mata.
Bayan ta aiki mai aikinsu siyen credit, tana fitowa Samuel ya satota kamar yanda ya khaleel yasakashi.
Su Aysha suka gaji dajiranta sukamusu sallama suka taho, har baby da Salma suna bama Aysha hak'uri, dacewa dama halintane, idan aka aiketa saita gama iskancinta take dawowa.
Aysha tace babu komai wlhy, dama zata saka katinne takira hajia khaltum, amma idan takawo su saisu amsa suyi amfani dashi.
Har harabar gidan suka rakota itada zeenatu, (nafa nakulafa kamar itama da wani bayani tartare da ita🤭).
******
Hakama an gudanar da taron familie kamar yanda baffah yafad'a, duk antanbayi kowanne za6insa, wasu daga cikinsu sunkawo za6in nasu, kamar mufeedah, Zunnurain, Ramadan, Hamdiyya, Shahudah, amma Naseeba da Amal basu kawoba, anan take ya khaleel ya yanke hukuncin Amal yabama Adams, Naseeba kuma ta yarda da Jabeer d'an wan mamansu, kamar yanda Maman nasu tabuk'ata tuntuni, amma Naseebar ta tirje saboda soyayyar ya khaleel data sakama ranta.
Amma yanzu kam babu yanda zatayi ta amince, tunda taga mafarkinta bazai kasance gaskiyaba.
Saidai tasha kuka itada Amal, amma su shahudah sukaita lallashinsu.
Mufeedah kam sai rawarkai akeyi za'a auri muradin rai, Ameenuddin, Wanda suka dad'e suna soyayya, amma yanzu yana Sudan ne yana karatunsa, shima d'annan anguwarsune, mutumin kirki nutsatstse ma kuwa.
Baffah yabama dukkan samarin damar turo magabatansu, sannan su Ramadan ma ankai gaisuwarsu gidan 'yan matansu.
*****
A kwanaki ukunnan komai yagama kammala, aka tsaida biki watanni uku da sati biyu kacal😄.
Saimuce ALLAH ya kaimu lfy to.
_____________
Kasancewar yau Saturday babu aiki, kowa yana gida, wajen 9am ya khaleel yashiga gaida momy, Momy kad'ai da husnah yatarar afalon yazauna yana gaida momy cikin girmamawa, husnah ma ta gaidashi.
Momy ta kalli ya khaleel tace, "aikam kazo a dai-dai, ALLAH yasadai baka karyaba?".
" tofa momyna uwa mai dad'i, miya farune? ban karyaba kuwa, tashina kenan daga barcima nayi brosh nafito gaidaku".
Momy tayi masifar washe baki kuwa, Alhmdllh, yau saboda kai nashiga kichin da kaina, mutuminka nayi Alkubus, Mashi'a!!.
takwalama mai aikinta kira, wadda taware cikin 'yan aikin gidan.
Murmushi ya khaleel yayi, "wayyo momyna ALLAH yak'ara yawancin kwana, yanzunan saboda ni kika wahalar da kanki?".
Dariya kawai momy tayi amma batace komaiba, saboda zuwan Mashi'ah.
''Yauwa mashi'ah, ina abincin khaleel danace ki ajiye min?".
"Yana kicin hajia".
" to d'akko masa".
Babu dad'ewa mashi'ah tazo ta shirya abinci gaban ya khaleel, takoma kichin, tana shiga ta rushe da kuka, nashiga uku ni mashi'ah, yanzunan ina kallo za'ayi kisan kai?".
"Kai. Bazai yuwuba, dolene Na ku6tar da bawan ALLAH nan, mutumin kirki dashi, kodai nafad'ama momy maganin kashe d'anta hajia khaltum tabata, kai fad'ar hakan matsalane".
Gabanta yay mummunar fad'uwa data tuna zaifa iya faracin abincin yanzunnan, da sauri tafito daga kichin d'in zuwa falo................✍
*_tofa masu karatu, yaya zata kasance idan ya khaleel yaci abincinnan?, miyasa hajia khaltum tabama momy guba amatsayin maganin gusarma ya khaleel hankali akansu? Shin momy tasan gubace kokuwa?._*
Kucigaba da kasancewa da d'iyar baba iro danjin cakwakiyar dazata cigaba da faruwa, Dan alamomin tonuwar asirifa sun fara bayyana🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀.
💓💓💓💓💓💓💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔
*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
2⃣7⃣
Da gudu mashi'ah tafito daga kichin d'in, hakan yayi dai-dai da k'ok'arin saka laumar alkubus da ya khaleel keyi cikin bakinsa, gaba d'aya suka mik'e suna tambayar ta miya faru?, ina mashi'ah bata saurari kowaba, burinta ta isa inda ya khaleel yake, Dan d'ago ido kawai yayi ya kalleta yacigaba da k'ok'arin saka abincin abakinsa, tirjewa tayi tafad'i, k'afarta ta bigi table d'in gabansa yakife, komai yazube k'asa har laumar hannunsa daya jefar yay saurin tashi saboda yanda ta hankad'o abincin jikinsa.
Bak'aramin 6acin raine yaziyarci momy da ya khaleel ba, yadaka mata tsawar data tadasu Aleeya daga barci.
"K wacce iriyar dabbar yarinyacene? Shin wani Abu yashiga kwakwalwarkine Dan ubanki?".
Kanta yayo zai daka momy tarik'eshi, "barni da ita Ibraheem, karma ka 6ata ranka abanza".....
Husnah dake kusada ita tayi wani uban ball da mashi'ah tafara dukanta, daga ya khaleel har momy babu wanda yahana husnah, harsu Mufeedah suka fito suma, da k'yar mashi'ah ta kwaci kanta, zata gudu 6angaren masu aiki Aleeya tadaka mata tsawa, ''k ubankine zai gyara wajennan?".
Dawowa mashi'ah tayi, jikinta sai rawa yakeyi, kokad'an bataji zafin dukan da husnah tamataba, hakama zagin dasuke mata bai 6ata rantaba, saima godiya takema ALLAH azuciyarta data samu damar hanashi cin abincin, gyaran wajen tashigayi.
Ya khaleel kuma yafice ransa a6ace, jallabiyarsa dukta 6aci da miya.
" Ashe kadawo?".
Kansa kawai ya jinjina mata amma baiyi maganaba.
Bata damuba, Dan yanzu tagama fahimyar wasu daga cikin halayensa, bako yaushe yakeson wasaba, komai yana basa lokacinsane.
Afalo ya zauna, itakuma tawuce kichin, fruits ta had'o masa da ruwa, harta ajiye bai kalletaba, idonsa nakan TV yana kallon wani labari da akeyi a ait, labarin yad'auki hankalinsa matuk'a, wasu mutanene aka kama a Lagos bayan gari da k'ananun yara, amma sunce 'ya'yansune, shine mutane suketa fad'ar albarkatun bakinsu.
Ganin hankalinsa a TV sai itama Aysha tanutsu tana kallo, batasan tafurta kuttt melesi Talatuwa!.
Da sauri ya khaleel yadawo da kallonsa kanta, " kin santane?", gaban Aysha ne yafad'i datagano 6arin bakin datayi.
Tsawa yadaka mata, "wai badake nakebane?".
" da k'yar ta had'iye yawu tana jinjina masa kai".
Tsura mata idanu yayi yana nazarinta, shifa lamarin yarinyarnan yana birkita tunaninsa watarana wlhy, tamaka abun marasa gaskiya, tamaka namai k'uruciya, tamaka Namai hankali, why?".
Kamo hannunta yayi ya zaunar gefensa, "A'eesha kinga fad'amin a ina kika santa?".
''Aii itad'in mai aikin hajia khaltum ce, matar dake zuwa gidannan wajen momy".
" wajen momy?!". 'Yafad'a da mamaki a maganar tasa'.
Aysha ta jinjina kai batareda ta tankaba.
"Shikenan.... shikenan..... Yanzu kiyi shiru da bakinki, amma inason kimin wani aiiki gobe idan ALLAH ya kaimu".
"aikinmi".
"Ki shirya bayan kin taso aiki, Zeenatu zata rakaki kuje gidan hajia khaltum, kiyi komai cikin nazari, kije mata amatsayin kinzo gaisheta saboda amintarsu da momy, daganan kiyi k'ok'arin aiken mai akinta d'aya siyen kati, nikuma zan k'arasa sauran aiki".
"OK ALLAH ya kaimu, amma baka tunanin zasuyi zargin wani Abu".
"A'a karki damu, nasan kinada wayo A'eesha zaki iya bin komai cikin tsari. Karki damu zeenatu tana tare dake".
Kai Aysha ta jinjina masa.
" Yamik'e da sari, ina zuwa, bara naga baffah".
"To saika dawo".
____________________________
Afalo ya khaleel ya iske baffah da mujahedeen suna lissafi, Dan shima yana aikine a company d'in baffah Na center rog.
Gefe ya zauna suka mammala, sannan suka gaisa da mujahedeen, yafice.
Ya khaleel yadawo kusada baffah suka gaisa, suka d'an tattauna akan aikinsa dakuma rayuwa.
" baffah mizai hana kasaka Ramadan da Zunnurain da mufeedah harma dasu Amal su fidda mazajen aure da matan aure?".
Murmushinsu Na manya baffa yayi, zuciyarsa fari tas daganin d'annasa ya girma, tunda har yake tunanin gina rayuwar k'annensa.
Hannu yasa ya shafa kansa, yana fad'in "ALLAH Na gode maka, mu'azzam yazama babban mutum, wannan shawarar taka tasakani farinciki, kuma Na gamsu da ita, inason gobe idan ALLAH ya kaimu katara taron familie sai a tattauna akan hakan, mukumaji ra'ayinsu".
"To baffah ngd sosai".
"Bakomai mu'azzam".
Sund'an ta6a hira sannan ya khaleel yataho saboda zuwan mama, Dan yau itace da baffan.
Saida suka gaisa da ita sannan yafito.
6angaren Ammah yaje itama suka gaisa, sun tattauna akan shawarar auren k'annen nasa da ita, taji dad'i kuwa sosai, taita saka masa albarka.
******
Harya doshi 6angaren momy saikuma yafasa, zai juya saikuma yaga bai dace saboda wataba yahana kansa neman lada, juyawa yayi yashiga.
Duk suna falo, amma babu momy, Aleeya tamkar taita rawa haka taji, Dan jin dad'in ganinsa, k'annensa duk suka gaidashi, batareda ya amsaba yace, " momyfa?".
"Tana d'akinta cewar husnah".
Aleeya Na zumud'in ganinsa amma ko kallo bata isheshiba yashiga d'akin momy, yanda yatarar da ita sai abin yabasa mamaki. Ita bama tasan yashigoba, saboda tayi nisa a duniyar tunani.
Saida ya girgiza hannunta sannan tadawo hayyacinta, "ibra....I...Ibrahim! Kaine?".
" eh momy nine, lfy kuwa? Mike damunkine?".
Murmushin yak'e tayi, tace, "babu komai khaleel".
Mamaki takuma bashi, Dan baita6a jin takirasa da khaleel ba.
" momy please, kifad'amin mana, koban cancanci sanin damuwarki bane".
"A'a Ibrahim, dama akan auren mufeedah ne, naji haryanzu alhaji baice komaiba, kodai Baka masa maganarbane?".
''Yanzunnanma muka gama maganar dashi, amma momy har yanzu tana fitar darenne?".
" batayi, amma hankalina bai kwantaba, tunda kaga tana zuwa aiki aii".
''Hakane, ki kwantar da hankalinki kawai, insha ALLAH kwanannan za'a aurar dasu, sainake ganinma kamar ahad'a dasu hasnah, sa k'arasa karatun kawai a gidajensu".
"Hakane, amma agama nasu mufeedar tukunna kaji".
"Shikenan momy, duk yanda kikeso haka za'ayi, Dan ALLAH Ki kwantarmin da hankalinki, banason ganin damuwarki kokad'an wlhy".
''Kafad'arsa tadafa tana murmushin dayafi kuka ciwo, karka damu farinciki na bari kaji, ya matar taka?".
" cikin mamaki ya amsa da lafiyarta lau momy".
''To ka gaidamin ita, tashi kaje kartaga kadad'e".
''Amma momy hirafa nazo gun Aleeyarki".
"A'a barta kawai, kaje gun matarka".
Kansa kawai ya jinjina yatashi, k'asan zuciyarsa tana mamakin wanann salo Na momy yau.
Batareda ya kula Aleeya dake tsaye tana jiransa a wajeba yashige 6angarensu.
Haushi Yakama Aleeya, tana kuma tsoron binsa yaje ya dizgata gaban waccan mara kunyar matar tasa, kosu kamayin abinda zai tsaga💔 zuciyarta abanza.
*******
Iskewa yayi har Aysha tayi barci, shima shirin barcin yayi yakwanta tareda rungume matarsa, suka Lula duniyar barci.💞💞💞.
*_Bayan kwanaki uku_*
Aysha taje gidan hajia khaltum, tama iske bata nan, Alhmdllh sun gudanar da aikinsu cikin kwanciyar hankali kamar yanda ya khaleel ya tsara mata.
Bayan ta aiki mai aikinsu siyen credit, tana fitowa Samuel ya satota kamar yanda ya khaleel yasakashi.
Su Aysha suka gaji dajiranta sukamusu sallama suka taho, har baby da Salma suna bama Aysha hak'uri, dacewa dama halintane, idan aka aiketa saita gama iskancinta take dawowa.
Aysha tace babu komai wlhy, dama zata saka katinne takira hajia khaltum, amma idan takawo su saisu amsa suyi amfani dashi.
Har harabar gidan suka rakota itada zeenatu, (nafa nakulafa kamar itama da wani bayani tartare da ita🤭).
******
Hakama an gudanar da taron familie kamar yanda baffah yafad'a, duk antanbayi kowanne za6insa, wasu daga cikinsu sunkawo za6in nasu, kamar mufeedah, Zunnurain, Ramadan, Hamdiyya, Shahudah, amma Naseeba da Amal basu kawoba, anan take ya khaleel ya yanke hukuncin Amal yabama Adams, Naseeba kuma ta yarda da Jabeer d'an wan mamansu, kamar yanda Maman nasu tabuk'ata tuntuni, amma Naseebar ta tirje saboda soyayyar ya khaleel data sakama ranta.
Amma yanzu kam babu yanda zatayi ta amince, tunda taga mafarkinta bazai kasance gaskiyaba.
Saidai tasha kuka itada Amal, amma su shahudah sukaita lallashinsu.
Mufeedah kam sai rawarkai akeyi za'a auri muradin rai, Ameenuddin, Wanda suka dad'e suna soyayya, amma yanzu yana Sudan ne yana karatunsa, shima d'annan anguwarsune, mutumin kirki nutsatstse ma kuwa.
Baffah yabama dukkan samarin damar turo magabatansu, sannan su Ramadan ma ankai gaisuwarsu gidan 'yan matansu.
*****
A kwanaki ukunnan komai yagama kammala, aka tsaida biki watanni uku da sati biyu kacal😄.
Saimuce ALLAH ya kaimu lfy to.
_____________
Kasancewar yau Saturday babu aiki, kowa yana gida, wajen 9am ya khaleel yashiga gaida momy, Momy kad'ai da husnah yatarar afalon yazauna yana gaida momy cikin girmamawa, husnah ma ta gaidashi.
Momy ta kalli ya khaleel tace, "aikam kazo a dai-dai, ALLAH yasadai baka karyaba?".
" tofa momyna uwa mai dad'i, miya farune? ban karyaba kuwa, tashina kenan daga barcima nayi brosh nafito gaidaku".
Momy tayi masifar washe baki kuwa, Alhmdllh, yau saboda kai nashiga kichin da kaina, mutuminka nayi Alkubus, Mashi'a!!.
takwalama mai aikinta kira, wadda taware cikin 'yan aikin gidan.
Murmushi ya khaleel yayi, "wayyo momyna ALLAH yak'ara yawancin kwana, yanzunan saboda ni kika wahalar da kanki?".
Dariya kawai momy tayi amma batace komaiba, saboda zuwan Mashi'ah.
''Yauwa mashi'ah, ina abincin khaleel danace ki ajiye min?".
"Yana kicin hajia".
" to d'akko masa".
Babu dad'ewa mashi'ah tazo ta shirya abinci gaban ya khaleel, takoma kichin, tana shiga ta rushe da kuka, nashiga uku ni mashi'ah, yanzunan ina kallo za'ayi kisan kai?".
"Kai. Bazai yuwuba, dolene Na ku6tar da bawan ALLAH nan, mutumin kirki dashi, kodai nafad'ama momy maganin kashe d'anta hajia khaltum tabata, kai fad'ar hakan matsalane".
Gabanta yay mummunar fad'uwa data tuna zaifa iya faracin abincin yanzunnan, da sauri tafito daga kichin d'in zuwa falo................✍
*_tofa masu karatu, yaya zata kasance idan ya khaleel yaci abincinnan?, miyasa hajia khaltum tabama momy guba amatsayin maganin gusarma ya khaleel hankali akansu? Shin momy tasan gubace kokuwa?._*
Kucigaba da kasancewa da d'iyar baba iro danjin cakwakiyar dazata cigaba da faruwa, Dan alamomin tonuwar asirifa sun fara bayyana🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀.
💓💓💓💓💓💓💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔
*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
2⃣7⃣
Da gudu mashi'ah tafito daga kichin d'in, hakan yayi dai-dai da k'ok'arin saka laumar alkubus da ya khaleel keyi cikin bakinsa, gaba d'aya suka mik'e suna tambayar ta miya faru?, ina mashi'ah bata saurari kowaba, burinta ta isa inda ya khaleel yake, Dan d'ago ido kawai yayi ya kalleta yacigaba da k'ok'arin saka abincin abakinsa, tirjewa tayi tafad'i, k'afarta ta bigi table d'in gabansa yakife, komai yazube k'asa har laumar hannunsa daya jefar yay saurin tashi saboda yanda ta hankad'o abincin jikinsa.
Bak'aramin 6acin raine yaziyarci momy da ya khaleel ba, yadaka mata tsawar data tadasu Aleeya daga barci.
"K wacce iriyar dabbar yarinyacene? Shin wani Abu yashiga kwakwalwarkine Dan ubanki?".
Kanta yayo zai daka momy tarik'eshi, "barni da ita Ibraheem, karma ka 6ata ranka abanza".....
Husnah dake kusada ita tayi wani uban ball da mashi'ah tafara dukanta, daga ya khaleel har momy babu wanda yahana husnah, harsu Mufeedah suka fito suma, da k'yar mashi'ah ta kwaci kanta, zata gudu 6angaren masu aiki Aleeya tadaka mata tsawa, ''k ubankine zai gyara wajennan?".
Dawowa mashi'ah tayi, jikinta sai rawa yakeyi, kokad'an bataji zafin dukan da husnah tamataba, hakama zagin dasuke mata bai 6ata rantaba, saima godiya takema ALLAH azuciyarta data samu damar hanashi cin abincin, gyaran wajen tashigayi.
Ya khaleel kuma yafice ransa a6ace, jallabiyarsa dukta 6aci da miya.